Sashe 2
Dangina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wato Abdulmallik komai ya faru mu daukeshi mu kaddarine daga Allah dan adam bazai taɓa maka qbunda Allah bai maka ba ,mu sani komai ya faru a cikin duniyar nan dama alƙalami ya rigada ya rubutashi don haka komai ya samemu karmuce wane ne ya mana ,Allah ne kawai yake iya yin yadda yaso da bawa saidai wani ya zama sila ,wanda shima a sanadiyar wannan silan zai gane ya shiga wata jarrabawa ce ,kusani dukkan mu musulmaine don haka bazamu taaya ɓatawa kanmu lokaciba mu yafewa juna komai ya faru ya wuce har abada banason daya daga cikinku ya kara kallon dan uwansa da abunda ya faru ,kuma naju dadin hukuncin da zuwaira kika yanke hakan ya nuna kinada kaifin tinani don haka inaso dukkanmu mu taru.mu rufawa juna asiri abun mun nan yazamana tuwona maina
Tunda ta fara magana Hafsat take hawaye tasan ba wani abu Ammi take ba.illa ta yarda ta amince da Abdulmallik amma anya zata iya aurensa kuwa shin dawani ido zatana kallonsa tabon daya mata bazai taɓa gogewa ba don haka bazai yiwu ma ta fara haɗa inuwar wre dashi ba.,saida Ammi ta gama koro zance sannan suka mata godiya ta tisa hafsat a gaba suka nufi hanyar gida ,a hanya take faɗa mata ta sani kozata rayu kozata mutu sai andaura aurenta da Abdulmallik don haka idan zata saki ranta ma ta sake ta amince dashi kuma tana gama makaramta zaayi aurensu nan da 6 month ,maganar ta doketa gaskiya me Ammi take nufi ,Ammu tana nufin zqta mata auren dole gaskuya bazwu yiwuba sannan zatai iya kokarinta na ganin ta cusa tsanarta a zuciyar Abdulmallik da matarsa zuwaira.
Suna komawa gida ta nufi dakinta tasa kuka ra rufe ,kukq kawai take me cin bataso ta tin rayuwarta ta baya amma y zame mata dole matikar zatana ganin Abdulmallik dole ta tina da wannan banzar rayuwar tanq cikin haka saitaji wayarta tana ruri tana dubawa ta saki wani kayataccen murmushi ta dauka wani kuka ne ya kubuce mata ta ce
My derling bro
Tq faɗa tanq fashewa da kuka ..
Rarrashinta yq fara domin ta saba mishi shagwaɓa duk lokacin da yakirata ,saida yasha aikin rarrashi sannan ta hakurayake tambayarta me yake damunta kaman zata fada masa abunda yake damunta saikuma tayi tinani zata iya tayar masa da hankali.shiyasa ta hakura ta boye masa domin tasan kalar zuciyar yayanta zai iya daukqr mummunan mataki wanda zai kaita ga shiga fushin ammi hira suka taba kadan sannan yakashe wayar ,sai taji sassauci aranta ba kaman daba .
Suna zaune a falo suna dan taba hira duk da ba sosai Hafsat take responed ba gaba daya kwakwalwarta ta cushe ta rasa taya zata bullowa wannan alamari kaman daga sama taji karar shigowar sako wayarta tana zudewa taga zuwairq ce ta.mata sako kamat haka
Gaskiya.kawata naji dadi sosai kuma na gode miki da kika amince da auren Abdulmallik bansan da wani baki zan miki godiya ba ki shitya yau.Abdulmallik zqizo kudan fita don ku kara fahimtar juna
Tsaki tayi wanda ita kanta batasan.tayi tsakinba mamaki take da alajabin wai wacr irin zuciya ce a kirjin kawar tata anya zuwaira tanada zuciya kuwa ,taya zata fara zaman kishi da zuwaira tabbas tasan tanada kishi bazata.duba wai don zuwaira kawarta bace babu damuwarta yanzu zqta.keta mata.rash in mutumci indqi akan abunda zuciyarta take sone amma qi batason Abdulmallik shit as take gamin bazata taɓa yarda ya zamo mijinta ba.kaman yadda ya cusa mata bakin ciki itama saita cusa masa koda kuwa zai mutu ne bazata taba.amincewa va ,haka taita zancen zuci har Ammi ta lura.da condition ɗin da take ciki sunanta ta kira cikin sanyin murya ta ce
