Sashe 13
Duk Daya Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bata son haihuwa da ni, umma ta kama salati
cikin kaduwa da jin mamakin kalaman shin ai
kuwa cikin rai na naso ta tanbaye shi cutar da
nake yi mishi sai dai batayi hakan ba. Nima
kuma banyi ba don kuwa ba dani yake maganar
ba bayan hakan kuma tun farko ban nuna musu
ido na biya ba ni kaina al'amarin sa'id yana
matukar bani mamaki, ban taba zaton inna aure
shi irin zaman da zamu yi da shi ba kenan,
kulluma cikin kokacin kyautata mishi nake
amma kuma duk a banza bana burge shi ko anyi
kamar zai dan lafa sai kuwa abin ya dawo wani
lokacima kiri kiri ya rinka nuna manr tsana da
kin jinni a sarari ni dai ina kallon shi ina kuma
yin addu'a kwana biyu nayi a asibitin sannan na
dawo gida har lokacin bai fasa fushin da yake
yiba, nima kuma ban kula shi ba ina cika kwana
bakwai na koma kan sana' ata sai dai ban bari
hakan ya hanani shirya mishi abin shan ruwa
akan lokaci ba har akayi sallah ba, ba wani shiri
muke yi da shi ba sai dai kuma hakan bai
hanashi yimun dukkan abubuwan da suka dace
ba, tun daga wannan lokaci sai na samnu kaina
cikin halin yawan yin balri akai akai abinda
yayi matukar sanyani cikin wani hali ga dai
100
wahalar da nake ciki gashi kuma duk lokacin da
hakan ya faru sai mun shiga wani hali na fitina
tsakani na da sa'id, saboda zargina da ya keyi
da cewar ni nake zubar wa don bana son
haihuwa da shi. Rannan ya same ni a dakina ina
kwance akan gadona ya nemi Wuri ya zauna a
gefen gadon yace mun maryam wurin kin a zo
inaso muyi Magana ta gaskiya dake, kin san dai
Allah ne ya hada mu ko ba haka ba? Nace
mishi haka ne, yayi bayanai masu gamsarwa
sannan yace mun ina so ne kiji tsoron
Mahaliccin mu ki gaya mun gaskiya mene ne
laifi na a wurin ki da kike nuna mu kiyaiya da
tsana? Nace da nayi maka me? Yace kin fini
sanin abin da kike yi da dalilan ki na yin hakan.
Ko ba komai dai kina gwadamun kiyaiya ta
hanyar boye mun kina da ciki sai in kin kasa
zubar da shi cikin sirri sannan in sani na kalle
shi cikin natsuwa nace mishi yanzu yayan
sahura da gaske kake yin maganar nan cewa ni
ke zubar da cikin da nake da shi? Yace to in
bake bace wane ne? Tunda nayi-nayi dake in
kinga kina dashi ko wata daya ne ki gaya mun
ni zan san matakin da zan dauka akai amma kin
ki.
101
Nace to ina sanin ina da shi ne? ni ina
al'ada kowanne wata uku uku ne ta yaya zanyi
in san da shi? Ya danyi shiru jimawa can yace
to shikenan kiyi hakuri, daga wannan lokacin
zaki rinka zuwa yin test kowanne wata don in
kina dashi a gane da wuri nace mishi to.
