Sashe 16
Deen House Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Narkar dakai tayi tace “Shikenan na hƙr amma inajin tsoron Allah Ya Deen" kamo hannunta yayi yace bari na cire Miki tsoron" ta ƙwace da sauri tana girgiza masa kai tace “aa zanma daina ji basai ka ciremin...." Numfashinta ne yayi sama saboda rufe bakin bazatar da yayi mata da nasa suka zube a kujerar ya nutsa hannunsa cikin sumarta ya lumshe idanunsa yana hautsinata tare da tsotsar lips ɗinta da salon da dole ta sakar masa jiki idanunta a lumshe taji bakinsa saman ƙirjinta taja wata ajiyar zuciya me ƙarfi ta tallafe kansa tace.
“Ahhh wash.... Ya Deen...." Janye bakinsa yayi ya ƙara sa zuge zip na rigar ya zubawa luntsuma²n nononta idanu sun ƙara cika sai ɗaukar idanu sukeyi, hannu yakai yana mulmula saman nipples ɗinta wani daɗi yana shigarta yanayin yana saukar mata da wani ni'imtaccen sinadari me kashe jiki, abin mace da miji sai Allah tuni Zainab ta manta da komai ta sakewa Deen jiki suka farantawa junansu duk da cewar iyakar sonta data jurewa Deen sosai yafi ƙarfinta wahala takesha a hannunsa kafin ya samu gamsuwar da yake buƙata yakan ɗauki dogon lokaci yana sukuwa kafin ya biya bukatarsa ita kam batada dogon zango da wannan takeyi laƙwas idan wani abu ya shiga tsakaninsu.
Bayan komai ya kammala ne sukayi wanka suka kwanta bacci sukayi me daɗin gaske da yamma yayi shirin tafiya gidan Nafisa ran Zainab baiso ba haka ta rakashi har wajen motarsa yayi kissing nata ya dubeta yana murmushi yace “Ki kula da kanki" murmushi tayi tace “kaima ka kula da kanka" dariya yayi yace “Zan kula dake fiye da yanda zan kula da kaina" langwaɓe kai tayi tace “are you sure Ya Deen?" Ɗaganta gira yayi ya shiga motar ya tayar ya jima yana kallonta sannan yaja motar ya fita suna ɗagawa juna hannu har ya fice daga get ɗin ta rufe ta koma ciki tana Murmushi zuciyarta wasai ko ba komai kalma me daɗi ma sadaka ce.
Gyara gidan tayi tsaf sannan ta nufi ɗakinta ta sake wanka ta ɗauro alwala ta tayar da sallar la'asar koda ta idar bata tashi a gurin ba ta ɗauki littafin Bulugul maram tana dubawa bayan ta duba abinda zata duba ta ɗauki hisnul muslum ta fara duba addu'o'i masu ƙarfin bawa jiki kariya tana cikin dubawar ne taji ana kwaɗa sallama a parlourn gabanta yayi wata muguwar faɗuwa tayi kasaƙe can bayan kamar wuccewar 2 minutes ta kuma tsinkayo Muryar mace ta kuma kwaɗa sallama tare da cewa ko babu kowa ne?"
Miƙewa Zainab tayi cikin firgici take tambayar kanta to waye ya buɗe gidan bayan tasan tayi masa key ta kulle ko ina? Sake kwaɗa sallamar da akayi ne yasata buɗe ƙofar dakin tana amsawa da Muryar tsoro ta nufi parlour gabanta na faɗuwa zubawa matar dake tsaye a parlourn idanu tayi tana ƙare mata kallo ta baya tsoronta na ƙaruwa ganinta sanye da baƙar doguwar riga har ƙasa ko ƙafarta ba'a gani kanta da hijjab shima baƙi, cikin in'ina Zainab tace “Sas...sannu..." Juyowa matar tayi abin mamaki sai taga matashiyar budurwa fara kyakkyawa tayi mata murmushi tace.
“Yawwa sannu kina lfy?" Ajiyar zuciya Zainab ta sauke tace “Zauna mana" guri ta samu ta zauna itama ta zauna suka gaisa ta miƙe tace “ina zuwa" kitchen ta shiga bata jima ba ta dawo ɗauke da lemuka da cincin da nama a tire ta ajiye mata ta koma ta zubo mata abinci ta kuma janyo Center table ta ajiye ta zauna tana Murmushi duk da har yanzu a tsorace take tace “Saidai ban ganeki ba ashe a buɗe nabar ƙofar wlh nayi tunanin na rufe shi yasa da naji sallamar na kasa amsawa saboda tsoro"........
