Sashe 17
Deen House Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya rasa meye yasa indai akan Zainab ne baya yarda da maganar su, yanzun ma sosa kansa yayi yace “Da nayi tunanin idan kaɗaici ne yake sanyata firgicin na gyara ɗayan part ɗin na gidan da Nafisa ke zaune saina haɗasu guri ɗaya" da sauri Umma tace “Aa Bama zai yiwu ba Deeni wannan matar taka baƙin kishinta yayi yawa bazan yarda ka haɗata da wannan sakaliyar yarinyar ta nakasata ba" cikin rashin kuzari yace “Amma Umma bawai ina musa Miki bane sai nake ga kamar idan suna taren zasu cuɗi juna kuma yau da gobe zatasa kowa ta haƙura...."
Katseshi Abba yayi da cewa “kaje nace Sarkin gardama zaka tsaya kuna tattakawa" miƙewa yayi ya dubi Zainab dake kwance yace “Ai bata farfaɗo ba Abba...." Kallon da Abba ya jefesa dashi shine yasashi jan kafafunsa ya fice. Abba ya tashi ya matsa kanta ya riƙe kanta ya fara tofa mata addu'a zuwa wani lokaci ta sauke ajiyar zuciya ta miƙe zumbur tana waige² ya kamo hannunta yace “Kakale ina zaki zauna mana" ajiyar zuciya ta sauke a karo na biyu ta zauna tare da ɗora kanta saman cinyar Umma ta rushe da kuka tace “Wlh Umma tsoratani akeyi a gidan Ni bazan koma ba"
Shafa kanta Umma tayi tace “Yanzu inane keyi Miki ciwo?" Kallon Umma tayi tace “Ni kaina ne kawai yake juyawa" sannu sukayi mata Abba yace “tashi kije ki kwanta" bata gardame ba ta nufi ɗakinsu na da ta kwanta kusa da Bahijjah yau tayi bacci me daɗi duk da cikin baccin tana ɗan firgita amma ba kamar kwana biyun can ba.
Da sassafe kuwa Deen yazo gidan lokacin Abba ya fita suka gaisa da Umma ya shiga dakin da Zainab ke kwance ya ishe ta baccinta takeyi hani'an murmushi yayi ya zauna kusa da ita ya fara jagwalgwala tayi ajiyar zuciya tare da miƙa yaja numfashi da ƙarfi daidai lokacin data buɗe ido sukayi 4 eyes ta sauke fasali tare da tashi zaune tanajan mayafin rufar zuwa ƙirjinta tace “Ina kwana" lumshe Lulu eyes ɗinsa yayi ya kwanto jikinta yace “Ke kika kwana ƙalau Ni da ciwon feeling naki na kwana zaro ido tayi tare da dariya tace “saikace ya kwana shi kaɗai naga akwai Aunty Nafisa a kusa dakai" tayi maganar da Muryar shagwaɓa.
Harararta yayi da sigar wasa yace “Ke ɗin nake muradi ita mun daɗe tare" rausayar dakai tayi tace “ai sai kaci ɗin...." Dira tayi a gadon da sauri tayi waje yayi dariya yace “Zamu haɗu ne zakiyimin bayani kinsan yanda haɗuwarmu take kasancewa ai"
Yana maganar yana fitowa daga ɗakin daidai lokacin Abba ya shigo suka gaisa yace “In anjima kazo ka ɗauki matarka nasa za'a kawo mata magunguna" tanajin haka zuciyarta ta karye tace “Allah Abba...." Rufe mata baki Abba yayi yace “Babu abinda zai faru insha Allahu kuma kada zuciya ta zargar Miki kowa kiyi imani da Allah da cewa babu abinda zai sameki sai abinda Allah ya ƙadarta zai sameki"
da waɗannan kalamai Abba ya kashe bakinta tayi shiru amma duk jikinta a mace yake saboda sosai ta firgita da gidan nata tun bayan dawowar shi ganin yanayinta ne yasashi fita batare da yace mata komai ba hakanan ta yini sukuku jikinta babu ƙwari ana kiran magrib ya shigo gidan a kwance ya ishe ta har yanzu bata da kuzari shima sai jikinsa yayi sanyi ya dubi Bahijjah yace.