Tun daga wannan lokaci na fara zuwa
gwaji duk karshen wata, rannan likita ya
tabbatar ma sa'id ina da shigar ciki sati uku ya
fadi abubuwan da zan kiyaye cikin su kuwa har
da yawan aiki ya kuma shawarci sa' id daya dan
saurara mun a wannan dan tsakanin yace to,
muka dawo.gida sa'id yace in barwa sahura
gudanar da al'amuran, aikin mu gaba daya in
yaso sai arage yawan abinda akeyi nace mishi
to, ya kira sahura yayi mata bayani tace mishi
aima ba sai an rage ba tunda akwai masu aiki
sosai ni da shi muka koma cin abincin umma
safe, rana da dare don kuwa bana aikin komai
daga kwanciya sai ko sallah ko ruwan wanka
ma shike hada mun wata ran ma ya tsaya ya
cudani muna cikin haka har cikina ya wuce
wata biyar ya shiga na shida ya riga yayi kwari
sai na gayawa sa'id ina so in rinka taya su
sahura aikin da suke yi don aikin yana yi mata
102
yawa sai takai goman dare bata kwanta don ma
tana da kokari yace to kar dai taimakon ya
zama mai yawa, nace mishi to. Abinka da
kaddara kwana na hudu da komawa kan aiki na
sai na wayi gari ina Ciwon mara nayi maza na
gayawa umma ta hanzarta kaini asibiti shi kuma
sa'id jamilu yayi mishi waya ya sheda mishi
cewar ina asibiti ya iso asibitin ne dai dai
lokacin da aka fito da ni daga dakin haihuwa
aka kawo ni kan wani gado aka kwantar da ni
yava dai umma? Cikin kotsawa ya tanbaye ta,
kan ta bashi amsa sai nos din nan ta sake
shigowa tana tambayar ame zaku karbe shi?
Sa d yayi maza ya mika mata babbar rigar gi
anan nos ta juya ta tafi ba tare da ta karbi rigar
ba taje ta kawo shi cikin tasan da suka sanya shi
tun farko umma ta zubawa tasar dake hannun
sa id ido tana kallon shin an take hawaye suka
soma zuba daga idanun ta tana fadin iko sai
Allah, na miji ne an gama mishi halittar shi har
ya fara girma ji hannuwan shi komai nashi irin
naka ne. a hankali yace ba komai umma, kiyi
hakuri bari in kaiwa baba shi sai abinne shi,
yasa hannu ya dauke ya nade shi cikin rigar shi
ya juya ya tafi ya barni tare da umma wacce ba
103
sai an gaya mun ba ita kanta hankalin ta yayi
matukar tashi da abinda ya faru wannan karon
sa'id kam tunda ya sa kai ya fita da yaron da
aka bashi bai sake dawo wa ba, har bacci ya
sake dauke ni sai farkawa nayi naji yaya babba
tana fadin a'a umma, tunda dai hakane ni na
tafi zan iya cewa a wannan lokacin sahura da
tasi'u ne kawai basu juya mun baya ba, na
shiga wani hali na kuncin rayuwa, kalaman
mahaifiyata na game da auran bare ayi nesa da
gida sukayi ta dawo mun inda ba kusa da
dangina da iyaye na nake anya irin wannan zata
sam ni? Na kasa hana hawaye na zuba nayi ta
kuka nan take naji babu abinda nake so irin in
ganni gaban iyaye na, ganin ina kuka ya sanya
umna ta sassauto daga bacin ranta ta shiga bani
hakuri kwana daya da wuni nayi aka sallame ni.
Muka dawo gida ban yarda na zauna a dakin
umma ba, kamar yadda tace dakina kawai na
wuce a wannan lokacin naji ina bukatar zaman
kadaici, tunda abinda na zabanwa kaina kenan
tunda naki zama cikin dangina.
Ina zaune a dakina sa'id dai kullum
yakan gaishe ni ne da safe, sai kuma wata
safiyar ita kuma umma dama ba shiga wurin
104
mu take yi ba tunda ta shiga ta duba ni sau biyu
bata sake ba sai ko ita da baba su turo malle ko
sahura suzo suce suna gaisheni, yaya jiki? Ince
da sauki.
