Sashe 9
Duk Daya Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Mun iso gida wajen sha daya ne ammna
duk da haka sai da muka kara wata hirar a falon
urima kafin muka iso wurin mu
Anyi sallah kwana uku rannan na caba
kwalliya cikin wata shadda ta kayan aurena ina
falon umma muna hira bayan sallar azahar sai
sa'id yayi mun waya wai inzo in kawo musu
abinci yayi bakin cikin sauri na mike na taho
nayi maza na shiga kicin dina na shirya abinci
tire daya kaya ciye ciye na motsa baki tire
daya ga ku.na abin sha nayi Magana da shi
yazo ya debi tirarrukan guda biyu yace mun
biyoni da guda biyu yace n.un biyoni da guda
daya ana dauka nabi bayan shi zuwa falon na
shi, ina shigo mukayi ido biyu da Mahmud, nan
take naji lanfar zuciyata tana neman tsayuwa
saboda firgita da tayi jikina ya dauki rawa har
bansan lokacin da na saki tiren dake hannu na
ya kife ba, da gudu na fita na nufi dakina nayi
maza nah au gadona na ruhu sai karanto
addu'o'i na keyi saboda tsorata da nayi
mutufmin da na gani a matsayin Mahmud da
kuma maganganun da ya gaya mun suka dawo
mun shin Mahmud na gani ko kuwa dai ta
70
maizuben ne da tace wai cikin aljanun dajin
mune wani yazo mun cikin kamannin Mahmud
din, ina cikin wannan hali-sai ga sa'id ya shigo
dakin a fusace wai mene ne wannan abin da ki
keyi? Fusatar da yayi ya kara tayar mun da
hankali nayi matukar kankame jiki na cikin
wani Karin tsoron saboda ban taba ganin shi
cikin wannan halin ba, nan take naji zazzabi
mai tsananin zafi ya kama ni kwana biyu ajere
ina kwance amma sa'id ko lekawa yace mun ya
jiki? Baiyi ba bal;le ya wani muna mun kulawar
shi sai umma da sahura ne suka yi taji dani ita
umman ce ma tasa tasi' u ca jamilu suka kai mu
asibiti aka saman mun magunguna har naji
sauki bai sauko ba, nima kuwa na shareshi
muka koma zaman kowa harkar gaban shi
kawai yake yi, ni kam na gaji da gabar, a dalilin
ban saba ba, ban taba samun kai na cikin halin
da wani baya Magana da ni ba, na girma ne a
giodan mu bani da abokin fada balle a/ce ga
wata rana da wani zai ki Magana dani, sai da na
bari ya gama shirin say a fita ba tare da yayi
mun saliama ba, kamar yarda ya tsiri yi, sannan
na tashi na shiga wurin umma ta daga ido cikin
natsuwa ta kalleni tace zazzabin nan ya ramar
71
dake da yawa maryam ko kuwa kina da wata
damuwar ne baki gaya mun ba? Na kale tan ace
a a umma sai dlai duk da a'an da nace sai da
hawaye suka zubo mun sharrr daga idanuwa na.
Umma tayi maza tace yi hakuri, kiyi
hakuri maryam, aure kenan kowa kika ga yana
zaman shi hakuri yake yi, hakurin data rinka
bani sai yasani tsanan ta, kukan da nakeyi sai
naji baba abinda nake os irin in ganni a
manbilka gaban iyaye na da yan uwa na da
basu iya fushi dani, tashi ki je ki kwanta banyi
mata musu ba, abin da naji kenan don kuwa
nasan shin ya dace dani har dare yayi ina
dakin umma, ta shigo tace mun yaya maryam,
zaki yi hakuri ki koma dakin kine ko kuwa?
Nace mata a'a, tace to yi kwanciyar ki,
zaki sha tea ne? nace a'a na riga na koshi ta
juya ta fita na koma falo ta zauna tana hirarta
da Hafsat.
Sa'id yayi sallama ya shigo ya nemi wuri
ya zauna ya sake gaishe ta sannan yace mata
maryam tana nan ne? tace mishi eh, ya cigaba
da zama jimawa can yace mata akwai abinci
ne? tace banyi da kai ba don haka duka na bawa
72
almajirai, ya dan yi shiru jimamwa kadan sai ya
sake cewa to maryam zo ki san 2binda zaki
girkamun da sauri don yunwa nake ji, tace a'a
ba zata ko'ina ba, yanzu ta riga tayi wanka ta
kwanta bai sake cewa komai ba sai jimawa can
yace anan zata kwanane? Tace mishi eh.