Yanzu Hafsat bazaki cire damuwa a xuciyarki ba kenan kindinga ririta wannan maganar haba meyasa kikeso kija da ikon Allah kisani komai ya faru dake kaddara ce ta ubangiji babu wanda ya isa yayi miki abunda Allah bai miki ba don.haka ina mai. baki shawara ida zqku saki jiki ku fahimci juna to kisaki idan kuma zaki tsaya lusaranci ga fili ga mai doki bazan sakr shiga wannan maganar ba kinsan dai hukuncin da na yanke
Hawayen dake zuba a idonta ta share ta tashi ta nufi dakinta tai kuka saida ta koshi wani bacci ya dauketa ,kqman daga sama taji ana knowking kaman bazata budeba kawai ta mike ta bude Ammi ta gani tsaye tana binta da kallo ta ce
Kinsan kina da bako shine zakizo kihau bacci to maza ki tashi yana jiranki yanzu ki fito
Daga mata kai kawai tayi ta maida marfin kofan ta rufe ,dq badon fishin mahaifiya balai bane a gareta da wlh bazata fita ba amma babu yadda zatayi dole ta bishi ,ba wani shiri tayiba ta fito rike da mayafinta a hannunta ko sallama bata yiwa Ammiba ta fita a gidan ,yana jingine a jikin motarsa yana waina makullin motar kallo daya tayi masa ta dauke kai tazo taja ta tsaya batayi magana ,murmushi yayi ya ce
Barka da wannan lokaci hjy Hafsat ,kinfito lafiya duk cewa kin shanyani zaman jiranki amma banga kin jima ba domin na jima ina kallon kifa domin inga takunki mai jan hanka
Hannu ta daga masa ta ce
Wlh Abdulmallik wlh dabadan Ammiba kayi kaɗan in fito wai don kazo saidai kazo ja gaji da zuwa ka tafi ,kasani bana sonka kuma bazan taɓa sonka ba ,kaine namiji na fako dana tsana a rayuwata ina mai baka shawar kaje ka samu Ammi kace ka fasa aurena karmuzo munayi nadama nan gaba
Murmushi yayi ya ce
Shin bakisan kiyayya tana iya komawa soyayya ba kuma soyayya tana iya komawa kiyayya ,don haka a shirya nake domin na karbi kowanni irin hukunci daga gareki ,nasani Hafsat kowani mataki kika dauka a kaina bazaki huceba domi nasan na kuntata miki na bakanta miki gwargwadon iyaka amma ina neman yafiyarki kuma ina menan gafarrarki kiyi hakuri ki bani dama in bayyana miki soyayya ,ki bani dama in goge tabon dana miki ,ki bani dama pls kibani dama
Tsaki kawai tayi ba tare da tabashi amsa ba wannan Shi ake kira da ihu bayan hari wannan shi ake cewa nade taburman kunya Allah ya hana ramar da gari zai wayeta kalli Abdulmallik a matsayin mijinta da takalli wannan ranar gwanda ta mutu inyaso akai masa gawarta cikin gidansa ,tana cikin wannan zancen zuci taji ya ce
to shikenan tunda yanzu haushina akeji shikenan yanzu kizo muje inkaiki shopping ,pls kibani dama in kyautata miki koda sau dayane
Waye ni kasani bakada dukiyar da zaka sayeni da ita wlh ,badai ni kace kanason gani a matsayin mataba to kashirya duj ranar da natare a gidanka to bakinciki kunci da takaici ka shirya dasu keda kun kulla abota mai karfi ,don kaga tafiyata idan ka gama tsayuwa zaka iya tafiya .
Tana bude kofar sukayi ido hudu da Ammi tana zaune ta zuba mata idon ka da kanta tayi ta magana tace
Harkunje siyayyan ne
Shiru tayi ta fara inda inda tace
Zakije ku tafine kokuma sai nadauki mataki akanki
Batayi magana ba ta juya tana fita takallesa ya juya babu shiri ta shiga bayan motar ta zauna kallonta yayi baiyi magana a yaja motar suka bar gidan ,wani babban mall ya kaita ya ce ta zabi duk abunda takeso bata kulashiba ta shiga ta fara dauko kayayyaki komai hannunta ya dauka akai saida ta dauka saida ta cikq basket guda biyu har suka euce kata sannan sukazo akayi bill suna fita ta tara almajirai d mata ta fara rabamusu saida ta karar dasu tas sannan ta juyo ta kalleshi tai tsaki ta nufi bakin titi aikuwa hakan yayi daidai da zuwan me nafef ta shiga saida ta kusa isa gida ta tsaya a wani dan karamin provision ta siyi kayan ciye ciye ta mishi trnf ta wayarta sanan ta nufi gida tana zuwa ta ajiye Ammi kayan ta nufi dakinta .