“Tashi muje" cikin murna Zainab tace “Yawwa Ya Deen Allah dama Ni banason zama Ni kaɗai" murmushi yayi yace “ai masani kuyi sauri ina jiran ku a mota"
Hijjab ta ɗauka tasa Umma nayi mata dariya kunya ta kamata yanda Umma keyi mata tsiya tace “Da ance baaso jibi yanda take neman yin tuntuɓe" murmushi tayi tace
“Allah Umma ba haka bane Bama a gidana zai kwana ba Ni dama tsoro nakeji" bata ƙara kulata ba sukayi mata sallama suka fito yaja suka ɗauki hanya dake ɗan neman magana ne ba gidanta ya nufa ba gidan Nafisa suka nufa ta kalleshi da sauri tace “Ya Deen ina zamu?" Zan kaiki ku gaisa da ƴar'uwarki ne" ya faɗa batare daya kalleta ba itama bata sake cewa komai ba har sukayi parking a gaban gidan suka fito yana gaba suna binsa a baya yakai hannu ya cafko hannunta a haka yasa key ya buɗe gidan suka shiga banda kaurin turaren magani babu abinda harabar gidan takeyi itako Zainab banda ras-ras babu abinda ƙirjinta yakeyi a fili ta furta A'uzubillahi minasshaiɗanur rajim bismillahir rahamanu rahim Innanillahi wa inna ilaihirraji'un" ba Deen ba hatta Bahijjah Saida ta juyo ta kalleta, da sauri ta waske da cewa “Ya Deen gabana faɗuwa yakeyi" harararta yayi yace “ke kin samu matsala" da haka suka nufi ƙofar parlourn tana taka step na farko na shiga parlourn mararta tayi wani irin murɗawa data sata durƙushewa ta damƙe hannunsa da ƙarfi jikinta ya ɗauki ɓari ta sake damƙe hannunsa tuni ya ruɗe ya durƙushe shima yana tambayarta menene?..." Bata iya bashi amsa ba saboda jinin da taga ya fara malala a gurin cikin tashin hankali da yanayi na gushewar hayyaci tace “Ya... De..en ji...ni..."
_Paid book ne karki karanta in baki biya ba Nrml 200 VIP 400 PC 600 daganan zuwa 19 ga watan Rabi'ul Auwal in ya wucce zai koma kudinsa na asali biya ta nan acct details 0255526235 ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel_
[10/16, 8:12 PM] AM OUM HAIRAN: *DH*
Aml
_Paid book ne karki karanta in baki biya ba Nrml 200 VIP 400 PC 600 daganan zuwa 19 ga watan Rabi'ul Auwal in ya wucce zai koma kudinsa na asali biya ta nan acct details 0255526235 ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel_
Saboda dukan da kalmarta tayi masa bsisan sanda ya saki wata gigitacciyar ƙara me amo yace “Wht Zainab jini a ina....." Bai ida ƙarasawa ba saboda shi da kansa yaga jinin aikuwa zube ƙafafunsa yayi cikin gigita yace “Shikenan ya zube Zainab ya akayi haka...."
“Meye ya zube?" Yaji an faɗa ta bayansa ya juya idanunsa na kawo ruwa yace “Nafisa cikin Shikenan yanzu ɗan dana sanya ran samu nan da yan kwanaki yabi rariya, Innanillahi wa inna ilaihirraji'un..." Wani murmushi tayi tare da taɓe baki tace “Au haba to Allah ya kyauta yanzu akan ɗan tayin ciki zai zube kake wannan abin dubi don Allah abin kunya harda hawaye"
Bahijjah ce ta dubeta tace “Eh shi ai raguwa yayi kece kika ƙaru saboda baki samu ba shine bazaki iya ɓoye hassadarki ba asararriya kawai...." Mari ta ɗauke Bahijjah dashi ta ɗaga hannu zata rama Deen ya riƙe hannun yace “ba wannan ba Bahijjah muje a taimakawa wannan baiwar Allan in yaso in mun dawo sai kuci kanku"
Cije leɓe Bahijjah tayi tabi bayansa suka koma mota yaja a guje sai asibiti iya ƙoƙari sunyi don ganin cikin bai salwanta ba amma ina ƙaddara tariga fata yanaji yana gani cikin ya fita wata biyar abinsa ya girma sosai, da kansa yayi mata wankin ciki yana hawaye sosai yaji ciwon fitar cikin matuƙa saidai ba yanda ya iya.