[10/14, 8:35 PM] AM OUM HAIRAN: *DH*
AW
Tunda tafara magana wannan mata take kallonta har Saida ta rufe bakinta sannan tayi murmushi ta ɗauki inibi takai bakinta ta lumshe Idanunta tare da cewa “Ni sunana Shamsiyya ina zaune anan bayanku dani da duka dangina ina fatan banzo Miki da yanayi na firgitarwa ba" ajiyar zuciya Zainab ta sauke tace “aa kawai dai nayi mamakin yanda akayi kika shigo gidan tare da zaɓata ki kawomin ziyara a wannan lokacin"
Murmushi Shamsiyya tayi tace “Gidanki a buɗe yake ta ƙofa na shigo ziyara kuma kinsan yammata sunason su samu abokiyar shawara matar aure saboda su karu da juna kafin nasu lokacin yayi" jinjina kai Zainab tayi itadai har yanzu bata gasƙata cewa ƙofar gidanta a buɗe take ba hakanan sukaci gaba da hira da Shamsiyya har Zainab ta saki jiki da ita ba ita ta shirya barin gidan ba sai goma da rabi shima gani tayi Zainab tana hamma ta miƙe tace “to ƙawata zan tafi amma kafin na tafi gobe zakije makaranta da safe idan kin dawo zaki tarar da anyi Miki ɓarna a gidanki kada ki damu da ɓarnar zaayita ne domin janye hankalinki ki faɗa tarko Zainab akwai tarin maƙiya a cikin rayuwarki na farko kin sansu Matar mahaifinki itace ta saka rayuwarki gaba na yanzu ne baki sani ba wanda yanayi da lokaci bazai bani damar faɗa Miki su ba a yanzu, Zainab Ni ba mutum bace kamarki kamar yanda na faɗa Miki sunana Shamsiyya ina tare da mahaifiyarki kafin mutuwarta nayi ƙoƙarin bata kariya saidai ƙarfina baikai ba ajali bashida magani saboda haka nake baki shawarar ki nutsu ki kula da gabanki"
Tsoro ne ya sake ziyartar Zainab jin Shamsiyya tace ita ba mutum bace taja baya da sauri abinda yasa Shamsiyya murmushi ta buɗe hannunta takai hannu ta kama hannun Zainab inda aka huda ta barbaɗa mata wani magani ta saki hannun tayiwa Zainab murmushi ta ɓace ɓat abinda yasa Zainab razana da ƙara ja da baya da sauri tana dube² babu alamun wani mutum ya taɓa wanzuwa a gurin bayan ita aikuwa tsabar tsoro batasan sanda fitsari ya kwace mata ba tun da canma ubangiji yayita da mugun tsoro bare yanzu da abubuwa suketa zuwar mata saɓanin tunaninta.
Tafi awa tsaye ta kasa motsawa daga inda take tsaye har Saida taji wayarta tana ring sannan kamar me fasasshen ƙwai a ciki ta matsa ta ɗauka ganin number Ya Deen yasata sauke ajiyar zuciya ta kara a kunnenta amma sai ta kasa magana sai shine yace “Sarkin tsoro nayi tunanin kinyi bacci" numfashi ta sauke batare data iya cewa komai ba itakam batasan ta inda zatayi masa bayani ba saima mutum yaga kamar ƙarya kakeyi.
“Zainab ƙalau kike kuwa?" Ya faɗa lokacin da yaji maganarsa tayi tsayi babu amsa" sake aje fasali tayi tace “yanzu sai jibi zaka dawo gidannan Ya Deen Nikam wlh inajin tsoron kar wani abu ya sameni..."
Katseta yayi da cewa “To ya akayi wani abu ya faru ne bayan tahowata?" Ta buɗe baki zatayi masa bayani kawai taga haske ya keto ta window na parlourn ya nufota aikuwa ta saki ƙara ganin fuskar zaki cikin wannan haske ta kwasa da gudu ta fice daga parlourn maimakon hasken ya barta sai taga yanata binta tana gudu yana gudu abin mamaki tana zuwa ta ishe ƙofar gidan a buɗe batayi wata² ba ta fice daga gidan tanacin uban gudu dama ga unguwar sabuwa.