Gaba daya tanajin haushin kanta meyasa ta bishi suka fita ai wanan kaman taci amanar julabib ne shin idan ranar alƙiyama ta hadu a julabib mezata ce masa shin ta lalata qljannar daya bata ,ce masa zqtayi tayi aure akan nasa me hakan yake nufi wayyo Allah wlh ko duniya zata tsaneta bazata auri Abdulmallik ba haka ta wuni kuka gaba daya tana cikin damuwar da babu mai fahimtarta babu wanda zai fahimci halin da take ci
Nifa fans tambayoyina sunfi nqku
Shin meyasa Ammi ta dage akan auren nan duk da yarta bataso
Shin wani abune Abdulmallik yayiwa hafsat data tsaneshi
Shin waye julabib
Shin waye yayanta kuma yana ina
Shin abunda zuwaira takeson hadawa bazai dameta ba kuma kundaiji furcin hafsat
Shin wace Nanna kuma waye danta
Ku biyoni akwai sarkakiya me yawa wanda ni kadai nasan yazan warwareta .
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
STORY &WRITEN
BY
ADAMA UMAR
SECRET PEN
07081940768
LOVE AND ROMANTIC STORY
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
3️⃣
PAGE THREE
Yauma kaman kullum suna cikin break a daining abunda zai baku shaawa shine harda Nanna ake cin abincin( wata xuciyata tana faɗamin wannan nannar tana da wani matsayi a wannan family),saida kowa ya gama cin abinci Ammi ta kalli nanna batayi magana ba nanna ta fara tattara kwanuka kallon Hafsat Ammi tayi ta ce
Wato Hafsat bazaki cire wannan damuwar a ranki bako kina dqi ganin halin da muke ciki idan kikace bazaki auri Abdulmallik ba kinsan wanine zaizo neman aurenki kuma idan suka nemi yan uwanmu mezqn labarta musu don haka kiyi hakuri da wannan lamari ai auren nan
Waishin Ammi ina yan uwanmu suke ina yan uwan mahaifinmu shidan nasan ya rasu amma ina iyayensa ina yayyensa ina kawunensa ina baffanunsa washin kema Ammi ina naki yan uwan suka shiga,meyasa bazqki gabatar damu a garesu ba karki manta mun fuskanci kalubalem rayuwa kala kala tun muna yara akan gorin asali sannan yanzu ma akan rashin asali zaki aura mun Abdulmallik umma kodai ta hanyar banzw kika samemune
Tass taji saukar mari a kuncinta wanda hakan ya tilasta mata da yin shiru tanakallon Ammi sa hawaye ya wanke mata fuska ,kallon Hafsat Ammo tayi ta ce
Idan kika sake tambayata asalina kona mahafinku wlh ban yafe mikiba
Tunda ta fara magana Hafsat take hawaye tasan ba wani abu Ammi take ba.illa ta yarda ta amince da Abdulmallik amma anya zata iya aurensa kuwa shin dawani ido zatana kallonsa tabon daya mata bazai taɓa gogewa ba don haka bazai yiwu ma ta fara haɗa inuwar wre dashi ba.,saida Ammi ta gama koro zance sannan suka mata godiya ta tisa hafsat a gaba suka nufi hanyar gida ,a hanya take faɗa mata ta sani kozata rayu kozata mutu sai andaura aurenta da Abdulmallik don haka idan zata saki ranta ma ta sake ta amince dashi kuma tana gama makaramta zaayi aurensu nan da 6 month ,maganar ta doketa gaskiya me Ammi take nufi ,Ammu tana nufin zqta mata auren dole gaskuya bazwu yiwuba sannan zatai iya kokarinta na ganin ta cusa tsanarta a zuciyar Abdulmallik da matarsa zuwaira.
Suna komawa gida ta nufi dakinta tasa kuka ra rufe ,kukq kawai take me cin bataso ta tin rayuwarta ta baya amma y zame mata dole matikar zatana ganin Abdulmallik dole ta tina da wannan banzar rayuwar tanq cikin haka saitaji wayarta tana ruri tana dubawa ta saki wani kayataccen murmushi ta dauka wani kuka ne ya kubuce mata ta ce
My derling bro
Tq faɗa tanq fashewa da kuka ..
Rarrashinta yq fara domin ta saba mishi shagwaɓa duk lokacin da yakirata ,saida yasha aikin rarrashi sannan ta hakurayake tambayarta me yake damunta kaman zata fada masa abunda yake damunta saikuma tayi tinani zata iya tayar masa da hankali.shiyasa ta hakura ta boye masa domin tasan kalar zuciyar yayanta zai iya daukqr mummunan mataki wanda zai kaita ga shiga fushin ammi hira suka taba kadan sannan yakashe wayar ,sai taji sassauci aranta ba kaman daba .