Bahijjah ce ta sanar dasu Umma abinda ke faruwa Umma ta rinƙa faɗan ubanme yasa da yakaita gidan bai wuce da ita gidanta ba, Bahijjah tayi ƙasa da murya tace “To ai Umma bashima da niyyar maida ta gidan nata don naga anyiwa ɗayan ɓangaren gyara kuma dama naji yana cewa idan ya haɗe su hankalinsa zaifi kwanciya"
Takaici ne yasa Umma kashe wayarta tasan dama ba fasawa zaiyi ba tunda yayi niyya amma fah ita tana hango matsala zaman Zainab da Nafisa Zainab batada abin zafi komanta da sanyi take tafiyar dashi saɓanin Nafisa da dukkan alamu suka nuna komai zata iya aikatawa akan kishi.
Asibitin Umma ta nufa Deen yayi mamakin ganinta tunda shi yasan bai faɗa mata ba dake dare bai wani yi sosai ba ranar Umma ita ta kwana da Zainab washegari dole gidan iyayensu aka wucce da Zainab Umma ta rinƙa kula da ita a cewar ta wata biyar ai haihuwa ce, Deen baiso komawarta gida ba saidai shima yasan ya tsaya jayayya ɓatawa kansa lokaci zaiyi.
Sannu sannu Saida tayi wata guda a gida dake lfy ta samu tayi ƙiba tayi wani kyau na musamman Umma kuwa sai gyara yarta takeyi tare da nema mata tsarin jikinta a cewar ta kishiya baku tare ma ta jefeka balle duk motsinka akan idanunta.
Ranar data cika wata guda da dare yazo tana kitchen tana haɗa kunun gyaɗa ya shigo batasan yazo ba Saida taji Abba yana kiranta ta fito da cup a hannunta tana cewa “Naam Abba" shiga ɗakin Abba tayi da sallama Idanunta suka shiga cikin na Deeni da tunda ta taho yake kallonta wani sinadarin ƙaunarta yana ƙara narkar da zuciyarsa.
Ita kuwa faɗuwar gaba ta riski kanta a ciki ta nemi guri ta zauna tana gaishe da Abba ya amsa idanunsa akanta yace “Kakale dama mijinki ne yazo akan maganar komawarki" da sauri ta ɗago sai hawaye sharr Deen yayi saurin sunkuyar da kansa don bayason ta karya masa gwiwa.
Abba ne yace “Meye kuma na kukan Kakale shi aure ai yaƙin mata ne kowa sai hƙr ki saki ranki kiyi abinda ke gabanki ki kwantar da hankalinki mijinki gashinan yana tare dake insha Allahu zaki kasance cikin aminci"
Sanyi zuciyarta ta rinƙa kasan ranta ta rasa dalilin firgicinta batajin saboda Deen ne inda sabo ta saba da jarabarsa a gidanma bai fasa lalubeta ba danma yana tsoron Umma.
Sosai Abba yayi musu faɗan girma sannan ya basu damar tafiya koda ta fito sun jima ɗaki da Umma tana mata nasiha da hƙr a yanayin zaman da zasuyi da abokiyar zamanta da kuma tuna mata muhimmancin addu'a da tawakkali tare da biyayya wa mijinta da bawa abokiyar zamanta girmanta sannan ta tarkata mata magungunan da ta haɗa mata sukayi sallama tana kukanta ko rabuwarta da gidan ta farko batayi kukan da tayi yau ba.