DEEN kuwa yanajin ta saki ƙarar ya miƙe da sauri ya fito Nafisa tana kiran shi amma bai ko juya ba sai cewa da yayi mata “Zainab ce take tsorata..." Taɓe baki tayi ta koma ta zauna taci gaba da kallonta a ranta tana cewa “tukunna ma" gudu yakeyi sosai saboda ransa ya faɗa masa zata iya ficewa aikuwa kamar yanda ya zata tun daga nesa ya hango mace tanacin uban gudu tana waiwaye a titin unguwar hakan yasashi rage gudun da yakeyi cikin tashin hankali yayi parking ya fito ya tareta ya rungumeta ta zube a jikinsa cikin gushewar hayyaci abinda ya janyo ɗaiɗaikun mutanen dake gurin suka taru ya sunkuceta ya sata a mota ɗaya cikin mutanen yace “Ya daga ganin baiwar Allah zaka sanyata a mota kanada alaƙa da itane?" Ajiyar zuciya yayi ba burinsa tsayawa ɓata lokaci ba saidai bai isa yabar gurin nan ba indai baiyi musu bayani ba hakanne yasa ya zuge clock na agogonsa ya nuna musu wani ƙaramin hotonsa da ita dake jikin agogon yace “Ƙanwata ce kuma matata gidanmu yana nan ƙasa kaɗan ina tunanin shaiɗanu ne suka shafeta ko kuma firgitata akayi a gidan shiyasa ta fito"
Yan son ganin ƙwaƙwaf saida suka ƙarewa hoton kallo sannan suka kalli Zainab suka tabbatar da itace sannan sukayi masa fatan samun sauƙi wani dattijo a gurin yace “Indai shafar shaiɗanu ce ka kaita gurin Mal me Alfadari insha Allahu kona ture kona maita ko ƴan iskan gari masu burin wahalar da bil'adama dukkan nau'in wata iska dai saita barta da yardar Allah"
Deen bai bawa maganar wannan mutumin muhimmanci ba yayi masa gdy tare da karɓar number wayarsa yaja motar suka tafi, bai nufi gidanta da itaba gidan Umma ya wucce da ita su Umma har sun rufe gidansu sukaji ana bugawa Abba ya taso ya tambaya waye Deen yace “Abba buɗe Shamsu ne" buɗewa Abba yayi ganinsa rungume da Zainab yasa Abba cewa “Ya subhanallah babu lfy?" Saida ya kwantar da ita yace “wlh Abba tunda na dawo taketa firgici nan ya kwashe komai ya faɗa musu, sosai Abba yayi mamaki ya kuwa rinƙa yi masa faɗa shidai baice komai ba nan Abba yace “Kaje kawai ita ka barta anan zuwa safiya muga abinda ya dace ayi mata"
“Ahhh wash.... Ya Deen...." Janye bakinsa yayi ya ƙara sa zuge zip na rigar ya zubawa luntsuma²n nononta idanu sun ƙara cika sai ɗaukar idanu sukeyi, hannu yakai yana mulmula saman nipples ɗinta wani daɗi yana shigarta yanayin yana saukar mata da wani ni'imtaccen sinadari me kashe jiki, abin mace da miji sai Allah tuni Zainab ta manta da komai ta sakewa Deen jiki suka farantawa junansu duk da cewar iyakar sonta data jurewa Deen sosai yafi ƙarfinta wahala takesha a hannunsa kafin ya samu gamsuwar da yake buƙata yakan ɗauki dogon lokaci yana sukuwa kafin ya biya bukatarsa ita kam batada dogon zango da wannan takeyi laƙwas idan wani abu ya shiga tsakaninsu.
Bayan komai ya kammala ne sukayi wanka suka kwanta bacci sukayi me daɗin gaske da yamma yayi shirin tafiya gidan Nafisa ran Zainab baiso ba haka ta rakashi har wajen motarsa yayi kissing nata ya dubeta yana murmushi yace “Ki kula da kanki" murmushi tayi tace “kaima ka kula da kanka" dariya yayi yace “Zan kula dake fiye da yanda zan kula da kaina" langwaɓe kai tayi tace “are you sure Ya Deen?" Ɗaganta gira yayi ya shiga motar ya tayar ya jima yana kallonta sannan yaja motar ya fita suna ɗagawa juna hannu har ya fice daga get ɗin ta rufe ta koma ciki tana Murmushi zuciyarta wasai ko ba komai kalma me daɗi ma sadaka ce.
