Sashe 1
Dingishin Kwado Part 2 Complete Hausa Novel · about 4 min read
[05/09, 12:49 pm] Maman shukhrah: Ya bugo mini waya ya ji ya jikina ma bai yi ba, watakila ma ya mance da ni. Duk yadda ya kyamaci Amrah ta dawo ita kadai. Na lura tunda ya fada soyayya da yarinyar nan haka yake bata umarnin ta dawo da kanta.
A kullum sai na tuna Abida sama da sau ashirin. Don kuwa kullum sai na ci karo da abin da yake na gaskiya a cikin hasashen da ta dinga yi akan Sahal. Zamanmu na nisa matsaloli na sake girmama.
Ya mike yana fadin "bari na yi wanka gabadaya na gaji."
Bai jira abin da zance ba ya shige dakinsa da saurinsa domin kaucewa kallon da nake masa mai kaifi.
Tsawon lokaci ina zaune ina ta sake saken zuciya. Duk da ban taba yi masa magana akan kudaden da yake fitarwa ba, wannan kam ba zan iya yin shiru ba.
Kwanaki kadan da suka shude ya cire sama da 150 kuma shima store ne suka cire, tabbacin shopping suka je ya yi mata, yau ma ya cire kusan hakan duk a cikin sati guda bayan wanda ya fitar da ya je siyo mana kayan amfanin gida, yauma ya sake cirewa ban da kananun da yake cira yana yin alheri da su ga ahalinsa da duk wanda ya so.
A sanyaye na nufi dakina na watsa ruwa dan na samu na sake wartsakewa.
Na shafa lotion (coconut na oriflame).
Wanda na farare ne irina Aisha lame ta zaba mini, sosai nake jin dadin amfani da shi mussaman yadda ya sanya na yi tas fatar ta yi mulmul. Na gasgata products din da lame take sayarwa na kuma gamsu an mata baiwar sanin dukkan rabe raben skins, tare da sanin naui'in man da zai dace da kowa. Don kallon ka kawai zata yi ta gane irin man da zai dace da fatarka.
Tuntube ta a wannan layin dan samun kalar naki man da zai gyara miki fatarki ko da ta fara yamushewa saboda tsufa ko rashin samun kulawar da ta dace.
*Lame Nig....07036662633.*
Rol on kawai na saka na zura rigar barcina cotton wacce cikin siyayyar da na yi ne a wajen Umm Asalah +201121544627
+2349162662750 kamshin turarena ya kamata.
Na sanya dogon hijab din gunis na fita.
Na leka dakin Amrah na tarar da ita tana kallo a wayarta. Na mika mata hannu, ba ja in ja ta miko mini domin doka ce karfe goma zata kawo mini wayar ba dan makarantar da take zuwa sun màtsa kowanne dalibi sai an siya masa waya ba da ba zan amince ta rike waya ba sai ta kammala sakandire domin hadarin da yake cikin wayar a wajen yara masu shekaru irin nata yafi alkhairinsa yawa. Kana tarbiya kana ta boye musu abubuwan da basu kai su gane ba ashe su kam kallon fanko suke mana domin da wayar hannunsu babu iyashegen da basa ga ni ko ji.
Na tsani na ga ta bude tiktok din nan tana ganin yaran mata suna sakin maganganun rashin da'a da kunya hadi da shigar banza tamkar dai basa tuna watarana zasu koma ga ubangiji ga kuma doguwar kwanciyar kabari da take gabansu.
Na leka Farha da take kwance a kan gadonta da shine na farko.
Barci take yi cike da nutsuwa. A duk sadda take barci ko ta yi murmushi sai na ga tamkar Abida ce. Duk da ba kammaninta a tare da ita.
Na kalli Amrah na ce "kin sa ta yi addu'ar barci?"
Tana daf da shigewa bayi ta ce "Ta yi Mahmah, sai da safe".
Ta shige bayin ni kuma na ja musu kofar na nufi dakinsa.
A kishingide na iske shi da waya a hannunsa. Na isa na zauna a gefen da nake kwanciya.
Kafin na yi magana ya kashe wayar ya ajiye a kan durowar gefen gadon.
Ya juyo ya kalle ni. Ya ce "Ya jikin dai?"
Na amsa da ce wa "Na ji sauki Alhamdulillah!
Muka kalli juna abin mamaki sai ban ji wannan dinbin soyayyar ta taso mini mai tsanani ba. Amma kuma duk haushinsa da nake ji bai saka na ji na tsane shi ba illa iyaka soyayyarsa ta fara samun tawaya.
Ya janye idanuwansa dan kauce wa kallon da nake binsa da shi wanda ya kunshi al'amura masu nauyi.
Ya numfasa ya ce "Wannan kallon fa? Tunda na dawo kike ta tsare ni da idanuwa, ya ya haka ne, gabadaya a kwanakin nan bana gane yadda kike mu'amala da ni fa!
Na sake zuba masa ido kirr ban tanka ba.
Ya kufulo ya ce "Oh yau ai Basma ta zo gidan. Komai kika yi babu laifi, sai dai na fada miki duk abin da kuke nufi nima na shirya masa."
[05/09, 12:49 pm] Maman shukhrah: Na hadiye takaicinsa na ce "Ai na ga alamun hakan tun dazu".