Har jikin mota Umma ta rakasu tana ƙara jan hankalinsa akan tsayawa akan gidansa yayi mata gdy yaja motar suka tafi har suka isa bata daina kukan ba shima kuma baice mata ƙala ba tunda yasan shi kansa kukan aikine idan ta gaji zata bari.
Katseshi Abba yayi da cewa “kaje nace Sarkin gardama zaka tsaya kuna tattakawa" miƙewa yayi ya dubi Zainab dake kwance yace “Ai bata farfaɗo ba Abba...." Kallon da Abba ya jefesa dashi shine yasashi jan kafafunsa ya fice. Abba ya tashi ya matsa kanta ya riƙe kanta ya fara tofa mata addu'a zuwa wani lokaci ta sauke ajiyar zuciya ta miƙe zumbur tana waige² ya kamo hannunta yace “Kakale ina zaki zauna mana" ajiyar zuciya ta sauke a karo na biyu ta zauna tare da ɗora kanta saman cinyar Umma ta rushe da kuka tace “Wlh Umma tsoratani akeyi a gidan Ni bazan koma ba"
Shafa kanta Umma tayi tace “Yanzu inane keyi Miki ciwo?" Kallon Umma tayi tace “Ni kaina ne kawai yake juyawa" sannu sukayi mata Abba yace “tashi kije ki kwanta" bata gardame ba ta nufi ɗakinsu na da ta kwanta kusa da Bahijjah yau tayi bacci me daɗi duk da cikin baccin tana ɗan firgita amma ba kamar kwana biyun can ba.
Da sassafe kuwa Deen yazo gidan lokacin Abba ya fita suka gaisa da Umma ya shiga dakin da Zainab ke kwance ya ishe ta baccinta takeyi hani'an murmushi yayi ya zauna kusa da ita ya fara jagwalgwala tayi ajiyar zuciya tare da miƙa yaja numfashi da ƙarfi daidai lokacin data buɗe ido sukayi 4 eyes ta sauke fasali tare da tashi zaune tanajan mayafin rufar zuwa ƙirjinta tace “Ina kwana" lumshe Lulu eyes ɗinsa yayi ya kwanto jikinta yace “Ke kika kwana ƙalau Ni da ciwon feeling naki na kwana zaro ido tayi tare da dariya tace “saikace ya kwana shi kaɗai naga akwai Aunty Nafisa a kusa dakai" tayi maganar da Muryar shagwaɓa.
Harararta yayi da sigar wasa yace “Ke ɗin nake muradi ita mun daɗe tare" rausayar dakai tayi tace “ai sai kaci ɗin...." Dira tayi a gadon da sauri tayi waje yayi dariya yace “Zamu haɗu ne zakiyimin bayani kinsan yanda haɗuwarmu take kasancewa ai"
Yana maganar yana fitowa daga ɗakin daidai lokacin Abba ya shigo suka gaisa yace “In anjima kazo ka ɗauki matarka nasa za'a kawo mata magunguna" tanajin haka zuciyarta ta karye tace “Allah Abba...." Rufe mata baki Abba yayi yace “Babu abinda zai faru insha Allahu kuma kada zuciya ta zargar Miki kowa kiyi imani da Allah da cewa babu abinda zai sameki sai abinda Allah ya ƙadarta zai sameki"
da waɗannan kalamai Abba ya kashe bakinta tayi shiru amma duk jikinta a mace yake saboda sosai ta firgita da gidan nata tun bayan dawowar shi ganin yanayinta ne yasashi fita batare da yace mata komai ba hakanan ta yini sukuku jikinta babu ƙwari ana kiran magrib ya shigo gidan a kwance ya ishe ta har yanzu bata da kuzari shima sai jikinsa yayi sanyi ya dubi Bahijjah yace.
