Sashe 5
Dangina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kaman yadda aka shaidawa Ammi haka abokansa suka kawo kaya masu shegeb yawa kaman na budurwa anata bude kaya ana yabawa amma ko fitowa Hafsat batayiba zuwaira ce ta nufi dakinta ta sameta tana kwance man gadon ta fada ta ce
Wow besty yakamata kizo kiga kayannan kinga kaya kuwa gaskiya kizo muje ki gani
Ta karisa fada tanajan hannunta ,fisge hannunta tayi ta ce
Dallah malama sakeni ku tattara kayansa ku mayar masa bayida dukiyar da zai sayeni ko soyayata kuje can kuyita rawar kafa akan kallon kayansa ,nidai KO kallo baki isheniba balleshi
Jiki a sanyaye ta fito saga dakin amma ta basar suka koma sunata ribibin kaya .
Yau cikin farin ciki take ta shiga kitchen gadan gadan don hadawa yayanta kayan abinci, dafawa kawai takeyi ita kanta tasn yayi kadan ya cinye wannan abincin a cikinsa amma dafawa kawai take saida taga ta cika daining din sannan ta hakura ta koma dakinta tai wanka tafito rike da makulkin motarta ahannu da jakq da wayarta kallon Ammi tai tace
Ammi bari inje in dauki taya kinsan jirginsu yana daf da sauka
To shikenan saikin dawo ki hqnzarta
shikenan
Agogon hannunta tak kallo hakan yayi daidai da bullowar wani ingarman soja cikin kakinsa wanda hakan yake shaida shi sojan kasa da kasane tafiya yakeyi cikin isa da takama kakkarfan namijine fuskarsa tana dauke da saje baki mai kyau ga hancinsa madai daici bakinsa dan karami yanada manyan idanu farine tass idan baka saniba zakace shiba dan nigeria bane ,tqna hangosa ta tashi da sauri ta nufeshi ta fada jikinsa shima rumgumeta yayi suna sauraron bugun zuciyar junansu wani nitsuwa yake ratsata saitaji ta manta da duk damuwarta sakin junq sukai ta juya tana leken bayansa kaman zata hango julabib kqman yadda suka saba zuwa amma ina babu shi hawayene masu zafi suka zubo mata yasa hannu ya share mata yana gurgiza mata kai ya ce
Meyasa kike kuka kin manta julqbib yana cewa kuka baya miki kyau don haka karkiyi kuka bazai ji dadiba kuma ai kina tare dashi domin annabi muhammad yace kowa yana tare da abunda yajeso don haka kina tare da julabibi
Rungumeshi tayi tana murmushi shiyasa takeson yayanta akullum yana kwantar mata da hankaki akan damuwarta ,gida suka nufa jamian tsaron da aka turo su tarbeshi suka rufa masa baya a bangare guda kuma jamian airport din suna sara masa duk da ba wani respond yake ba ,gida suka nufa da sauran jamia tundaga bakin layin kowa zai gane babban general yana cikin anguwar, parking sukayi sukazo suka tarar dasun Ammi a bakin farfajiya suna jiran isowarsu yana fitowa yazo ya rungume Nanna a gaskiya yanajin tausayin tsohuwar ya sumbaceta ya juya wajen Ammi itama ya rungumeta ya sumbaceta babu bata lokaci duk suka dunguma suka nufi cikin gidan sauran jamiai kuma aka musu masauki a BQ don su huta suci abinci ,suna shiga cikin gida ya baje a kan kujera Nanna ce ta matso tana cire masa takalmin kafarsa murmushi yayi ya tina kullum haka take musu idan sun dawo shida julabib ,tun yana yaro zuciyarsa take cike da kaunar Nanna bayida wani buri da yawuce ya auri Nanna ,babu wani sura ko kyau na mace da yake gani a idonsa saina Nanna ya zauna a cikin turawa amma duk surarsu baya burgesa kaman na Nanna ,sautin muryar Hafsat ne ya dawo dashi hayyacinsa tanq mika masa kofin ruwa karba yayi ya kafa kai saida ya shanye sannan ya mika mata kallonsa tayi ta ce
Yaya muje kaci abinci
No bazanje daining ba kikawomun nan
Haka ta tashi ta dauko leda ta shumfuda ta fara jera masa abinci tana dura masa sunata dariya bayan ya gama tace yaje yayi wanka akwai maganar da takeso suyi ,hakan kuwa akayi bayan ya fito saga wankaya kirata a waya ta sameshi a dakinsa hakan kuwa akayi taje ta sameshi yana tsokanarta amarya amarya bata masa maganaba guri ta nema ta zauan tace
Gaskiya yaya banasoj auren nan
What bangane bakyason aurenba
Eh yaya domin ja tsaneshi babu wanda na tsana kaman shi shine yasani a bakin cikin da harna mutu bazan manta ba
Ok fadamun meya miki kika tsaneshi
Akwai wani lokqci...............