Na gyara zama na ce "Da na ga sako daga H.M.H. store sun cire kudi daga asusun ajiyarmu na zaci ma kayan dubiya ka siyo mini, na adana yunwata ina dakon ka sai kuma na ganka hannu na dukan cinya".
A kullum sai na tuna Abida sama da sau ashirin. Don kuwa kullum sai na ci karo da abin da yake na gaskiya a cikin hasashen da ta dinga yi akan Sahal. Zamanmu na nisa matsaloli na sake girmama.
Ya mike yana fadin "bari na yi wanka gabadaya na gaji."
Bai jira abin da zance ba ya shige dakinsa da saurinsa domin kaucewa kallon da nake masa mai kaifi.
Tsawon lokaci ina zaune ina ta sake saken zuciya. Duk da ban taba yi masa magana akan kudaden da yake fitarwa ba, wannan kam ba zan iya yin shiru ba.
Kwanaki kadan da suka shude ya cire sama da 150 kuma shima store ne suka cire, tabbacin shopping suka je ya yi mata, yau ma ya cire kusan hakan duk a cikin sati guda bayan wanda ya fitar da ya je siyo mana kayan amfanin gida, yauma ya sake cirewa ban da kananun da yake cira yana yin alheri da su ga ahalinsa da duk wanda ya so.
A sanyaye na nufi dakina na watsa ruwa dan na samu na sake wartsakewa.
Na shafa lotion (coconut na oriflame).
Wanda na farare ne irina Aisha lame ta zaba mini, sosai nake jin dadin amfani da shi mussaman yadda ya sanya na yi tas fatar ta yi mulmul. Na gasgata products din da lame take sayarwa na kuma gamsu an mata baiwar sanin dukkan rabe raben skins, tare da sanin naui'in man da zai dace da kowa. Don kallon ka kawai zata yi ta gane irin man da zai dace da fatarka.
Tuntube ta a wannan layin dan samun kalar naki man da zai gyara miki fatarki ko da ta fara yamushewa saboda tsufa ko rashin samun kulawar da ta dace.
*Lame Nig....07036662633.*
Rol on kawai na saka na zura rigar barcina cotton wacce cikin siyayyar da na yi ne a wajen Umm Asalah +201121544627
+2349162662750 kamshin turarena ya kamata.
Na sanya dogon hijab din gunis na fita.
Na leka dakin Amrah na tarar da ita tana kallo a wayarta. Na mika mata hannu, ba ja in ja ta miko mini domin doka ce karfe goma zata kawo mini wayar ba dan makarantar da take zuwa sun màtsa kowanne dalibi sai an siya masa waya ba da ba zan amince ta rike waya ba sai ta kammala sakandire domin hadarin da yake cikin wayar a wajen yara masu shekaru irin nata yafi alkhairinsa yawa. Kana tarbiya kana ta boye musu abubuwan da basu kai su gane ba ashe su kam kallon fanko suke mana domin da wayar hannunsu babu iyashegen da basa ga ni ko ji.
Na tsani na ga ta bude tiktok din nan tana ganin yaran mata suna sakin maganganun rashin da'a da kunya hadi da shigar banza tamkar dai basa tuna watarana zasu koma ga ubangiji ga kuma doguwar kwanciyar kabari da take gabansu.
Na leka Farha da take kwance a kan gadonta da shine na farko.
Barci take yi cike da nutsuwa. A duk sadda take barci ko ta yi murmushi sai na ga tamkar Abida ce. Duk da ba kammaninta a tare da ita.
Na kalli Amrah na ce "kin sa ta yi addu'ar barci?"
Tana daf da shigewa bayi ta ce "Ta yi Mahmah, sai da safe".
Ta shige bayin ni kuma na ja musu kofar na nufi dakinsa.
A kishingide na iske shi da waya a hannunsa. Na isa na zauna a gefen da nake kwanciya.
Kafin na yi magana ya kashe wayar ya ajiye a kan durowar gefen gadon.
Ya juyo ya kalle ni. Ya ce "Ya jikin dai?"
Na amsa da ce wa "Na ji sauki Alhamdulillah!
Muka kalli juna abin mamaki sai ban ji wannan dinbin soyayyar ta taso mini mai tsanani ba. Amma kuma duk haushinsa da nake ji bai saka na ji na tsane shi ba illa iyaka soyayyarsa ta fara samun tawaya.
Ya janye idanuwansa dan kauce wa kallon da nake binsa da shi wanda ya kunshi al'amura masu nauyi.
Ya numfasa ya ce "Wannan kallon fa? Tunda na dawo kike ta tsare ni da idanuwa, ya ya haka ne, gabadaya a kwanakin nan bana gane yadda kike mu'amala da ni fa!
Na sake zuba masa ido kirr ban tanka ba.
Ya kufulo ya ce "Oh yau ai Basma ta zo gidan. Komai kika yi babu laifi, sai dai na fada miki duk abin da kuke nufi nima na shirya masa."
[05/09, 12:49 pm] Maman shukhrah: Na hadiye takaicinsa na ce "Ai na ga alamun hakan tun dazu".
Na gyara zama na ce "Da na ga sako daga H.M.H. store sun cire kudi daga asusun ajiyarmu na zaci ma kayan dubiya ka siyo mini, na adana yunwata ina dakon ka sai kuma na ganka hannu na dukan cinya".