“Tashi muje" cikin murna Zainab tace “Yawwa Ya Deen Allah dama Ni banason zama Ni kaɗai" murmushi yayi yace “ai masani kuyi sauri ina jiran ku a mota"
Hijjab ta ɗauka tasa Umma nayi mata dariya kunya ta kamata yanda Umma keyi mata tsiya tace “Da ance baaso jibi yanda take neman yin tuntuɓe" murmushi tayi tace
“Allah Umma ba haka bane Bama a gidana zai kwana ba Ni dama tsoro nakeji" bata ƙara kulata ba sukayi mata sallama suka fito yaja suka ɗauki hanya dake ɗan neman magana ne ba gidanta ya nufa ba gidan Nafisa suka nufa ta kalleshi da sauri tace “Ya Deen ina zamu?" Zan kaiki ku gaisa da ƴar'uwarki ne" ya faɗa batare daya kalleta ba itama bata sake cewa komai ba har sukayi parking a gaban gidan suka fito yana gaba suna binsa a baya yakai hannu ya cafko hannunta a haka yasa key ya buɗe gidan suka shiga banda kaurin turaren magani babu abinda harabar gidan takeyi itako Zainab banda ras-ras babu abinda ƙirjinta yakeyi a fili ta furta A'uzubillahi minasshaiɗanur rajim bismillahir rahamanu rahim Innanillahi wa inna ilaihirraji'un" ba Deen ba hatta Bahijjah Saida ta juyo ta kalleta, da sauri ta waske da cewa “Ya Deen gabana faɗuwa yakeyi" harararta yayi yace “ke kin samu matsala" da haka suka nufi ƙofar parlourn tana taka step na farko na shiga parlourn mararta tayi wani irin murɗawa data sata durƙushewa ta damƙe hannunsa da ƙarfi jikinta ya ɗauki ɓari ta sake damƙe hannunsa tuni ya ruɗe ya durƙushe shima yana tambayarta menene?..." Bata iya bashi amsa ba saboda jinin da taga ya fara malala a gurin cikin tashin hankali da yanayi na gushewar hayyaci tace “Ya... De..en ji...ni..."
_Paid book ne karki karanta in baki biya ba Nrml 200 VIP 400 PC 600 daganan zuwa 19 ga watan Rabi'ul Auwal in ya wucce zai koma kudinsa na asali biya ta nan acct details 0255526235 ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel_
[10/16, 8:12 PM] AM OUM HAIRAN: *DH*
Aml
_Paid book ne karki karanta in baki biya ba Nrml 200 VIP 400 PC 600 daganan zuwa 19 ga watan Rabi'ul Auwal in ya wucce zai koma kudinsa na asali biya ta nan acct details 0255526235 ko katin waya MTN ta WhatsApp number na 09013718241 ƴan Niger zaku turo kati Airtel_
Saboda dukan da kalmarta tayi masa bsisan sanda ya saki wata gigitacciyar ƙara me amo yace “Wht Zainab jini a ina....." Bai ida ƙarasawa ba saboda shi da kansa yaga jinin aikuwa zube ƙafafunsa yayi cikin gigita yace “Shikenan ya zube Zainab ya akayi haka...."
“Meye ya zube?" Yaji an faɗa ta bayansa ya juya idanunsa na kawo ruwa yace “Nafisa cikin Shikenan yanzu ɗan dana sanya ran samu nan da yan kwanaki yabi rariya, Innanillahi wa inna ilaihirraji'un..." Wani murmushi tayi tare da taɓe baki tace “Au haba to Allah ya kyauta yanzu akan ɗan tayin ciki zai zube kake wannan abin dubi don Allah abin kunya harda hawaye"
Bahijjah ce ta dubeta tace “Eh shi ai raguwa yayi kece kika ƙaru saboda baki samu ba shine bazaki iya ɓoye hassadarki ba asararriya kawai...." Mari ta ɗauke Bahijjah dashi ta ɗaga hannu zata rama Deen ya riƙe hannun yace “ba wannan ba Bahijjah muje a taimakawa wannan baiwar Allan in yaso in mun dawo sai kuci kanku"
Cije leɓe Bahijjah tayi tabi bayansa suka koma mota yaja a guje sai asibiti iya ƙoƙari sunyi don ganin cikin bai salwanta ba amma ina ƙaddara tariga fata yanaji yana gani cikin ya fita wata biyar abinsa ya girma sosai, da kansa yayi mata wankin ciki yana hawaye sosai yaji ciwon fitar cikin matuƙa saidai ba yanda ya iya.
