Sashe 20
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
cikin sanyin murya ta ce mishi " kawai ina son kasancewa tare da kai "
wani dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " hmmm fada min gaskiya dai , da ga gani akwai abun da ke damun ki , za ki iya fadamin kin sani ko ? "
dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce mishi " ban san abun mu ka yi musu , sun raba ni da Abbi , ga Malik cen konce rai a hannu Allah , yanzu kuma sun komo kan momy , yanzu da jimawa a ka tafi da ita likita ni na san doctor karya kawai ya ke mana , ba wani jini ta da ya hau , yanzu ga ta cen konce ko motsi ba ta yi " ta kai karshen kuka na kubce mata
shiru Abdoul ya yi ya na kallon ta ta na kukan ta , gwara ya bar ta ta gama kukan ta ta fitar da abun da ke cikin zuciyar ta da ga baya ya shiga rarrashin ta
sai da ta gama kukan ta kafin ta juyo ta wurga mishi hararra ta na fadin " ba za ka rarrashe ni ba sai ka kyale ni na yi ta kuka "
wata yar karamar dariya ya yi kafin ya ce " to ba ga shi yanzu kin yi shiru da kan ki ba , ni fa ban iya rarrashi ba , bayan auta ba na jin zan iya rarrashin wata macen a duniya "
" Har ni kenan ba za ka iya rarrashina ba ? " ta fada ta na marairaice mishi fuska kamar za ta yi kuka
wani dan karamin murmushin geffen fuska ya yi mata kafin ya ce " zan iya mana , amma ba kamar yadda na ke rarrashin auta ba "
" kamar ya kenan ? "
a hankali ya juya ya kali dama , ya kalli hagu ya ga babu kowa sai su kadai sai kuma guards din da ke tsaron wajen amma hankalin su ba ya saman su
a hankali ya juyo ya kalle ta , ya sakin mata wani cool murmushi kafin ya tako ya matso dab da ita , ya na kallon cikin idanun ta ya zagayo da hannun shi a hankali a kugun ta ya janyo ta jikin shi , ya matso da face din shi dab da ta/ta yadda su na iya jiyo nunfashi juna
a hankali ta bude baki a tsorace ta ce mishi " me ka ke shirin yi ? "
daga mata gera guda ya yi ya na cewa " rarrashin ki zan yi mana , ko ba ki so ? "
" haka a ke rarrashin mutum ? ni ka sake ni tun wani bai gan mu "
noke mata kafada ya yi ya na fadin " sai da nace miki ni fa ban iya rarrashi ba , ke ce ki ka matsa , dan haka yanzu ki bari na yi rarrashin ki yadda na iya "
har ta bude baki za ta yi magana ta ji ya cabko lips din ta na kassa ya fara kissing din ta
dum ta ji zuciyar ta ta buga da mugun karfi har wani zaro idanu ta ke ta na kallon shi , shi ko bai ma san ta na yi ba dan ya lumshe idanun shi
( 🤣🤣😂😂 wayyo na so malam na nan ya ga aikin yaron shi )
a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata , ya bude idanun shi
ba su sauka ko ina ba sai cikin nata , ganin irin da kallon da ta ke yi mishi ya sa shi tunanin ko ba ta ji dadin abun da ya yi mata
a hankali ya saki kugun ta ya ja baya kadan murya kassa kassa ya ce " I'm so so sorry , ban yi dan na bata miki rai ba "
a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta gyada mishi kai allamun shikenan
ya na ganin haka ya juya ya fara takawa zai bar wajen
da sauri ta rigo hannun shi ta na cewa " ina kuma za ka je ? "
ba tare da ya juyo ba ya ce mata " ina ga ya kamata na tafi "
" why ? please ba na so ka tafi " ta fada ta na marairaice mishi murya
slowly ya juyo ya sakin mata wani dan karamin murmushi ya ce mata " ki yi hakuri , akwai wani aiki da na ke son na yi yanzu , kuma kin ga dare ya yi ya kamata ki je ki konta ki huta., gobe zan dawo "
a hankali ta sake mishi hannu kafin ta ce " shikenan , amma sai ka meda ni in da mu ka fito " ta kai karshen cikin shagwaba
wata yar karamar dariya ya yi kafin ya ce mata " an gama ranki shi dade "
yar karamar dariya ta yi mishi ita ma kafin su juya a tare su ka koma part din MALIKAT INAS
