Sashe 24
Deen House Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Amma kayimin bazata banzaci kana ƙasar nan ba" murmushi yayi yace “Tunda na dameki kin kulle Number na ai dama dole kiyi mamakin ganina Zainab" kunya ce tasata yin ƙasa da kanta tace mu shiga sister na kaikam saidai ka jiramu babu gurin maza"
Gyaɗa kai yayi yace “Zan jira daga gobe ne ai" dukkansu sukayi murmushi Zainab batasan meye yake going ba suka shiga ta cika Hadiyyah da kayan tarkacensu na biki sun jima suna taɓa hira harda Bahijjah duk da babu wani sabo dake Hadiyyah wayayyiya ce ta saki jiki dasu sosai ƙarshe Bature barinta yayi sai da zasu tashi ta kirashi yazo ya ɗauketa suka tafi gida tana tsokanar Zainab tana cewa “sai mun zo ɗaukar amarya gobe" murmushi tayi tace “angonki bazai barki ba Aunty Haddy Abuja fah za'a kaita" sosai Hadiyyah ta cika da mamaki jin yanda Zainab take magana ya tabbatar mata batasan komai ba.
Washegari asabar ƙarfe 11:00am ƙofar gidan ya cika da mutane bayan Daddy yayi waliccin Bahijjah an ɗaura aurenta kan sadaki dubu ɗari Abba ya dakatar da kowa yace yanada wani daurin auren kowa sai yayi sosoro lokacin da waliyyan Aliyu suka taso akayi siga akayi komai Abba ya ɗaurawa Aliyu aure da Zainab akan sadaki dubu ɗari biyu da hamsin shi kansa Daddy ƙamewa yayi saboda tunda suke da Abba baitaɓa yi masa wata alama da take nuna bazai bawa Zain Zainab ba haka taron daurin auren ya tashi Zain ne ya fara shiga gidan ya kwatsa musu abinda ke faruwa Zainab miƙewa tayi daga zaunen da take ta fasa ƙara tace “Na shiga uku na lalace Abba meye yasa kayi min haka wlh Deen shine nakeso please wlh bantaɓa son Aliyu ba....
A karon farko ma kinyi biyayya Zainab bare yanzu naji a raina bazaki bani kunya bane shiyasa na zaɓa Miki mijin daya dace dake, Zainab Shamsuddeen ni na haifeshi yayi amfani da damarsa ya aureki a farko a lokacin da kike tsara rayuwa da ƙaninsa Zaharaddeen munyi bakin ƙoƙari wajen tausarki kuma kinyi biyayya to yanzu ga Aliyu nan Zainab na yarda da son da Aliyu yakeyi Miki na roƙeki kiyi masa biyayya don girman Allah kuma ki ɗaukeshi a matsayin mijin da bazaki taɓa nadamar samu ba sannan ki cire jin cewa zakiyi aure don ki komawa Deen na isa daku dukkanku to na datse igiyar zumunci ko waya idan ta haɗaku kuji a ranku kun munafurceni kuma Allah yanaji yana gani ki tashi ku tafi yau zai koma ƙasar da yake aiki"
Rushewa Zainab ta kumayi da kuka ta faɗa jikin daddy da yake shigowa ya rungumeta hawaye shima ya zubo masa yasan abinda takeji duk da sun rabu da Deen tanajin babu aure tsakaninsu amma bata taɓa fidda tsammani irin na yau ba sarai yasan Zainab na masifar son mijinta kamar yanda ya sani Deen yanason Zainab to amma ya zasuyi wannan itace ƙaddararsu hƙr dole zai bata shima"
Shafa kanta yayi ya damƙo hannun Bature ya damƙa nata a ciki ya buɗe baki a hankali yace “Kiyi masa biyayya fiye da wacce zakiyimin kiyi koyi da ɗabi'un Nana Faɗima ɗiyar ma'aiki (S.A.W) a gidan aurenki don Allah kada kuncinsa yafi farin cikinsa yawa game dake Zainab sanda aka aurawa Mahaifiyarki ni bata sona amma bata gaza wajen yi min biyayya ba har Allah ya karɓi rayuwarta, kema karki gaza kinji"
Dunƙule hannunta tayi lokacin da Bature ya janye ta daga jikin Daddy ya haɗata da nasa ta rintse idanunta tanajin wata faɗuwar gaba karon farko a rayuwarta data haɗa jiki da wani namiji ba Ya Deen ba, janyewa takeson yi ya sake riƙe hannunta Daddy dakansa ya kaisu airport tanata rusa kukanta har suka isa acan suka tarar da Hadiyyah ita da Dad da Mama da Umma suketa aikin rarrashin Zainab shikam Aliyu gabaɗaya jikinsa yayi sanyi bai taɓa rasa wani abu da yaso a rayuwarsa ba amma Allah ya jarrabeshi da tausayin wanda ya rasa abinda yakeso musamman da yaga halin da Shamsu ya shiga lokacin da aka tabbatar da ɗaura aurensa da Zainab.