Rannan ina kwance a dakina bayan
azahar inajin shigowar sa'id da yaya babba ga
dukkan alamu da ga gidan ta suke sai naji tana
cewa ina matar gidan take? Yace ai inajin bacci
take yi tunda babu motsin tat ace to ai gara
kasan abinda kake ciki don wannan yarinyar ba
sonmu take yi ba, aure shekara hudu amma har
yanzu bata yi sha'awar ta bar mana konmu mu
gari ba shekaran jiya dana je gidan mansura
naga yan ta gwayen ta sai da naji kamar kwalla
zata zubo mun nace da yanzu wadannan
kyawawan yaran mu aka haifawa su yace
yantagwaye fat a Haifa ko? Tayi maza tace eh
baka gamsuba kyawawa ga lafiya mace da na
miji amma ita wannan sai aukin neman kud
tunda yake ita dama fatauci tazo yi ta samnu
kudi ta hura gida ayita kara mata shanu sa'id
yar dariya yace kina yawan fadin maryam
tama sayen hanu a garin su ina ganin don baki
taba zuwa gidan su bane da kin san ita mai
shanu ce, shaņu basa cikin abinda zata saya.
105
Tace shanu suna ransune ba dukiyar gado
bane? Ai daga gan wannan ne su koma gun
wancan ba iya cinsu suke yi ba sai dai suyi ta
wahala dasu kuma ni koma dai mene ne ina so
in gaya maka yana da kyau ka kara aure ko don
kaji dadin zama da ita tunda ka nace kana son
ta in taga wata tazo bayan ta tana goya danta ai
watakila tayi sha'awar ita ma ta haifa, ita mace
in ka gane ba so take ka karu da ita ba ai sai ka
kama kanka, yace mata hakane.
Mas'alar da ta ke tsakani na da sa'id sai
ya baiwa yaya babba alamar shigowa cikin
lamarin aure na tayi ruwa teyi tsaki kullum tana
tare da shi tana cikin gaggaya mishi maganganu
yana kara fushi akan fushin shi na da nima inna
fara sana'ata tun safe sai na kanmala komai
nake tashi bani da wani lokacin barin aiki na
saboda inyi na gida sai wajen umma yake
aikawa a kawo mishi abinci ko kuma yaje can
yaci.
Rannan ranar lahadi ne ya wayi gari yana
gida ban tsaya na shirya mishi abin karyawa ba
ina cikin aiki na sai naji yana kwala mun kira
na dauraye hannuna naje na same shi nace
mishi gani ya tsura mun ido wai ke me ya same
106
cikin kaduwa da jin mamakin kalaman shin ai
kuwa cikin rai na naso ta tanbaye shi cutar da
nake yi mishi sai dai batayi hakan ba. Nima
kuma banyi ba don kuwa ba dani yake maganar
ba bayan hakan kuma tun farko ban nuna musu
ido na biya ba ni kaina al'amarin sa'id yana
matukar bani mamaki, ban taba zaton inna aure
shi irin zaman da zamu yi da shi ba kenan,
kulluma cikin kokacin kyautata mishi nake
amma kuma duk a banza bana burge shi ko anyi
kamar zai dan lafa sai kuwa abin ya dawo wani
lokacima kiri kiri ya rinka nuna manr tsana da
kin jinni a sarari ni dai ina kallon shi ina kuma
yin addu'a kwana biyu nayi a asibitin sannan na
dawo gida har lokacin bai fasa fushin da yake
yiba, nima kuma ban kula shi ba ina cika kwana
bakwai na koma kan sana' ata sai dai ban bari
hakan ya hanani shirya mishi abin shan ruwa
akan lokaci ba har akayi sallah ba, ba wani shiri
muke yi da shi ba sai dai kuma hakan bai
hanashi yimun dukkan abubuwan da suka dace
ba, tun daga wannan lokaci sai na samnu kaina
cikin halin yawan yin balri akai akai abinda
yayi matukar sanyani cikin wani hali ga dai
100
wahalar da nake ciki gashi kuma duk lokacin da
hakan ya faru sai mun shiga wani hali na fitina
tsakani na da sa'id, saboda zargina da ya keyi
da cewar ni nake zubar wa don bana son
haihuwa da shi. Rannan ya same ni a dakina ina
kwance akan gadona ya nemi Wuri ya zauna a
gefen gadon yace mun maryam wurin kin a zo
inaso muyi Magana ta gaskiya dake, kin san dai
Allah ne ya hada mu ko ba haka ba? Nace
mishi haka ne, yayi bayanai masu gamsarwa
sannan yace mun ina so ne kiji tsoron
Mahaliccin mu ki gaya mun gaskiya mene ne
laifi na a wurin ki da kike nuna mu kiyaiya da
tsana? Nace da nayi maka me? Yace kin fini
sanin abin da kike yi da dalilan ki na yin hakan.