▪AFTER SOME DAYS ⛅
▪INAYA
a hankali ta turo kofar dakin da Malik ke konce ta na sallama kassa kassa
ta na shigowa sojojin nan su ka nufi hanyar fita su ka fice
a hankali ta karaso bakin gadon shi ta tsaya ta na ci gaba da kallon shi
nan take idanun ta su ka ciko da ruwa kamar za ta yi kuka ta ke ce mishi " baby , wai me ya sa har yanzu ba ka tashi ba ? don Allah ka tashi mana , ina kewar ka over , ko barci na kassa yi saboda yawan tunanin ka da na ke , don Allah ka tashi ko dan saboda ni " ta kai karshen hawaye na zubo mata
a hankali ta lumshe idanun ta , ta kai hannu ta fara goge hawayen ta
cak ta tsaya ta kassa yin wani kwakwaran motsi
a hankali ta sauko da hannun ta , kafin ta bude idanun ta lokaci guda sun koma farare kal ko digon baki babu a ciki har wani haske su ke yi kamar lamps
a hankali ta ja wani irin dogon nunfashi kafin ta yi gaba kadan kamar an ingiza ta
nan take Kayan jikinta su ka koma farare kal , veil din ta ya fado kassa , a hankali jelar gashin ta ta fara komawa white ta tashi sama kamar ana busar da ita
a hankali ta bude baki ta yi magana cikin wani harshen da ban taba ji ba , da ga ji kuma ba na mutane ba ne
slowly ta dago hannu ta daura saman forehead din Malik , ta fara motsa lips din ta a hankali kamar ta na karanto wani abu
lokaci guda wata guguwa ta tashi cikin dakin fara kal ta zagaye su ita da Malik
sai da ta dauki wajen good two minutes a haka kafin Malik ya ja wani dogon nunfashi har sai da kirjin shi ya yi sama
a dubu dari ya ware idanun shi dai'dai lokacin da ya furzo jini da ga cikin bakin shi da wasu kananan ball guda biyu green color , nan take su ka yi cikin guguwar ta bace bat lokaci guda
ta na bacewa kowa lamps din dakin su ka fara mutuwa su na kunna kan su
slowly Inaya ta janye hannun ta da saman forehead din shi , ta lumshe idanun ta kawai ta Zube a kassa sumamiya
ta na faduwa ko launin gashin ta ya koma kamar yadda ya ke , da Abayar ta ma ta koma pink color din ta
ta na faduwa ko sojojin nan su ka dawo da gudu cikin dakin saboda sun ga lamps din su na kunnuwan su na mutuwa da kan su kar a je wani abu ke faruwa a ciki
su na shigowa idanun su su ka sauka kan Malik da ke kallon ceiling ya na kifta idanun shi a hankali , ga kuma Inaya konce a kassa
a tare duk su ka juya su ka bar dakin dan kiran Doctor
ko two minutes ba su yi ba da fitar su , su ka dawo tare da doctor Asheem , MALIKAT INAS da RIANNA
da gudu RIANNA ta nufi Inaya , ta Zube saman guyiwowin ta , ta talabo kan ta ta na kiran sunan ta , ko motsi Inaya ba ta yi ba
a hankali ta mike ta nufi Malik da Doctor ke dubawa ta na ganin idanun shi bude ta saki wani kyawatencen murmushi ta na fadin " Akhie , da gaske kai ne ? Alhamdoulilah Allah na gode maka "
a hankali Malik ya bude baki ya na kallon RIANNA ya ce mata " wacece ke ? "
dum RIANNA ta ji gaban ta ya fadi har wani dishi-dishi ta gani lokaci guda baki sake
da sauri MALIKAT INAS ta karaso bakin gadon ta kai hannu saman forehead din shi kamar za ta yi kuka ta na fadin " Nawfel , ba ka gane mu ba , ni ce fa ? Ammien ka , don Allah in wassa ka ke ka daina "
" please su waye ku ? a ina na ke ? " Ya sake fada a hankali cikin nitsuwa ga shi ko murya a disashe
nan take MALIKAT INAS ta fara ruwan hawaye kar dai a ce Malik amnesia ya yi
ita dai RIANNA ta yi mutuwar tsaye dan ko kifta idanun ta ta kassa yi
da sauri Doctor Asheem ya ce mata " ranki shi dade ki kontar da hankalin ki , hakan na yawan faruwa idan mutum ya shiga doguwar suma , ba amnesia ce ba ya yi kawai bai gama dawowa cikin hayacin shi ba , dan haka ku kontar da hankalin ku , ku bar shi ya huta zuwa gobe in sha Allah zai dawo dai'dai "