Har suka shiga jirgi jirginsu ya ɗaga zuwa Canada bai iya cewa da ita komai ba Hadiyyah ce keta faman bata hƙr tana share hawaye tausayin Zainab ɗin takeji sosai wannan wacce irin rayuwa ce taso Zaharaddeen a karon farko Allah ya bata Deen ta koyi sonsa ta yarda ta mutu dominsa kwatsam wata ƙaddarar ta raba su ta zaɓa mata Aliyu....
A raunane yakai hannunsa ya kama hannun Zainab ɗin dake kwance a kafaɗar Haddy ya buɗe baki muryarsa na rawa yace “Kiyi hƙr babu yanda zanyi ne bansan meye yasa na kasa haƙura dake ba Zainab ki bani dama insha Allahu bazakiyi nadamar shigowa rayuwarmu ba".......
[10/30, 9:17 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE*
*END*
Sun sauka lafiya daga airport ɗin aka daukesu ita da Hadiyyah aka kaisu gida shi kuma ya tsaya wani uzuri tunda dama nan ne ma'aikatar sa, tunda sukaje gidan Hadiyyah ke dawainiyar rarrashinta daƙyar ta samu tayi shiru ta rakata ɓangarenta gidane ginin turawa falo babba a farko sai kitchen a cikinsa gefe corridor ne guda biyu suna kallon juna cikin corridor ɗin wani parlourn ne madaidaici sai dakuna guda biyu kowanne da bathroom dinsa sai kitchen a gefe shima ba babba bane sosai amma an ƙawatashi sosai ya haɗu ya ƙawatu.
Su kansu ɗakunan sun gaji da haɗuwa, bathroom Hadiyyah tajata suka shiga tace kiyi wanka ki canza kaya sai mu samu abinda za muci kafin hero ya shigo, ganin girman matar ne yasata amincewa abinda tace Hadiyyah tayi murmushi tace “komsnki ya rigaki zuwa da sati guda inada tabbacin babu abinda zaki nema ki rasa kiyiwa ango kwalliyar sumar da megida" Batace komai ba ta turo ƙofar tayi wankanta ta lalubi alƙibla a wayarta tayi sallolinta da aka biyota ta zame kan tiles ɗin ta kwanta baccin gajiya ya ɗauketa.
Sai wajen dare ya fara shiga taji an murɗa jamlock ɗin an shigo ƙamshin turarensa ya tabbatar mata da Aliyu ne wannan yasa wani malolon baƙin ciki ya taso mata, tanaji har ya iso gareta ya sunkuya yasa hannu ya shafa gefen fuskarta yace “Baccin gaske ya fita daban dana wasa My Zeey kiyiwa Allah ki cire abinda ke ranki ki duba maslaharmu ke daina kukan nan haka"
Ya jima yana rarrashinta sannan sukayi shiru ya kama hannunta yace “Ki fito kuci abinci" muryarta can ƙasa tace “Ni... Ni na ƙoshi..." “Wht?" Ya faɗa da ƙarfi yana juyowa sai kuma ya fice babu jimawa Hadiyyah ta shigo ɗauke da kayan abincin, Hadiyyah akwai naci ita kuma Zainab batason nacin magoya hakan yasata tashi ta rinƙa danna abincin kamar magani, shigowa yayi ya zauna yana shigowa Zainab ta aje cokalin Hadiyyah tace “Kaga hero kasa ta daina cin abincin ko?