Gyara gidan tayi tsaf sannan ta nufi ɗakinta ta sake wanka ta ɗauro alwala ta tayar da sallar la'asar koda ta idar bata tashi a gurin ba ta ɗauki littafin Bulugul maram tana dubawa bayan ta duba abinda zata duba ta ɗauki hisnul muslum ta fara duba addu'o'i masu ƙarfin bawa jiki kariya tana cikin dubawar ne taji ana kwaɗa sallama a parlourn gabanta yayi wata muguwar faɗuwa tayi kasaƙe can bayan kamar wuccewar 2 minutes ta kuma tsinkayo Muryar mace ta kuma kwaɗa sallama tare da cewa ko babu kowa ne?"
Miƙewa Zainab tayi cikin firgici take tambayar kanta to waye ya buɗe gidan bayan tasan tayi masa key ta kulle ko ina? Sake kwaɗa sallamar da akayi ne yasata buɗe ƙofar dakin tana amsawa da Muryar tsoro ta nufi parlour gabanta na faɗuwa zubawa matar dake tsaye a parlourn idanu tayi tana ƙare mata kallo ta baya tsoronta na ƙaruwa ganinta sanye da baƙar doguwar riga har ƙasa ko ƙafarta ba'a gani kanta da hijjab shima baƙi, cikin in'ina Zainab tace “Sas...sannu..." Juyowa matar tayi abin mamaki sai taga matashiyar budurwa fara kyakkyawa tayi mata murmushi tace.
“Yawwa sannu kina lfy?" Ajiyar zuciya Zainab ta sauke tace “Zauna mana" guri ta samu ta zauna itama ta zauna suka gaisa ta miƙe tace “ina zuwa" kitchen ta shiga bata jima ba ta dawo ɗauke da lemuka da cincin da nama a tire ta ajiye mata ta koma ta zubo mata abinci ta kuma janyo Center table ta ajiye ta zauna tana Murmushi duk da har yanzu a tsorace take tace “Saidai ban ganeki ba ashe a buɗe nabar ƙofar wlh nayi tunanin na rufe shi yasa da naji sallamar na kasa amsawa saboda tsoro"........
[10/14, 8:35 PM] AM OUM HAIRAN: *DH*
AW
Tunda tafara magana wannan mata take kallonta har Saida ta rufe bakinta sannan tayi murmushi ta ɗauki inibi takai bakinta ta lumshe Idanunta tare da cewa “Ni sunana Shamsiyya ina zaune anan bayanku dani da duka dangina ina fatan banzo Miki da yanayi na firgitarwa ba" ajiyar zuciya Zainab ta sauke tace “aa kawai dai nayi mamakin yanda akayi kika shigo gidan tare da zaɓata ki kawomin ziyara a wannan lokacin"
Murmushi Shamsiyya tayi tace “Gidanki a buɗe yake ta ƙofa na shigo ziyara kuma kinsan yammata sunason su samu abokiyar shawara matar aure saboda su karu da juna kafin nasu lokacin yayi" jinjina kai Zainab tayi itadai har yanzu bata gasƙata cewa ƙofar gidanta a buɗe take ba hakanan sukaci gaba da hira da Shamsiyya har Zainab ta saki jiki da ita ba ita ta shirya barin gidan ba sai goma da rabi shima gani tayi Zainab tana hamma ta miƙe tace “to ƙawata zan tafi amma kafin na tafi gobe zakije makaranta da safe idan kin dawo zaki tarar da anyi Miki ɓarna a gidanki kada ki damu da ɓarnar zaayita ne domin janye hankalinki ki faɗa tarko Zainab akwai tarin maƙiya a cikin rayuwarki na farko kin sansu Matar mahaifinki itace ta saka rayuwarki gaba na yanzu ne baki sani ba wanda yanayi da lokaci bazai bani damar faɗa Miki su ba a yanzu, Zainab Ni ba mutum bace kamarki kamar yanda na faɗa Miki sunana Shamsiyya ina tare da mahaifiyarki kafin mutuwarta nayi ƙoƙarin bata kariya saidai ƙarfina baikai ba ajali bashida magani saboda haka nake baki shawarar ki nutsu ki kula da gabanki"
Tsoro ne ya sake ziyartar Zainab jin Shamsiyya tace ita ba mutum bace taja baya da sauri abinda yasa Shamsiyya murmushi ta buɗe hannunta takai hannu ta kama hannun Zainab inda aka huda ta barbaɗa mata wani magani ta saki hannun tayiwa Zainab murmushi ta ɓace ɓat abinda yasa Zainab razana da ƙara ja da baya da sauri tana dube² babu alamun wani mutum ya taɓa wanzuwa a gurin bayan ita aikuwa tsabar tsoro batasan sanda fitsari ya kwace mata ba tun da canma ubangiji yayita da mugun tsoro bare yanzu da abubuwa suketa zuwar mata saɓanin tunaninta.