.
Shin me asalin su Hafsat kuma ta wacce hanya aka haufesu shin sunada yan uwa
Ya zata kaya tsakanin Abdulmallik da Hafsat zaayi auren ko kuma idan akayi auren wani irin zama zasuyi shin yazata kaya tsakaninta da zuwaira
Shin me Abdulmallik yayiwa Hafsat kuma wani tabo yayi mata ,wai ina cikin da yake jikinta shin menene sanaar Abdulmallik kam
Wai meya samu julabib ne kam shin meyayi ajalinsa ,munada bukatar sanin tarihin julqbib shi kansa
Kunji wata sabuwa wai ra'is yanason Nanna ,karku manta Nannafa mahaifiyar julabib ce ,wai zafa yarda ta aureshi kuwa shin ya zata kaya
.
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
STORY &WRITEN
BY
ADAMA UMAR
SECRET PEN
07081940768
LOVE AND ROMANTIC STORY
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
6️⃣
PAGE FIVE
Akwai wani lokaci kuna iraq kaida julabib ,lokacin ina dauke da cikin ,ina zamqn zamana kawai wata zuciya tace inziyarci zuwaira aikuwa babu msu na dauki makullim mota na nufi gidanta naje nq sameta a damuwa na matsa Mata ta fadamun Take shadamun kodawani lokaci mijinta za I dawo a buge yake shigowa gida ta rasa ya zatayi gashi har gun aikinsa sun koreshi ita taje ta bada hakuri akaj bashida lafiyane shiyasa yakeshan maganinda suke bugar dashi ,ta shaidamun saura sati daya hutun ra suka bashi ya kare gashi har yanzu bai sanja dabia ba kuka take sosai na tausaya mata ,kaman yadda muka saba na kwantar mata da hankali saida ta fara murmushi na shaida mata yunwa nakeji aikuwa babu bata lokaci ta nufi kitchen nikuma na haura dakinta na kwanta domin cikina yqna sani bacci sosai ,kaman yadda ya saba haka ya shigo gidan cikin maye bab ruwansa ya juya bai kalleta ba sai ya nufi dakinta yana zuwa yasa key yabar key a jiki ya fara kallona ,kallo yakemun na shaawa a inda nikam bansaniba haka ya kariso wajen gadon ya danneni ,kaman a mafarki naji ana wasa da jikina a firgice na tashi ,na razana sosai lokacin da na kalli Abdulmallik hakan yasa na fara kiran zuwaira murmushi kawai yake yana tande baki kaman zaki mai farauta tattaro karfina nayi na yunkura an tashi amma ina ya danneni kokawa muka fara ina kiran sunanta ta fito a rude ta fara buga dakin amma ina ya rufe sunasa take kira kaman ranta zaifita amma ina ko saurarronta bayani haka saida ya cimma kudurinsa akaina tun bai gamaba jini ya fara bina amma sai sambatu yake
"haba zuwaira meyasa kike hanani kanki kinsan saboda kina hanani kanki shiyasa nake shaye shaye don bazan iya zinaba ki taimaka kinaban kanki gashi yau kinfi ko yaushe dadi "
Haka ya dinga sambatu da babatu wanda hakan ya tabbatarmun ya dauka da zuwaira yake muamala said a lokacin nails nadamar shigowa dakinta na kwanta ,saida ya gama ya bingire ya fara bacci no kuma want ciwoj madame main tsanani ya turnikeni KO daga kafata na kasa DA kyar naja jiki na bude tashigo a rude ta rungumeni tana kuka kaman ranta zai fita tana yiwa mijinta Allah ya isa ita da kanta ta daukeni ta kaini asibiti likitoci suka karbeni kafun na haifi wani qbu kaman kadangare wanda hakan ya tabbatarmun da bari nayi naji bakin ciki ta kira Ammi ta fada mata babu jimawa saga Ammi da nanna bata boye musu komaiba ta shaida musu ,a bangarensa kuwa saida ya gama baccinsa. ya farka yaga duk dakin jini hakan ya tabbatar masa ba lafiyaba ,kiran numbern ta yakr amma bata daukaba kawai yayi amfani da yanar gizo ya ga.inda suka ,tana cikin shaidawa Ammj kawqi saigashi ya shigo ya kallesu duka ya ce