Suna zaune a falo suna dan taba hira duk da ba sosai Hafsat take responed ba gaba daya kwakwalwarta ta cushe ta rasa taya zata bullowa wannan alamari kaman daga sama taji karar shigowar sako wayarta tana zudewa taga zuwairq ce ta.mata sako kamat haka
Gaskiya.kawata naji dadi sosai kuma na gode miki da kika amince da auren Abdulmallik bansan da wani baki zan miki godiya ba ki shitya yau.Abdulmallik zqizo kudan fita don ku kara fahimtar juna
Tsaki tayi wanda ita kanta batasan.tayi tsakinba mamaki take da alajabin wai wacr irin zuciya ce a kirjin kawar tata anya zuwaira tanada zuciya kuwa ,taya zata fara zaman kishi da zuwaira tabbas tasan tanada kishi bazata.duba wai don zuwaira kawarta bace babu damuwarta yanzu zqta.keta mata.rash in mutumci indqi akan abunda zuciyarta take sone amma qi batason Abdulmallik shit as take gamin bazata taɓa yarda ya zamo mijinta ba.kaman yadda ya cusa mata bakin ciki itama saita cusa masa koda kuwa zai mutu ne bazata taba.amincewa va ,haka taita zancen zuci har Ammi ta lura.da condition ɗin da take ciki sunanta ta kira cikin sanyin murya ta ce
Yanzu Hafsat bazaki cire damuwa a xuciyarki ba kenan kindinga ririta wannan maganar haba meyasa kikeso kija da ikon Allah kisani komai ya faru dake kaddara ce ta ubangiji babu wanda ya isa yayi miki abunda Allah bai miki ba don.haka ina mai. baki shawara ida zqku saki jiki ku fahimci juna to kisaki idan kuma zaki tsaya lusaranci ga fili ga mai doki bazan sakr shiga wannan maganar ba kinsan dai hukuncin da na yanke
Hawayen dake zuba a idonta ta share ta tashi ta nufi dakinta tai kuka saida ta koshi wani bacci ya dauketa ,kqman daga sama taji ana knowking kaman bazata budeba kawai ta mike ta bude Ammi ta gani tsaye tana binta da kallo ta ce
Kinsan kina da bako shine zakizo kihau bacci to maza ki tashi yana jiranki yanzu ki fito
Daga mata kai kawai tayi ta maida marfin kofan ta rufe ,dq badon fishin mahaifiya balai bane a gareta da wlh bazata fita ba amma babu yadda zatayi dole ta bishi ,ba wani shiri tayiba ta fito rike da mayafinta a hannunta ko sallama bata yiwa Ammiba ta fita a gidan ,yana jingine a jikin motarsa yana waina makullin motar kallo daya tayi masa ta dauke kai tazo taja ta tsaya batayi magana ,murmushi yayi ya ce
Barka da wannan lokaci hjy Hafsat ,kinfito lafiya duk cewa kin shanyani zaman jiranki amma banga kin jima ba domin na jima ina kallon kifa domin inga takunki mai jan hanka
Hannu ta daga masa ta ce
Wlh Abdulmallik wlh dabadan Ammiba kayi kaɗan in fito wai don kazo saidai kazo ja gaji da zuwa ka tafi ,kasani bana sonka kuma bazan taɓa sonka ba ,kaine namiji na fako dana tsana a rayuwata ina mai baka shawar kaje ka samu Ammi kace ka fasa aurena karmuzo munayi nadama nan gaba
Murmushi yayi ya ce
Shin bakisan kiyayya tana iya komawa soyayya ba kuma soyayya tana iya komawa kiyayya ,don haka a shirya nake domin na karbi kowanni irin hukunci daga gareki ,nasani Hafsat kowani mataki kika dauka a kaina bazaki huceba domi nasan na kuntata miki na bakanta miki gwargwadon iyaka amma ina neman yafiyarki kuma ina menan gafarrarki kiyi hakuri ki bani dama in bayyana miki soyayya ,ki bani dama in goge tabon dana miki ,ki bani dama pls kibani dama
Tsaki kawai tayi ba tare da tabashi amsa ba wannan Shi ake kira da ihu bayan hari wannan shi ake cewa nade taburman kunya Allah ya hana ramar da gari zai wayeta kalli Abdulmallik a matsayin mijinta da takalli wannan ranar gwanda ta mutu inyaso akai masa gawarta cikin gidansa ,tana cikin wannan zancen zuci taji ya ce
to shikenan tunda yanzu haushina akeji shikenan yanzu kizo muje inkaiki shopping ,pls kibani dama in kyautata miki koda sau dayane
Waye ni kasani bakada dukiyar da zaka sayeni da ita wlh ,badai ni kace kanason gani a matsayin mataba to kashirya duj ranar da natare a gidanka to bakinciki kunci da takaici ka shirya dasu keda kun kulla abota mai karfi ,don kaga tafiyata idan ka gama tsayuwa zaka iya tafiya .