Bahijjah ce ta sanar dasu Umma abinda ke faruwa Umma ta rinƙa faɗan ubanme yasa da yakaita gidan bai wuce da ita gidanta ba, Bahijjah tayi ƙasa da murya tace “To ai Umma bashima da niyyar maida ta gidan nata don naga anyiwa ɗayan ɓangaren gyara kuma dama naji yana cewa idan ya haɗe su hankalinsa zaifi kwanciya"
Takaici ne yasa Umma kashe wayarta tasan dama ba fasawa zaiyi ba tunda yayi niyya amma fah ita tana hango matsala zaman Zainab da Nafisa Zainab batada abin zafi komanta da sanyi take tafiyar dashi saɓanin Nafisa da dukkan alamu suka nuna komai zata iya aikatawa akan kishi.
Asibitin Umma ta nufa Deen yayi mamakin ganinta tunda shi yasan bai faɗa mata ba dake dare bai wani yi sosai ba ranar Umma ita ta kwana da Zainab washegari dole gidan iyayensu aka wucce da Zainab Umma ta rinƙa kula da ita a cewar ta wata biyar ai haihuwa ce, Deen baiso komawarta gida ba saidai shima yasan ya tsaya jayayya ɓatawa kansa lokaci zaiyi.
Sannu sannu Saida tayi wata guda a gida dake lfy ta samu tayi ƙiba tayi wani kyau na musamman Umma kuwa sai gyara yarta takeyi tare da nema mata tsarin jikinta a cewar ta kishiya baku tare ma ta jefeka balle duk motsinka akan idanunta.
Ranar data cika wata guda da dare yazo tana kitchen tana haɗa kunun gyaɗa ya shigo batasan yazo ba Saida taji Abba yana kiranta ta fito da cup a hannunta tana cewa “Naam Abba" shiga ɗakin Abba tayi da sallama Idanunta suka shiga cikin na Deeni da tunda ta taho yake kallonta wani sinadarin ƙaunarta yana ƙara narkar da zuciyarsa.
Ita kuwa faɗuwar gaba ta riski kanta a ciki ta nemi guri ta zauna tana gaishe da Abba ya amsa idanunsa akanta yace “Kakale dama mijinki ne yazo akan maganar komawarki" da sauri ta ɗago sai hawaye sharr Deen yayi saurin sunkuyar da kansa don bayason ta karya masa gwiwa.
Abba ne yace “Meye kuma na kukan Kakale shi aure ai yaƙin mata ne kowa sai hƙr ki saki ranki kiyi abinda ke gabanki ki kwantar da hankalinki mijinki gashinan yana tare dake insha Allahu zaki kasance cikin aminci"
Sanyi zuciyarta ta rinƙa kasan ranta ta rasa dalilin firgicinta batajin saboda Deen ne inda sabo ta saba da jarabarsa a gidanma bai fasa lalubeta ba danma yana tsoron Umma.
Sosai Abba yayi musu faɗan girma sannan ya basu damar tafiya koda ta fito sun jima ɗaki da Umma tana mata nasiha da hƙr a yanayin zaman da zasuyi da abokiyar zamanta da kuma tuna mata muhimmancin addu'a da tawakkali tare da biyayya wa mijinta da bawa abokiyar zamanta girmanta sannan ta tarkata mata magungunan da ta haɗa mata sukayi sallama tana kukanta ko rabuwarta da gidan ta farko batayi kukan da tayi yau ba.
Har jikin mota Umma ta rakasu tana ƙara jan hankalinsa akan tsayawa akan gidansa yayi mata gdy yaja motar suka tafi har suka isa bata daina kukan ba shima kuma baice mata ƙala ba tunda yasan shi kansa kukan aikine idan ta gaji zata bari.