Saukowa yayi ya zauna kusa da ita taja baya ya damƙota ya haɗe ta da jikinsa ya ɗauki cokalin ya fara bata abincin tana turjewa tana komi bai ƙyaleta ba itako Hadiyyah dariya kawai takeyi mata tace “Tunda Banida ƙarfin yi Miki ɗura ai ga masu gurin nan sunayi Miki, Ni zuwa ma zanyi na kwanta na gaji da yawa bacci nakeji"
Tana maganar tana tashi tayi musu sallama ta fice zuciyarta na suya wani abu na taso mata tana ƙoƙarin danne shi sarai tasan tanason mijinta kishinsa shine yake taso mata. Tana shiga dakin ta zube a ƙasa tana kuka tana rokon Allah ya danne zuciyarta kar yabata dama akanta ya haneta dayin abinda zaisa mijinta ya canza mata kallo.
Addu'a takeyi sosai kan Allah ya cire mata ciwon kishi a zuciyarta ya sanya fahimtar juna da salama tsakaninta da abokiyar zamanta, su kuwa a ɓangarensu tunda Hadiyyah ta fita Bature ya rasa gane kan Zainab rarrashi ban baki duk yayi amma a banza daga ƙarshe tashi yayi ya fice mata daga ɗakin sannan ne itama ta miƙe tayi shirin kwanciya ta haye kan gadon taja bargo bayan ta kashe glub na ɗakin ta fara karanta wasiƙar jaki ta jima sosai kafin bacci ya saceta cike da mafarkanta barkatai na Deen data saba.
Cikin dare ne baccinta yayi nisa taji ana taɓata tayi miƙa tare da salati ta sauke ajiyar zuciya tana ƙoƙarin buɗe idanunta taji an zura hannu cikin rigarta tuni firgici ya shigeta ta buɗe Idanunta kan Bature daya kwantar da kansa a jikinta yana girgiza mata kai ta kuwa yi saurin lumshe idanunta hawaye ya tsiraro mata yasa bakinsa ya lashe yace “Nayi Miki alƙawarin baki farin ciki gwargwadon iyawa ta har ƙarshen numfashi na Zainab Soyayyarki jarabta ce gareni bantaɓa son wata ya mace daga haɗuwa ɗaya ba kuma bantaɓa jin bazan moru ba idan ban samu wata ɗiya mace ba sai kanki Please ki duba girman Allah da darajar aure karki jani a ƙasa, indai bake kika bawa kanki matsala ba baki da matsala damu inada tabbacin zaki rayu cikin farin ciki"
Da kalamansa ya kashe mata jiki duk abinda bataso faruwarsa ba Saida ya faru sosai Bature ya susucewa Zainab ya rinƙa shayar da ita zumar ƙauna me saukar da kasala da sanya gaɓoɓi bukatuwa da abokin rayuwa sun raya daren yanda Bature yake tunaninsa shi kansa yasan da gaske ya angonce Zainab ta bashi a jikinsa.
Shi ba mutum ne me ƙulafucin sex ba amma akwai bata lokaci wajen tanɗe² da lashe² basu sukayi bacci ba sai bayan sallar asuba sannan suka kwanta tana manne a ƙirjinsa haka bacci ya ɗauke su goma agogon dake dakin ya buga ya buɗe idanunsa da sauri ya saukeshi akai tare da fara shafa bayanta hakan yasata buɗe idanunta takai dubanta ga agogo ya kama kunnenta ya tsotsa yace “kin makarar damu" lumshe idanunta tayi ta janye a jikinsa yayi murmushi tare da miƙewa ya fita, lokacin da yayi wanka ya shirya domin tafiya gurin aiki tuni Hadiyyah ta gama komai a babban parlour ya risketa ya zauna kusa da ita yayi kissing ɗinta yace.