Ko ba komai dai kina gwadamun kiyaiya ta
hanyar boye mun kina da ciki sai in kin kasa
zubar da shi cikin sirri sannan in sani na kalle
shi cikin natsuwa nace mishi yanzu yayan
sahura da gaske kake yin maganar nan cewa ni
ke zubar da cikin da nake da shi? Yace to in
bake bace wane ne? Tunda nayi-nayi dake in
kinga kina dashi ko wata daya ne ki gaya mun
ni zan san matakin da zan dauka akai amma kin
ki.
101
Nace to ina sanin ina da shi ne? ni ina
al'ada kowanne wata uku uku ne ta yaya zanyi
in san da shi? Ya danyi shiru jimawa can yace
to shikenan kiyi hakuri, daga wannan lokacin
zaki rinka zuwa yin test kowanne wata don in
kina dashi a gane da wuri nace mishi to.
Tun daga wannan lokaci na fara zuwa
gwaji duk karshen wata, rannan likita ya
tabbatar ma sa'id ina da shigar ciki sati uku ya
fadi abubuwan da zan kiyaye cikin su kuwa har
da yawan aiki ya kuma shawarci sa' id daya dan
saurara mun a wannan dan tsakanin yace to,
muka dawo.gida sa'id yace in barwa sahura
gudanar da al'amuran, aikin mu gaba daya in
yaso sai arage yawan abinda akeyi nace mishi
to, ya kira sahura yayi mata bayani tace mishi
aima ba sai an rage ba tunda akwai masu aiki
sosai ni da shi muka koma cin abincin umma
safe, rana da dare don kuwa bana aikin komai
daga kwanciya sai ko sallah ko ruwan wanka
ma shike hada mun wata ran ma ya tsaya ya
cudani muna cikin haka har cikina ya wuce
wata biyar ya shiga na shida ya riga yayi kwari
sai na gayawa sa'id ina so in rinka taya su
sahura aikin da suke yi don aikin yana yi mata
102
yawa sai takai goman dare bata kwanta don ma
tana da kokari yace to kar dai taimakon ya
zama mai yawa, nace mishi to. Abinka da
kaddara kwana na hudu da komawa kan aiki na
sai na wayi gari ina Ciwon mara nayi maza na
gayawa umma ta hanzarta kaini asibiti shi kuma
sa'id jamilu yayi mishi waya ya sheda mishi
cewar ina asibiti ya iso asibitin ne dai dai
lokacin da aka fito da ni daga dakin haihuwa
aka kawo ni kan wani gado aka kwantar da ni
yava dai umma? Cikin kotsawa ya tanbaye ta,
kan ta bashi amsa sai nos din nan ta sake
shigowa tana tambayar ame zaku karbe shi?
Sa d yayi maza ya mika mata babbar rigar gi
anan nos ta juya ta tafi ba tare da ta karbi rigar
ba taje ta kawo shi cikin tasan da suka sanya shi
tun farko umma ta zubawa tasar dake hannun
sa id ido tana kallon shin an take hawaye suka
soma zuba daga idanun ta tana fadin iko sai
Allah, na miji ne an gama mishi halittar shi har
ya fara girma ji hannuwan shi komai nashi irin
naka ne. a hankali yace ba komai umma, kiyi
hakuri bari in kaiwa baba shi sai abinne shi,
yasa hannu ya dauke ya nade shi cikin rigar shi
ya juya ya tafi ya barni tare da umma wacce ba
103
sai an gaya mun ba ita kanta hankalin ta yayi
matukar tashi da abinda ya faru wannan karon
sa'id kam tunda ya sa kai ya fita da yaron da
aka bashi bai sake dawo wa ba, har bacci ya
sake dauke ni sai farkawa nayi naji yaya babba
tana fadin a'a umma, tunda dai hakane ni na
tafi zan iya cewa a wannan lokacin sahura da
tasi'u ne kawai basu juya mun baya ba, na
shiga wani hali na kuncin rayuwa, kalaman
mahaifiyata na game da auran bare ayi nesa da
gida sukayi ta dawo mun inda ba kusa da
dangina da iyaye na nake anya irin wannan zata
sam ni? Na kasa hana hawaye na zuba nayi ta
kuka nan take naji babu abinda nake so irin in
ganni gaban iyaye na, ganin ina kuka ya sanya
umna ta sassauto daga bacin ranta ta shiga bani
hakuri kwana daya da wuni nayi aka sallame ni.