Lafiya kuwa.meke faruwa na tashi na ganni cikin jini
Kwarai ma kuwa Abdulmallik ka cuceni ka cuci abotata da Hafsat da wace fuska zan kalli hafsat kayi sanadiyar zubeear cikinta farin cikinta daga ita har mijinta ,ka fara qidayar kwanakin da sukw.rage maka a.duniya domin na tabbata mijinta saiya kasheka kasan wayeshi
Shidai ya rasa maganar me take da badan shi kadai bane namiji da saiyace badashi take ba .Hqka akayi mqsa bayani ya tqbbatar baya hayyacinsa yayi haka dominshi ya dauka da matarsa yakr tare daga nan amma ta ce wannwn kaddarace kar in yadda nadinga kallonsa da abun bance komai ba domin ni hukuncin da julabib ya yanke shine nawa ,kasa hakura nayi na kira julabib nace yazo gida akwai matsalq babu bata lokaci julabib ya sauka a nigeria muka nufi gidanmu da farko ban nuna masa komai ba amma daga baya nayi masq bayani tashin hankali iya tashin hankali ni kaina na gani a ranan ya dauki mota ya nufi gidan zuwaira ya samu mijinta bayanan ya tambayeta ina yaje tace yayi tafiya compqny sun aikeshi daganan gida ya wuce yaje ya samu nanna yake shaida mata umarni tabashi idan yayi wani abu bata yafeba hakan yasa julabib ya kasayin komai amma yasa kansa a damuwa ko abincinya dainaci gashi bayason ganina ban isa inzo inda yakeba saidai inga yanata hawaye munkasance a haka tsawon sati biyu kafun ya tattara ya tafi ,bayan wata daya daga tafiyarsa bai kiranba ban kirashiba kuma baya kulani a whatsapp ranar ina nafilan dare kaman yadda nasaba naji karar shigowan sako wayata ina budewa naga sakon julabib ne ,jikina yana rawa na bude na fara karantawa
"Assalamu alaiki Hafsat ki sani ina sonki son danake miki yasa nashiga tashin hankali akan abunda ya sameki kuma mahaifiyata ta hanani daukar mataki hakan yasa nake cikin damuwa wanda ya dawomin ciwon zuciya me tsanani a koda yaushe zaki iya jin nabar duniya ina Alfahari dake matata
Wow besty yakamata kizo kiga kayannan kinga kaya kuwa gaskiya kizo muje ki gani
Ta karisa fada tanajan hannunta ,fisge hannunta tayi ta ce
Dallah malama sakeni ku tattara kayansa ku mayar masa bayida dukiyar da zai sayeni ko soyayata kuje can kuyita rawar kafa akan kallon kayansa ,nidai KO kallo baki isheniba balleshi
Jiki a sanyaye ta fito saga dakin amma ta basar suka koma sunata ribibin kaya .
Yau cikin farin ciki take ta shiga kitchen gadan gadan don hadawa yayanta kayan abinci, dafawa kawai takeyi ita kanta tasn yayi kadan ya cinye wannan abincin a cikinsa amma dafawa kawai take saida taga ta cika daining din sannan ta hakura ta koma dakinta tai wanka tafito rike da makulkin motarta ahannu da jakq da wayarta kallon Ammi tai tace
Ammi bari inje in dauki taya kinsan jirginsu yana daf da sauka
To shikenan saikin dawo ki hqnzarta
shikenan