Gyaɗa kai yayi yace “Zan jira daga gobe ne ai" dukkansu sukayi murmushi Zainab batasan meye yake going ba suka shiga ta cika Hadiyyah da kayan tarkacensu na biki sun jima suna taɓa hira harda Bahijjah duk da babu wani sabo dake Hadiyyah wayayyiya ce ta saki jiki dasu sosai ƙarshe Bature barinta yayi sai da zasu tashi ta kirashi yazo ya ɗauketa suka tafi gida tana tsokanar Zainab tana cewa “sai mun zo ɗaukar amarya gobe" murmushi tayi tace “angonki bazai barki ba Aunty Haddy Abuja fah za'a kaita" sosai Hadiyyah ta cika da mamaki jin yanda Zainab take magana ya tabbatar mata batasan komai ba.
Washegari asabar ƙarfe 11:00am ƙofar gidan ya cika da mutane bayan Daddy yayi waliccin Bahijjah an ɗaura aurenta kan sadaki dubu ɗari Abba ya dakatar da kowa yace yanada wani daurin auren kowa sai yayi sosoro lokacin da waliyyan Aliyu suka taso akayi siga akayi komai Abba ya ɗaurawa Aliyu aure da Zainab akan sadaki dubu ɗari biyu da hamsin shi kansa Daddy ƙamewa yayi saboda tunda suke da Abba baitaɓa yi masa wata alama da take nuna bazai bawa Zain Zainab ba haka taron daurin auren ya tashi Zain ne ya fara shiga gidan ya kwatsa musu abinda ke faruwa Zainab miƙewa tayi daga zaunen da take ta fasa ƙara tace “Na shiga uku na lalace Abba meye yasa kayi min haka wlh Deen shine nakeso please wlh bantaɓa son Aliyu ba....
A karon farko ma kinyi biyayya Zainab bare yanzu naji a raina bazaki bani kunya bane shiyasa na zaɓa Miki mijin daya dace dake, Zainab Shamsuddeen ni na haifeshi yayi amfani da damarsa ya aureki a farko a lokacin da kike tsara rayuwa da ƙaninsa Zaharaddeen munyi bakin ƙoƙari wajen tausarki kuma kinyi biyayya to yanzu ga Aliyu nan Zainab na yarda da son da Aliyu yakeyi Miki na roƙeki kiyi masa biyayya don girman Allah kuma ki ɗaukeshi a matsayin mijin da bazaki taɓa nadamar samu ba sannan ki cire jin cewa zakiyi aure don ki komawa Deen na isa daku dukkanku to na datse igiyar zumunci ko waya idan ta haɗaku kuji a ranku kun munafurceni kuma Allah yanaji yana gani ki tashi ku tafi yau zai koma ƙasar da yake aiki"
Rushewa Zainab ta kumayi da kuka ta faɗa jikin daddy da yake shigowa ya rungumeta hawaye shima ya zubo masa yasan abinda takeji duk da sun rabu da Deen tanajin babu aure tsakaninsu amma bata taɓa fidda tsammani irin na yau ba sarai yasan Zainab na masifar son mijinta kamar yanda ya sani Deen yanason Zainab to amma ya zasuyi wannan itace ƙaddararsu hƙr dole zai bata shima"
Shafa kanta yayi ya damƙo hannun Bature ya damƙa nata a ciki ya buɗe baki a hankali yace “Kiyi masa biyayya fiye da wacce zakiyimin kiyi koyi da ɗabi'un Nana Faɗima ɗiyar ma'aiki (S.A.W) a gidan aurenki don Allah kada kuncinsa yafi farin cikinsa yawa game dake Zainab sanda aka aurawa Mahaifiyarki ni bata sona amma bata gaza wajen yi min biyayya ba har Allah ya karɓi rayuwarta, kema karki gaza kinji"
Dunƙule hannunta tayi lokacin da Bature ya janye ta daga jikin Daddy ya haɗata da nasa ta rintse idanunta tanajin wata faɗuwar gaba karon farko a rayuwarta data haɗa jiki da wani namiji ba Ya Deen ba, janyewa takeson yi ya sake riƙe hannunta Daddy dakansa ya kaisu airport tanata rusa kukanta har suka isa acan suka tarar da Hadiyyah ita da Dad da Mama da Umma suketa aikin rarrashin Zainab shikam Aliyu gabaɗaya jikinsa yayi sanyi bai taɓa rasa wani abu da yaso a rayuwarsa ba amma Allah ya jarrabeshi da tausayin wanda ya rasa abinda yakeso musamman da yaga halin da Shamsu ya shiga lokacin da aka tabbatar da ɗaura aurensa da Zainab.