Malle ta tashi ta fita, jimawa kadan ta
shigo rungume da food flask ta ajiye ta sake
komawa ta kawo miya da plate da ruwan wanke
hannu ta ajiye fhishi ya kalli, malle yace mata
ina kika samo mun abincin? tace na dumamen
baba ne na safe na kwao maka zanje in sa ruwva
yanzu sa: a sake tuka wani tuwon, ta juya ta fita
sa' id ya kama cin abincin sai da ya koshi sai
yace unmma dama akwai abincin kika hanani ?
tace to bazan hanaka ba akan me? ai ni
kwanakin nan ma da kake zuwa kana cin abinci
anan ina baka ne don ban san yajin cin abincin
matar ka kake yi ba, sai dazu da Isahura yake
gaya mun yace ai laifi tayi mun tace eh ai dama
hakan da kayin shine dai dai ya gama hirar shi
ya tashi yace sai da safe tace Allah Ya tashe mu
lafiya.
73
Tun sa'id yana zuwa yayi hira ya tashi
yace sai da safe yayi tafiyar shi a dalilin wai shi
laifi nayi mishi har ya gaji ya yiwea umma
magan kan bai san dalilin dawowa na nan
wurin ba tace tro ai ka makara tun da baka
nemibayani ba, tun farkon dawowanta sai yau
kaje kayi ta zaman ka kai kadai ba sai kuna tare
zata rinka bata maka rai ba, sa'id juyin duniya
da umma akan in koma dakina, shi abin ya
wuce a wurin shi, tace ai ita wanda tayi
baiwuce ba a wurin ta, ganin haka yasa ya
dawo ta wurina yanaso mu sasanta in yaso ni
ince zan koma nima nayi matu'ar share shi
takaici ya kara kama shi in ya shigo ya gai da
umma sai ya nemi malle ta kawo mishi abinda
yake bukata ko gaishe shi nayi baya ansawa.
Rannan ranar wata lahadi ne da hantsi sai
da ya kammala, sannan ya shigo wajen karfe
goma da rabi muma mun kammala har nayi
wanka nasha kwalliya ta cikin wata doguwar
riga yana gama gaida umma ya kira sahura tazo
ta tsuguna tace mishi gani ya mika mata sako
yace ita da hafsat suje su kai inda ya gaya musu
sukace to, suka tashi suka tafi suna fita sai ya
74
Kalli umma yace umma ban san abin da nayi ba
kika rike maryam anan kwanaki da yawa har
kuma banga alamar zaki ce ta koma ba don
Allah in wani laifi nayi miki a gaya mun tace
a'a nikamme zaka mun tsaka ninka dai kai da
matar ka yace to umma indai ni da itane da ta
kawo kara na ai sai akirani a gaya mun ba'a
rike taba ni a hakan sai naga kamar an mara
mata baya kan wulakancin da ta mun.
Wulakancin me tayi ma ka umma ta
bukaci sani bai boye mata abin da ya faru ba
har lokacin kuma da alamar bai rabu da
sakaicin abin ba, saboda yanda yake jadda da
fadin ina samin ta dashi, mene ne dalilin da
jikin ta zai dauki rawa saboda ta ganshi ? in har
tasan tana mishi irin wannan Son me yasa....
umma ta katse shi ta hanyar yi mishi tsawa kai
karfa ka kawo mun shirme, kai meysa ka shigo
mata da shi cikin gidanta? Yaya kake nema ka
takurawa yarinya? Dama akan wannan ne ka
tsira gaba da ita? Umma ta rufeshi da fada ta
inda take shiga ba tanan take fita ba, yayi ta
saman bata hakuri da kyar ya samu tayi shiru
75
yayi maza ya tashi ya fita don kar yaci gaba da
zama ta sake taso wata maganar.