Agogon hannunta tak kallo hakan yayi daidai da bullowar wani ingarman soja cikin kakinsa wanda hakan yake shaida shi sojan kasa da kasane tafiya yakeyi cikin isa da takama kakkarfan namijine fuskarsa tana dauke da saje baki mai kyau ga hancinsa madai daici bakinsa dan karami yanada manyan idanu farine tass idan baka saniba zakace shiba dan nigeria bane ,tqna hangosa ta tashi da sauri ta nufeshi ta fada jikinsa shima rumgumeta yayi suna sauraron bugun zuciyar junansu wani nitsuwa yake ratsata saitaji ta manta da duk damuwarta sakin junq sukai ta juya tana leken bayansa kaman zata hango julabib kqman yadda suka saba zuwa amma ina babu shi hawayene masu zafi suka zubo mata yasa hannu ya share mata yana gurgiza mata kai ya ce
Meyasa kike kuka kin manta julqbib yana cewa kuka baya miki kyau don haka karkiyi kuka bazai ji dadiba kuma ai kina tare dashi domin annabi muhammad yace kowa yana tare da abunda yajeso don haka kina tare da julabibi
Rungumeshi tayi tana murmushi shiyasa takeson yayanta akullum yana kwantar mata da hankaki akan damuwarta ,gida suka nufa jamian tsaron da aka turo su tarbeshi suka rufa masa baya a bangare guda kuma jamian airport din suna sara masa duk da ba wani respond yake ba ,gida suka nufa da sauran jamia tundaga bakin layin kowa zai gane babban general yana cikin anguwar, parking sukayi sukazo suka tarar dasun Ammi a bakin farfajiya suna jiran isowarsu yana fitowa yazo ya rungume Nanna a gaskiya yanajin tausayin tsohuwar ya sumbaceta ya juya wajen Ammi itama ya rungumeta ya sumbaceta babu bata lokaci duk suka dunguma suka nufi cikin gidan sauran jamiai kuma aka musu masauki a BQ don su huta suci abinci ,suna shiga cikin gida ya baje a kan kujera Nanna ce ta matso tana cire masa takalmin kafarsa murmushi yayi ya tina kullum haka take musu idan sun dawo shida julabib ,tun yana yaro zuciyarsa take cike da kaunar Nanna bayida wani buri da yawuce ya auri Nanna ,babu wani sura ko kyau na mace da yake gani a idonsa saina Nanna ya zauna a cikin turawa amma duk surarsu baya burgesa kaman na Nanna ,sautin muryar Hafsat ne ya dawo dashi hayyacinsa tanq mika masa kofin ruwa karba yayi ya kafa kai saida ya shanye sannan ya mika mata kallonsa tayi ta ce
Yaya muje kaci abinci
No bazanje daining ba kikawomun nan
Haka ta tashi ta dauko leda ta shumfuda ta fara jera masa abinci tana dura masa sunata dariya bayan ya gama tace yaje yayi wanka akwai maganar da takeso suyi ,hakan kuwa akayi bayan ya fito saga wankaya kirata a waya ta sameshi a dakinsa hakan kuwa akayi taje ta sameshi yana tsokanarta amarya amarya bata masa maganaba guri ta nema ta zauan tace
Gaskiya yaya banasoj auren nan
What bangane bakyason aurenba
Eh yaya domin ja tsaneshi babu wanda na tsana kaman shi shine yasani a bakin cikin da harna mutu bazan manta ba
Ok fadamun meya miki kika tsaneshi
Akwai wani lokqci...............
.
Shin me asalin su Hafsat kuma ta wacce hanya aka haufesu shin sunada yan uwa
Ya zata kaya tsakanin Abdulmallik da Hafsat zaayi auren ko kuma idan akayi auren wani irin zama zasuyi shin yazata kaya tsakaninta da zuwaira
Shin me Abdulmallik yayiwa Hafsat kuma wani tabo yayi mata ,wai ina cikin da yake jikinta shin menene sanaar Abdulmallik kam
Wai meya samu julabib ne kam shin meyayi ajalinsa ,munada bukatar sanin tarihin julqbib shi kansa
Kunji wata sabuwa wai ra'is yanason Nanna ,karku manta Nannafa mahaifiyar julabib ce ,wai zafa yarda ta aureshi kuwa shin ya zata kaya
.