Muka dawo gida ban yarda na zauna a dakin
umma ba, kamar yadda tace dakina kawai na
wuce a wannan lokacin naji ina bukatar zaman
kadaici, tunda abinda na zabanwa kaina kenan
tunda naki zama cikin dangina.
Ina zaune a dakina sa'id dai kullum
yakan gaishe ni ne da safe, sai kuma wata
safiyar ita kuma umma dama ba shiga wurin
104
mu take yi ba tunda ta shiga ta duba ni sau biyu
bata sake ba sai ko ita da baba su turo malle ko
sahura suzo suce suna gaisheni, yaya jiki? Ince
da sauki.
Rannan ina kwance a dakina bayan
azahar inajin shigowar sa'id da yaya babba ga
dukkan alamu da ga gidan ta suke sai naji tana
cewa ina matar gidan take? Yace ai inajin bacci
take yi tunda babu motsin tat ace to ai gara
kasan abinda kake ciki don wannan yarinyar ba
sonmu take yi ba, aure shekara hudu amma har
yanzu bata yi sha'awar ta bar mana konmu mu
gari ba shekaran jiya dana je gidan mansura
naga yan ta gwayen ta sai da naji kamar kwalla
zata zubo mun nace da yanzu wadannan
kyawawan yaran mu aka haifawa su yace
yantagwaye fat a Haifa ko? Tayi maza tace eh
baka gamsuba kyawawa ga lafiya mace da na
miji amma ita wannan sai aukin neman kud
tunda yake ita dama fatauci tazo yi ta samnu
kudi ta hura gida ayita kara mata shanu sa'id
yar dariya yace kina yawan fadin maryam
tama sayen hanu a garin su ina ganin don baki
taba zuwa gidan su bane da kin san ita mai
shanu ce, shaņu basa cikin abinda zata saya.
105
Tace shanu suna ransune ba dukiyar gado
bane? Ai daga gan wannan ne su koma gun
wancan ba iya cinsu suke yi ba sai dai suyi ta
wahala dasu kuma ni koma dai mene ne ina so
in gaya maka yana da kyau ka kara aure ko don
kaji dadin zama da ita tunda ka nace kana son
ta in taga wata tazo bayan ta tana goya danta ai
watakila tayi sha'awar ita ma ta haifa, ita mace
in ka gane ba so take ka karu da ita ba ai sai ka
kama kanka, yace mata hakane.
Mas'alar da ta ke tsakani na da sa'id sai
ya baiwa yaya babba alamar shigowa cikin
lamarin aure na tayi ruwa teyi tsaki kullum tana
tare da shi tana cikin gaggaya mishi maganganu
yana kara fushi akan fushin shi na da nima inna
fara sana'ata tun safe sai na kanmala komai
nake tashi bani da wani lokacin barin aiki na
saboda inyi na gida sai wajen umma yake
aikawa a kawo mishi abinci ko kuma yaje can
yaci.
Rannan ranar lahadi ne ya wayi gari yana
gida ban tsaya na shirya mishi abin karyawa ba
ina cikin aiki na sai naji yana kwala mun kira
na dauraye hannuna naje na same shi nace
mishi gani ya tsura mun ido wai ke me ya same
106