Har suka shiga jirgi jirginsu ya ɗaga zuwa Canada bai iya cewa da ita komai ba Hadiyyah ce keta faman bata hƙr tana share hawaye tausayin Zainab ɗin takeji sosai wannan wacce irin rayuwa ce taso Zaharaddeen a karon farko Allah ya bata Deen ta koyi sonsa ta yarda ta mutu dominsa kwatsam wata ƙaddarar ta raba su ta zaɓa mata Aliyu....
A raunane yakai hannunsa ya kama hannun Zainab ɗin dake kwance a kafaɗar Haddy ya buɗe baki muryarsa na rawa yace “Kiyi hƙr babu yanda zanyi ne bansan meye yasa na kasa haƙura dake ba Zainab ki bani dama insha Allahu bazakiyi nadamar shigowa rayuwarmu ba".......
[10/30, 9:17 PM] AM OUM HAIRAN: *DEEN HOUSE*
*END*
Sun sauka lafiya daga airport ɗin aka daukesu ita da Hadiyyah aka kaisu gida shi kuma ya tsaya wani uzuri tunda dama nan ne ma'aikatar sa, tunda sukaje gidan Hadiyyah ke dawainiyar rarrashinta daƙyar ta samu tayi shiru ta rakata ɓangarenta gidane ginin turawa falo babba a farko sai kitchen a cikinsa gefe corridor ne guda biyu suna kallon juna cikin corridor ɗin wani parlourn ne madaidaici sai dakuna guda biyu kowanne da bathroom dinsa sai kitchen a gefe shima ba babba bane sosai amma an ƙawatashi sosai ya haɗu ya ƙawatu.
Su kansu ɗakunan sun gaji da haɗuwa, bathroom Hadiyyah tajata suka shiga tace kiyi wanka ki canza kaya sai mu samu abinda za muci kafin hero ya shigo, ganin girman matar ne yasata amincewa abinda tace Hadiyyah tayi murmushi tace “komsnki ya rigaki zuwa da sati guda inada tabbacin babu abinda zaki nema ki rasa kiyiwa ango kwalliyar sumar da megida" Batace komai ba ta turo ƙofar tayi wankanta ta lalubi alƙibla a wayarta tayi sallolinta da aka biyota ta zame kan tiles ɗin ta kwanta baccin gajiya ya ɗauketa.
Sai wajen dare ya fara shiga taji an murɗa jamlock ɗin an shigo ƙamshin turarensa ya tabbatar mata da Aliyu ne wannan yasa wani malolon baƙin ciki ya taso mata, tanaji har ya iso gareta ya sunkuya yasa hannu ya shafa gefen fuskarta yace “Baccin gaske ya fita daban dana wasa My Zeey kiyiwa Allah ki cire abinda ke ranki ki duba maslaharmu ke daina kukan nan haka"
Ya jima yana rarrashinta sannan sukayi shiru ya kama hannunta yace “Ki fito kuci abinci" muryarta can ƙasa tace “Ni... Ni na ƙoshi..." “Wht?" Ya faɗa da ƙarfi yana juyowa sai kuma ya fice babu jimawa Hadiyyah ta shigo ɗauke da kayan abincin, Hadiyyah akwai naci ita kuma Zainab batason nacin magoya hakan yasata tashi ta rinƙa danna abincin kamar magani, shigowa yayi ya zauna yana shigowa Zainab ta aje cokalin Hadiyyah tace “Kaga hero kasa ta daina cin abincin ko?