Washegari da safe bayan nayi wanka na
gyara jiki na nazo na samu umma don in gaishe
ta sai ta kalleni tace mun yau kam zaki koma
dakin ki don kar mijin ki ya maidani wata iri ko
kuwa? Ban amsa mata ba, sunkuyar da kaina
kasa kawai nayi ki rinkayin hakuri ki kuma
rinka girmama mijin ki kina mishi biyaiya nace
mata to umma sa' id yayi sallama ya shigo ya
nemi wuri ya zauna ya gaida umm anima na
gaishe shi ya amsa farai farai na tashi naje
kawo mishi abin karyawa na same shi yana
cewa umma to ai yau sai ta koma ko tunda
maganar ta kare, tace zata koma amma zan
gaya maka ban yarda da irin wannan fushin
naka ba, in ta maka laifi kawai ka rinka gaya
mata ai na san zata baka hakuri yace to umm
azan kiyaye ya dan kallen ai zaki dawo wuri
kiyi girki ko ba sai dare ba? Kan in bashi amsa
sai umma tace mishi a'a ba kin cin abincin kake
yi ba inta girka? Na dan sunkuyar da kaina kasa
cikin ladabi nace mata kiyi hakuri umma ki
barni kawai inyi mishi, ya dan kale ta cikin
76
duk da haka sai da muka kara wata hirar a falon
urima kafin muka iso wurin mu
Anyi sallah kwana uku rannan na caba
kwalliya cikin wata shadda ta kayan aurena ina
falon umma muna hira bayan sallar azahar sai
sa'id yayi mun waya wai inzo in kawo musu
abinci yayi bakin cikin sauri na mike na taho
nayi maza na shiga kicin dina na shirya abinci
tire daya kaya ciye ciye na motsa baki tire
daya ga ku.na abin sha nayi Magana da shi
yazo ya debi tirarrukan guda biyu yace mun
biyoni da guda biyu yace n.un biyoni da guda
daya ana dauka nabi bayan shi zuwa falon na
shi, ina shigo mukayi ido biyu da Mahmud, nan
take naji lanfar zuciyata tana neman tsayuwa
saboda firgita da tayi jikina ya dauki rawa har
bansan lokacin da na saki tiren dake hannu na
ya kife ba, da gudu na fita na nufi dakina nayi
maza nah au gadona na ruhu sai karanto
addu'o'i na keyi saboda tsorata da nayi
mutufmin da na gani a matsayin Mahmud da
kuma maganganun da ya gaya mun suka dawo
mun shin Mahmud na gani ko kuwa dai ta
70
maizuben ne da tace wai cikin aljanun dajin
mune wani yazo mun cikin kamannin Mahmud
din, ina cikin wannan hali-sai ga sa'id ya shigo
dakin a fusace wai mene ne wannan abin da ki
keyi? Fusatar da yayi ya kara tayar mun da
hankali nayi matukar kankame jiki na cikin
wani Karin tsoron saboda ban taba ganin shi
cikin wannan halin ba, nan take naji zazzabi
mai tsananin zafi ya kama ni kwana biyu ajere
ina kwance amma sa'id ko lekawa yace mun ya
jiki? Baiyi ba bal;le ya wani muna mun kulawar
shi sai umma da sahura ne suka yi taji dani ita
umman ce ma tasa tasi' u ca jamilu suka kai mu
asibiti aka saman mun magunguna har naji
sauki bai sauko ba, nima kuwa na shareshi
muka koma zaman kowa harkar gaban shi
kawai yake yi, ni kam na gaji da gabar, a dalilin
ban saba ba, ban taba samun kai na cikin halin
da wani baya Magana da ni ba, na girma ne a
giodan mu bani da abokin fada balle a/ce ga
wata rana da wani zai ki Magana dani, sai da na
bari ya gama shirin say a fita ba tare da yayi
mun saliama ba, kamar yarda ya tsiri yi, sannan
na tashi na shiga wurin umma ta daga ido cikin
natsuwa ta kalleni tace zazzabin nan ya ramar
71
dake da yawa maryam ko kuwa kina da wata
damuwar ne baki gaya mun ba? Na kale tan ace
a a umma sai dlai duk da a'an da nace sai da
hawaye suka zubo mun sharrr daga idanuwa na.
Umma tayi maza tace yi hakuri, kiyi
hakuri maryam, aure kenan kowa kika ga yana
zaman shi hakuri yake yi, hakurin data rinka
bani sai yasani tsanan ta, kukan da nakeyi sai
naji baba abinda nake os irin in ganni a
manbilka gaban iyaye na da yan uwa na da
basu iya fushi dani, tashi ki je ki kwanta banyi
mata musu ba, abin da naji kenan don kuwa
nasan shin ya dace dani har dare yayi ina
dakin umma, ta shigo tace mun yaya maryam,
zaki yi hakuri ki koma dakin kine ko kuwa?
Nace mata a'a, tace to yi kwanciyar ki,
zaki sha tea ne? nace a'a na riga na koshi ta
juya ta fita na koma falo ta zauna tana hirarta
da Hafsat.
Sa'id yayi sallama ya shigo ya nemi wuri
ya zauna ya sake gaishe ta sannan yace mata
maryam tana nan ne? tace mishi eh, ya cigaba
da zama jimawa can yace mata akwai abinci
ne? tace banyi da kai ba don haka duka na bawa
72
almajirai, ya dan yi shiru jimamwa kadan sai ya
sake cewa to maryam zo ki san 2binda zaki
girkamun da sauri don yunwa nake ji, tace a'a
ba zata ko'ina ba, yanzu ta riga tayi wanka ta
kwanta bai sake cewa komai ba sai jimawa can
yace anan zata kwanane? Tace mishi eh.