" ka tabbata doctor ba amnesia ce ba ya yi " RIANNA ta fada ta na dawo da kallon ta kan Doctor
wani dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " hmmm fada min gaskiya dai , da ga gani akwai abun da ke damun ki , za ki iya fadamin kin sani ko ? "
dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce mishi " ban san abun mu ka yi musu , sun raba ni da Abbi , ga Malik cen konce rai a hannu Allah , yanzu kuma sun komo kan momy , yanzu da jimawa a ka tafi da ita likita ni na san doctor karya kawai ya ke mana , ba wani jini ta da ya hau , yanzu ga ta cen konce ko motsi ba ta yi " ta kai karshen kuka na kubce mata
shiru Abdoul ya yi ya na kallon ta ta na kukan ta , gwara ya bar ta ta gama kukan ta ta fitar da abun da ke cikin zuciyar ta da ga baya ya shiga rarrashin ta
sai da ta gama kukan ta kafin ta juyo ta wurga mishi hararra ta na fadin " ba za ka rarrashe ni ba sai ka kyale ni na yi ta kuka "
wata yar karamar dariya ya yi kafin ya ce " to ba ga shi yanzu kin yi shiru da kan ki ba , ni fa ban iya rarrashi ba , bayan auta ba na jin zan iya rarrashin wata macen a duniya "
" Har ni kenan ba za ka iya rarrashina ba ? " ta fada ta na marairaice mishi fuska kamar za ta yi kuka
wani dan karamin murmushin geffen fuska ya yi mata kafin ya ce " zan iya mana , amma ba kamar yadda na ke rarrashin auta ba "
" kamar ya kenan ? "
a hankali ya juya ya kali dama , ya kalli hagu ya ga babu kowa sai su kadai sai kuma guards din da ke tsaron wajen amma hankalin su ba ya saman su
a hankali ya juyo ya kalle ta , ya sakin mata wani cool murmushi kafin ya tako ya matso dab da ita , ya na kallon cikin idanun ta ya zagayo da hannun shi a hankali a kugun ta ya janyo ta jikin shi , ya matso da face din shi dab da ta/ta yadda su na iya jiyo nunfashi juna
a hankali ta bude baki a tsorace ta ce mishi " me ka ke shirin yi ? "
daga mata gera guda ya yi ya na cewa " rarrashin ki zan yi mana , ko ba ki so ? "
" haka a ke rarrashin mutum ? ni ka sake ni tun wani bai gan mu "
noke mata kafada ya yi ya na fadin " sai da nace miki ni fa ban iya rarrashi ba , ke ce ki ka matsa , dan haka yanzu ki bari na yi rarrashin ki yadda na iya "
har ta bude baki za ta yi magana ta ji ya cabko lips din ta na kassa ya fara kissing din ta
dum ta ji zuciyar ta ta buga da mugun karfi har wani zaro idanu ta ke ta na kallon shi , shi ko bai ma san ta na yi ba dan ya lumshe idanun shi
( 🤣🤣😂😂 wayyo na so malam na nan ya ga aikin yaron shi )
a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata , ya bude idanun shi
ba su sauka ko ina ba sai cikin nata , ganin irin da kallon da ta ke yi mishi ya sa shi tunanin ko ba ta ji dadin abun da ya yi mata
a hankali ya saki kugun ta ya ja baya kadan murya kassa kassa ya ce " I'm so so sorry , ban yi dan na bata miki rai ba "
a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta gyada mishi kai allamun shikenan
ya na ganin haka ya juya ya fara takawa zai bar wajen
da sauri ta rigo hannun shi ta na cewa " ina kuma za ka je ? "
ba tare da ya juyo ba ya ce mata " ina ga ya kamata na tafi "
" why ? please ba na so ka tafi " ta fada ta na marairaice mishi murya
slowly ya juyo ya sakin mata wani dan karamin murmushi ya ce mata " ki yi hakuri , akwai wani aiki da na ke son na yi yanzu , kuma kin ga dare ya yi ya kamata ki je ki konta ki huta., gobe zan dawo "
a hankali ta sake mishi hannu kafin ta ce " shikenan , amma sai ka meda ni in da mu ka fito " ta kai karshen cikin shagwaba
wata yar karamar dariya ya yi kafin ya ce mata " an gama ranki shi dade "
yar karamar dariya ta yi mishi ita ma kafin su juya a tare su ka koma part din MALIKAT INAS
▪AFTER SOME DAYS ⛅
▪INAYA
a hankali ta turo kofar dakin da Malik ke konce ta na sallama kassa kassa