Tana bude kofar sukayi ido hudu da Ammi tana zaune ta zuba mata idon ka da kanta tayi ta magana tace
Harkunje siyayyan ne
Shiru tayi ta fara inda inda tace
Zakije ku tafine kokuma sai nadauki mataki akanki
Batayi magana ba ta juya tana fita takallesa ya juya babu shiri ta shiga bayan motar ta zauna kallonta yayi baiyi magana a yaja motar suka bar gidan ,wani babban mall ya kaita ya ce ta zabi duk abunda takeso bata kulashiba ta shiga ta fara dauko kayayyaki komai hannunta ya dauka akai saida ta dauka saida ta cikq basket guda biyu har suka euce kata sannan sukazo akayi bill suna fita ta tara almajirai d mata ta fara rabamusu saida ta karar dasu tas sannan ta juyo ta kalleshi tai tsaki ta nufi bakin titi aikuwa hakan yayi daidai da zuwan me nafef ta shiga saida ta kusa isa gida ta tsaya a wani dan karamin provision ta siyi kayan ciye ciye ta mishi trnf ta wayarta sanan ta nufi gida tana zuwa ta ajiye Ammi kayan ta nufi dakinta .
Gaba daya tanajin haushin kanta meyasa ta bishi suka fita ai wanan kaman taci amanar julabib ne shin idan ranar alƙiyama ta hadu a julabib mezata ce masa shin ta lalata qljannar daya bata ,ce masa zqtayi tayi aure akan nasa me hakan yake nufi wayyo Allah wlh ko duniya zata tsaneta bazata auri Abdulmallik ba haka ta wuni kuka gaba daya tana cikin damuwar da babu mai fahimtarta babu wanda zai fahimci halin da take ci
Nifa fans tambayoyina sunfi nqku
Shin meyasa Ammi ta dage akan auren nan duk da yarta bataso
Shin wani abune Abdulmallik yayiwa hafsat data tsaneshi
Shin waye julabib
Shin waye yayanta kuma yana ina
Shin abunda zuwaira takeson hadawa bazai dameta ba kuma kundaiji furcin hafsat
Shin wace Nanna kuma waye danta
Ku biyoni akwai sarkakiya me yawa wanda ni kadai nasan yazan warwareta .
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
STORY &WRITEN
BY
ADAMA UMAR
SECRET PEN
07081940768
LOVE AND ROMANTIC STORY
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
3️⃣
PAGE THREE
Yauma kaman kullum suna cikin break a daining abunda zai baku shaawa shine harda Nanna ake cin abincin( wata xuciyata tana faɗamin wannan nannar tana da wani matsayi a wannan family),saida kowa ya gama cin abinci Ammi ta kalli nanna batayi magana ba nanna ta fara tattara kwanuka kallon Hafsat Ammi tayi ta ce
Wato Hafsat bazaki cire wannan damuwar a ranki bako kina dqi ganin halin da muke ciki idan kikace bazaki auri Abdulmallik ba kinsan wanine zaizo neman aurenki kuma idan suka nemi yan uwanmu mezqn labarta musu don haka kiyi hakuri da wannan lamari ai auren nan
Waishin Ammi ina yan uwanmu suke ina yan uwan mahaifinmu shidan nasan ya rasu amma ina iyayensa ina yayyensa ina kawunensa ina baffanunsa washin kema Ammi ina naki yan uwan suka shiga,meyasa bazqki gabatar damu a garesu ba karki manta mun fuskanci kalubalem rayuwa kala kala tun muna yara akan gorin asali sannan yanzu ma akan rashin asali zaki aura mun Abdulmallik umma kodai ta hanyar banzw kika samemune
Tass taji saukar mari a kuncinta wanda hakan ya tilasta mata da yin shiru tanakallon Ammi sa hawaye ya wanke mata fuska ,kallon Hafsat Ammo tayi ta ce
Idan kika sake tambayata asalina kona mahafinku wlh ban yafe mikiba