Malle ta tashi ta fita, jimawa kadan ta
shigo rungume da food flask ta ajiye ta sake
komawa ta kawo miya da plate da ruwan wanke
hannu ta ajiye fhishi ya kalli, malle yace mata
ina kika samo mun abincin? tace na dumamen
baba ne na safe na kwao maka zanje in sa ruwva
yanzu sa: a sake tuka wani tuwon, ta juya ta fita
sa' id ya kama cin abincin sai da ya koshi sai
yace unmma dama akwai abincin kika hanani ?
tace to bazan hanaka ba akan me? ai ni
kwanakin nan ma da kake zuwa kana cin abinci
anan ina baka ne don ban san yajin cin abincin
matar ka kake yi ba, sai dazu da Isahura yake
gaya mun yace ai laifi tayi mun tace eh ai dama
hakan da kayin shine dai dai ya gama hirar shi
ya tashi yace sai da safe tace Allah Ya tashe mu
lafiya.
73
Tun sa'id yana zuwa yayi hira ya tashi
yace sai da safe yayi tafiyar shi a dalilin wai shi
laifi nayi mishi har ya gaji ya yiwea umma
magan kan bai san dalilin dawowa na nan
wurin ba tace tro ai ka makara tun da baka
nemibayani ba, tun farkon dawowanta sai yau
kaje kayi ta zaman ka kai kadai ba sai kuna tare
zata rinka bata maka rai ba, sa'id juyin duniya
da umma akan in koma dakina, shi abin ya
wuce a wurin shi, tace ai ita wanda tayi
baiwuce ba a wurin ta, ganin haka yasa ya
dawo ta wurina yanaso mu sasanta in yaso ni
ince zan koma nima nayi matu'ar share shi
takaici ya kara kama shi in ya shigo ya gai da
umma sai ya nemi malle ta kawo mishi abinda
yake bukata ko gaishe shi nayi baya ansawa.
Rannan ranar wata lahadi ne da hantsi sai
da ya kammala, sannan ya shigo wajen karfe
goma da rabi muma mun kammala har nayi
wanka nasha kwalliya ta cikin wata doguwar
riga yana gama gaida umma ya kira sahura tazo
ta tsuguna tace mishi gani ya mika mata sako
yace ita da hafsat suje su kai inda ya gaya musu
sukace to, suka tashi suka tafi suna fita sai ya
74
Kalli umma yace umma ban san abin da nayi ba
kika rike maryam anan kwanaki da yawa har
kuma banga alamar zaki ce ta koma ba don
Allah in wani laifi nayi miki a gaya mun tace
a'a nikamme zaka mun tsaka ninka dai kai da
matar ka yace to umma indai ni da itane da ta
kawo kara na ai sai akirani a gaya mun ba'a
rike taba ni a hakan sai naga kamar an mara
mata baya kan wulakancin da ta mun.
Wulakancin me tayi ma ka umma ta
bukaci sani bai boye mata abin da ya faru ba
har lokacin kuma da alamar bai rabu da
sakaicin abin ba, saboda yanda yake jadda da
fadin ina samin ta dashi, mene ne dalilin da
jikin ta zai dauki rawa saboda ta ganshi ? in har
tasan tana mishi irin wannan Son me yasa....
umma ta katse shi ta hanyar yi mishi tsawa kai
karfa ka kawo mun shirme, kai meysa ka shigo
mata da shi cikin gidanta? Yaya kake nema ka
takurawa yarinya? Dama akan wannan ne ka
tsira gaba da ita? Umma ta rufeshi da fada ta
inda take shiga ba tanan take fita ba, yayi ta
saman bata hakuri da kyar ya samu tayi shiru
75
yayi maza ya tashi ya fita don kar yaci gaba da
zama ta sake taso wata maganar.
Washegari da safe bayan nayi wanka na
gyara jiki na nazo na samu umma don in gaishe
ta sai ta kalleni tace mun yau kam zaki koma
dakin ki don kar mijin ki ya maidani wata iri ko
kuwa? Ban amsa mata ba, sunkuyar da kaina
kasa kawai nayi ki rinkayin hakuri ki kuma
rinka girmama mijin ki kina mishi biyaiya nace
mata to umma sa' id yayi sallama ya shigo ya
nemi wuri ya zauna ya gaida umm anima na
gaishe shi ya amsa farai farai na tashi naje
kawo mishi abin karyawa na same shi yana
cewa umma to ai yau sai ta koma ko tunda
maganar ta kare, tace zata koma amma zan
gaya maka ban yarda da irin wannan fushin
naka ba, in ta maka laifi kawai ka rinka gaya
mata ai na san zata baka hakuri yace to umm
azan kiyaye ya dan kallen ai zaki dawo wuri
kiyi girki ko ba sai dare ba? Kan in bashi amsa
sai umma tace mishi a'a ba kin cin abincin kake
yi ba inta girka? Na dan sunkuyar da kaina kasa
cikin ladabi nace mata kiyi hakuri umma ki
barni kawai inyi mishi, ya dan kale ta cikin
76