Tafi awa tsaye ta kasa motsawa daga inda take tsaye har Saida taji wayarta tana ring sannan kamar me fasasshen ƙwai a ciki ta matsa ta ɗauka ganin number Ya Deen yasata sauke ajiyar zuciya ta kara a kunnenta amma sai ta kasa magana sai shine yace “Sarkin tsoro nayi tunanin kinyi bacci" numfashi ta sauke batare data iya cewa komai ba itakam batasan ta inda zatayi masa bayani ba saima mutum yaga kamar ƙarya kakeyi.
“Zainab ƙalau kike kuwa?" Ya faɗa lokacin da yaji maganarsa tayi tsayi babu amsa" sake aje fasali tayi tace “yanzu sai jibi zaka dawo gidannan Ya Deen Nikam wlh inajin tsoron kar wani abu ya sameni..."
Katseta yayi da cewa “To ya akayi wani abu ya faru ne bayan tahowata?" Ta buɗe baki zatayi masa bayani kawai taga haske ya keto ta window na parlourn ya nufota aikuwa ta saki ƙara ganin fuskar zaki cikin wannan haske ta kwasa da gudu ta fice daga parlourn maimakon hasken ya barta sai taga yanata binta tana gudu yana gudu abin mamaki tana zuwa ta ishe ƙofar gidan a buɗe batayi wata² ba ta fice daga gidan tanacin uban gudu dama ga unguwar sabuwa.
DEEN kuwa yanajin ta saki ƙarar ya miƙe da sauri ya fito Nafisa tana kiran shi amma bai ko juya ba sai cewa da yayi mata “Zainab ce take tsorata..." Taɓe baki tayi ta koma ta zauna taci gaba da kallonta a ranta tana cewa “tukunna ma" gudu yakeyi sosai saboda ransa ya faɗa masa zata iya ficewa aikuwa kamar yanda ya zata tun daga nesa ya hango mace tanacin uban gudu tana waiwaye a titin unguwar hakan yasashi rage gudun da yakeyi cikin tashin hankali yayi parking ya fito ya tareta ya rungumeta ta zube a jikinsa cikin gushewar hayyaci abinda ya janyo ɗaiɗaikun mutanen dake gurin suka taru ya sunkuceta ya sata a mota ɗaya cikin mutanen yace “Ya daga ganin baiwar Allah zaka sanyata a mota kanada alaƙa da itane?" Ajiyar zuciya yayi ba burinsa tsayawa ɓata lokaci ba saidai bai isa yabar gurin nan ba indai baiyi musu bayani ba hakanne yasa ya zuge clock na agogonsa ya nuna musu wani ƙaramin hotonsa da ita dake jikin agogon yace “Ƙanwata ce kuma matata gidanmu yana nan ƙasa kaɗan ina tunanin shaiɗanu ne suka shafeta ko kuma firgitata akayi a gidan shiyasa ta fito"
Yan son ganin ƙwaƙwaf saida suka ƙarewa hoton kallo sannan suka kalli Zainab suka tabbatar da itace sannan sukayi masa fatan samun sauƙi wani dattijo a gurin yace “Indai shafar shaiɗanu ce ka kaita gurin Mal me Alfadari insha Allahu kona ture kona maita ko ƴan iskan gari masu burin wahalar da bil'adama dukkan nau'in wata iska dai saita barta da yardar Allah"
Deen bai bawa maganar wannan mutumin muhimmanci ba yayi masa gdy tare da karɓar number wayarsa yaja motar suka tafi, bai nufi gidanta da itaba gidan Umma ya wucce da ita su Umma har sun rufe gidansu sukaji ana bugawa Abba ya taso ya tambaya waye Deen yace “Abba buɗe Shamsu ne" buɗewa Abba yayi ganinsa rungume da Zainab yasa Abba cewa “Ya subhanallah babu lfy?" Saida ya kwantar da ita yace “wlh Abba tunda na dawo taketa firgici nan ya kwashe komai ya faɗa musu, sosai Abba yayi mamaki ya kuwa rinƙa yi masa faɗa shidai baice komai ba nan Abba yace “Kaje kawai ita ka barta anan zuwa safiya muga abinda ya dace ayi mata"