ta na shigowa sojojin nan su ka nufi hanyar fita su ka fice
a hankali ta karaso bakin gadon shi ta tsaya ta na ci gaba da kallon shi
nan take idanun ta su ka ciko da ruwa kamar za ta yi kuka ta ke ce mishi " baby , wai me ya sa har yanzu ba ka tashi ba ? don Allah ka tashi mana , ina kewar ka over , ko barci na kassa yi saboda yawan tunanin ka da na ke , don Allah ka tashi ko dan saboda ni " ta kai karshen hawaye na zubo mata
a hankali ta lumshe idanun ta , ta kai hannu ta fara goge hawayen ta
cak ta tsaya ta kassa yin wani kwakwaran motsi
a hankali ta sauko da hannun ta , kafin ta bude idanun ta lokaci guda sun koma farare kal ko digon baki babu a ciki har wani haske su ke yi kamar lamps
a hankali ta ja wani irin dogon nunfashi kafin ta yi gaba kadan kamar an ingiza ta
nan take Kayan jikinta su ka koma farare kal , veil din ta ya fado kassa , a hankali jelar gashin ta ta fara komawa white ta tashi sama kamar ana busar da ita
a hankali ta bude baki ta yi magana cikin wani harshen da ban taba ji ba , da ga ji kuma ba na mutane ba ne
slowly ta dago hannu ta daura saman forehead din Malik , ta fara motsa lips din ta a hankali kamar ta na karanto wani abu
lokaci guda wata guguwa ta tashi cikin dakin fara kal ta zagaye su ita da Malik
sai da ta dauki wajen good two minutes a haka kafin Malik ya ja wani dogon nunfashi har sai da kirjin shi ya yi sama
a dubu dari ya ware idanun shi dai'dai lokacin da ya furzo jini da ga cikin bakin shi da wasu kananan ball guda biyu green color , nan take su ka yi cikin guguwar ta bace bat lokaci guda
ta na bacewa kowa lamps din dakin su ka fara mutuwa su na kunna kan su
slowly Inaya ta janye hannun ta da saman forehead din shi , ta lumshe idanun ta kawai ta Zube a kassa sumamiya
ta na faduwa ko launin gashin ta ya koma kamar yadda ya ke , da Abayar ta ma ta koma pink color din ta
ta na faduwa ko sojojin nan su ka dawo da gudu cikin dakin saboda sun ga lamps din su na kunnuwan su na mutuwa da kan su kar a je wani abu ke faruwa a ciki
su na shigowa idanun su su ka sauka kan Malik da ke kallon ceiling ya na kifta idanun shi a hankali , ga kuma Inaya konce a kassa
a tare duk su ka juya su ka bar dakin dan kiran Doctor
ko two minutes ba su yi ba da fitar su , su ka dawo tare da doctor Asheem , MALIKAT INAS da RIANNA
da gudu RIANNA ta nufi Inaya , ta Zube saman guyiwowin ta , ta talabo kan ta ta na kiran sunan ta , ko motsi Inaya ba ta yi ba
a hankali ta mike ta nufi Malik da Doctor ke dubawa ta na ganin idanun shi bude ta saki wani kyawatencen murmushi ta na fadin " Akhie , da gaske kai ne ? Alhamdoulilah Allah na gode maka "
a hankali Malik ya bude baki ya na kallon RIANNA ya ce mata " wacece ke ? "
dum RIANNA ta ji gaban ta ya fadi har wani dishi-dishi ta gani lokaci guda baki sake
da sauri MALIKAT INAS ta karaso bakin gadon ta kai hannu saman forehead din shi kamar za ta yi kuka ta na fadin " Nawfel , ba ka gane mu ba , ni ce fa ? Ammien ka , don Allah in wassa ka ke ka daina "
" please su waye ku ? a ina na ke ? " Ya sake fada a hankali cikin nitsuwa ga shi ko murya a disashe
nan take MALIKAT INAS ta fara ruwan hawaye kar dai a ce Malik amnesia ya yi
ita dai RIANNA ta yi mutuwar tsaye dan ko kifta idanun ta ta kassa yi
da sauri Doctor Asheem ya ce mata " ranki shi dade ki kontar da hankalin ki , hakan na yawan faruwa idan mutum ya shiga doguwar suma , ba amnesia ce ba ya yi kawai bai gama dawowa cikin hayacin shi ba , dan haka ku kontar da hankalin ku , ku bar shi ya huta zuwa gobe in sha Allah zai dawo dai'dai "
" ka tabbata doctor ba amnesia ce ba ya yi " RIANNA ta fada ta na dawo da kallon ta kan Doctor