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
STORY &WRITEN
BY
ADAMA UMAR
SECRET PEN
07081940768
LOVE AND ROMANTIC STORY
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
6️⃣
PAGE FIVE
Akwai wani lokaci kuna iraq kaida julabib ,lokacin ina dauke da cikin ,ina zamqn zamana kawai wata zuciya tace inziyarci zuwaira aikuwa babu msu na dauki makullim mota na nufi gidanta naje nq sameta a damuwa na matsa Mata ta fadamun Take shadamun kodawani lokaci mijinta za I dawo a buge yake shigowa gida ta rasa ya zatayi gashi har gun aikinsa sun koreshi ita taje ta bada hakuri akaj bashida lafiyane shiyasa yakeshan maganinda suke bugar dashi ,ta shaidamun saura sati daya hutun ra suka bashi ya kare gashi har yanzu bai sanja dabia ba kuka take sosai na tausaya mata ,kaman yadda muka saba na kwantar mata da hankali saida ta fara murmushi na shaida mata yunwa nakeji aikuwa babu bata lokaci ta nufi kitchen nikuma na haura dakinta na kwanta domin cikina yqna sani bacci sosai ,kaman yadda ya saba haka ya shigo gidan cikin maye bab ruwansa ya juya bai kalleta ba sai ya nufi dakinta yana zuwa yasa key yabar key a jiki ya fara kallona ,kallo yakemun na shaawa a inda nikam bansaniba haka ya kariso wajen gadon ya danneni ,kaman a mafarki naji ana wasa da jikina a firgice na tashi ,na razana sosai lokacin da na kalli Abdulmallik hakan yasa na fara kiran zuwaira murmushi kawai yake yana tande baki kaman zaki mai farauta tattaro karfina nayi na yunkura an tashi amma ina ya danneni kokawa muka fara ina kiran sunanta ta fito a rude ta fara buga dakin amma ina ya rufe sunasa take kira kaman ranta zaifita amma ina ko saurarronta bayani haka saida ya cimma kudurinsa akaina tun bai gamaba jini ya fara bina amma sai sambatu yake
"haba zuwaira meyasa kike hanani kanki kinsan saboda kina hanani kanki shiyasa nake shaye shaye don bazan iya zinaba ki taimaka kinaban kanki gashi yau kinfi ko yaushe dadi "
Haka ya dinga sambatu da babatu wanda hakan ya tabbatarmun ya dauka da zuwaira yake muamala said a lokacin nails nadamar shigowa dakinta na kwanta ,saida ya gama ya bingire ya fara bacci no kuma want ciwoj madame main tsanani ya turnikeni KO daga kafata na kasa DA kyar naja jiki na bude tashigo a rude ta rungumeni tana kuka kaman ranta zai fita tana yiwa mijinta Allah ya isa ita da kanta ta daukeni ta kaini asibiti likitoci suka karbeni kafun na haifi wani qbu kaman kadangare wanda hakan ya tabbatarmun da bari nayi naji bakin ciki ta kira Ammi ta fada mata babu jimawa saga Ammi da nanna bata boye musu komaiba ta shaida musu ,a bangarensa kuwa saida ya gama baccinsa. ya farka yaga duk dakin jini hakan ya tabbatar masa ba lafiyaba ,kiran numbern ta yakr amma bata daukaba kawai yayi amfani da yanar gizo ya ga.inda suka ,tana cikin shaidawa Ammj kawqi saigashi ya shigo ya kallesu duka ya ce
Lafiya kuwa.meke faruwa na tashi na ganni cikin jini
Kwarai ma kuwa Abdulmallik ka cuceni ka cuci abotata da Hafsat da wace fuska zan kalli hafsat kayi sanadiyar zubeear cikinta farin cikinta daga ita har mijinta ,ka fara qidayar kwanakin da sukw.rage maka a.duniya domin na tabbata mijinta saiya kasheka kasan wayeshi
Shidai ya rasa maganar me take da badan shi kadai bane namiji da saiyace badashi take ba .Hqka akayi mqsa bayani ya tqbbatar baya hayyacinsa yayi haka dominshi ya dauka da matarsa yakr tare daga nan amma ta ce wannwn kaddarace kar in yadda nadinga kallonsa da abun bance komai ba domin ni hukuncin da julabib ya yanke shine nawa ,kasa hakura nayi na kira julabib nace yazo gida akwai matsalq babu bata lokaci julabib ya sauka a nigeria muka nufi gidanmu da farko ban nuna masa komai ba amma daga baya nayi masq bayani tashin hankali iya tashin hankali ni kaina na gani a ranan ya dauki mota ya nufi gidan zuwaira ya samu mijinta bayanan ya tambayeta ina yaje tace yayi tafiya compqny sun aikeshi daganan gida ya wuce yaje ya samu nanna yake shaida mata umarni tabashi idan yayi wani abu bata yafeba hakan yasa julabib ya kasayin komai amma yasa kansa a damuwa ko abincinya dainaci gashi bayason ganina ban isa inzo inda yakeba saidai inga yanata hawaye munkasance a haka tsawon sati biyu kafun ya tattara ya tafi ,bayan wata daya daga tafiyarsa bai kiranba ban kirashiba kuma baya kulani a whatsapp ranar ina nafilan dare kaman yadda nasaba naji karar shigowan sako wayata ina budewa naga sakon julabib ne ,jikina yana rawa na bude na fara karantawa
"Assalamu alaiki Hafsat ki sani ina sonki son danake miki yasa nashiga tashin hankali akan abunda ya sameki kuma mahaifiyata ta hanani daukar mataki hakan yasa nake cikin damuwa wanda ya dawomin ciwon zuciya me tsanani a koda yaushe zaki iya jin nabar duniya ina Alfahari dake matata