Saukowa yayi ya zauna kusa da ita taja baya ya damƙota ya haɗe ta da jikinsa ya ɗauki cokalin ya fara bata abincin tana turjewa tana komi bai ƙyaleta ba itako Hadiyyah dariya kawai takeyi mata tace “Tunda Banida ƙarfin yi Miki ɗura ai ga masu gurin nan sunayi Miki, Ni zuwa ma zanyi na kwanta na gaji da yawa bacci nakeji"
Tana maganar tana tashi tayi musu sallama ta fice zuciyarta na suya wani abu na taso mata tana ƙoƙarin danne shi sarai tasan tanason mijinta kishinsa shine yake taso mata. Tana shiga dakin ta zube a ƙasa tana kuka tana rokon Allah ya danne zuciyarta kar yabata dama akanta ya haneta dayin abinda zaisa mijinta ya canza mata kallo.
Addu'a takeyi sosai kan Allah ya cire mata ciwon kishi a zuciyarta ya sanya fahimtar juna da salama tsakaninta da abokiyar zamanta, su kuwa a ɓangarensu tunda Hadiyyah ta fita Bature ya rasa gane kan Zainab rarrashi ban baki duk yayi amma a banza daga ƙarshe tashi yayi ya fice mata daga ɗakin sannan ne itama ta miƙe tayi shirin kwanciya ta haye kan gadon taja bargo bayan ta kashe glub na ɗakin ta fara karanta wasiƙar jaki ta jima sosai kafin bacci ya saceta cike da mafarkanta barkatai na Deen data saba.
Cikin dare ne baccinta yayi nisa taji ana taɓata tayi miƙa tare da salati ta sauke ajiyar zuciya tana ƙoƙarin buɗe idanunta taji an zura hannu cikin rigarta tuni firgici ya shigeta ta buɗe Idanunta kan Bature daya kwantar da kansa a jikinta yana girgiza mata kai ta kuwa yi saurin lumshe idanunta hawaye ya tsiraro mata yasa bakinsa ya lashe yace “Nayi Miki alƙawarin baki farin ciki gwargwadon iyawa ta har ƙarshen numfashi na Zainab Soyayyarki jarabta ce gareni bantaɓa son wata ya mace daga haɗuwa ɗaya ba kuma bantaɓa jin bazan moru ba idan ban samu wata ɗiya mace ba sai kanki Please ki duba girman Allah da darajar aure karki jani a ƙasa, indai bake kika bawa kanki matsala ba baki da matsala damu inada tabbacin zaki rayu cikin farin ciki"
Da kalamansa ya kashe mata jiki duk abinda bataso faruwarsa ba Saida ya faru sosai Bature ya susucewa Zainab ya rinƙa shayar da ita zumar ƙauna me saukar da kasala da sanya gaɓoɓi bukatuwa da abokin rayuwa sun raya daren yanda Bature yake tunaninsa shi kansa yasan da gaske ya angonce Zainab ta bashi a jikinsa.
Shi ba mutum ne me ƙulafucin sex ba amma akwai bata lokaci wajen tanɗe² da lashe² basu sukayi bacci ba sai bayan sallar asuba sannan suka kwanta tana manne a ƙirjinsa haka bacci ya ɗauke su goma agogon dake dakin ya buga ya buɗe idanunsa da sauri ya saukeshi akai tare da fara shafa bayanta hakan yasata buɗe idanunta takai dubanta ga agogo ya kama kunnenta ya tsotsa yace “kin makarar damu" lumshe idanunta tayi ta janye a jikinsa yayi murmushi tare da miƙewa ya fita, lokacin da yayi wanka ya shirya domin tafiya gurin aiki tuni Hadiyyah ta gama komai a babban parlour ya risketa ya zauna kusa da ita yayi kissing ɗinta yace.