Sashe 3
Dangina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru tayi taji duniyar da take ciki ba nata ba ne domin furucin Ammi ya doketa dukar da kanta tayi tana rushe da kuka Ammi kuwa dakinta ta nufa ta dinga kuka kaman ranta zai fita Nanna ce ta shigo dakin jikinta a sanyaye domin taji duj hirar da tawanzu a tsakaninsu kusa da Ammi ta shigo ta fara rarrashinta kafun ammi ta ɗago kanta ta ce
Dama haka alhakin iyaye yake Nanna nasani ko istigifari bazanyiba Alhakin iyayen mune yake bibiyarmu tundaga kan abunda ya faru da Hafsat nafara gane haka gashi yanzu yara sunzo kuna tambayata ina yan uwanmu da wani baki zan musu bayani taya zan musu bayanin abunda muka aikata nida mahaifinsu ,shin wani hali zasu shiga idan sukaji asalinsu wayyo Allah nanna wlh da rayuwarmu tanada remote dana sarrafa na.maida komai bai faruba
Hawayen dake zuba a fuskar nanna ta share ta ce
Hakane hjy kisani kowa da kalar kaddararsa ki sani wannan itace kaddararki keda alhaji marigayi ,kuyi neman gafarar Allah zai yafe muku sannan tunda kinga yara sunason sani su suwaye ayi hakuri a waiwayi gida domin gudun gori
Haka ta dinga rarrashin Ammi kafun ta fito ta nufi dakin Hafsat ,kqman yadda tayi tinani tana zaune tana rike da hoton julabib tanata kuka karban hoton tayi ta ce
Haba Hafsat yanzu akan wannan magana shine zaki famewa kanki wani ciwon da warke a zuciyqrki
Rungume nanna tayi ta ce
Meyasa Ammi ta dage akan saian auri Abdulmallik wlh banasonsa nafiso in zauna banyi aureba ta hakane zan nunawa julabib soyayya ,wlh idan nai aure kaman naci amanarsa ce
Ba haka bane Hafsat ki sani shi kanshi julabib Allah ne ya bamushi amma ya dauke abunsa kiyi addua Allah yasa son da kikewa julabib yadawo kan Abdulmallik shikenan zaki samu saukin rayuwa
Shin Nanna bakisan abunda ya shiga tsakanina da Abdulmallik bane
Na sani nasan komai bana bukatar karin bayani kidauka kaman wannan abun bai faruba ,ki dauka kaman baayi komaiba,ki daukeshi mijin ƙawarki kawai ki aureshi kije kicigaba da ibadar aurenki ,ki manta da julabib ki manta da wani an halicceshi waishi julabib ki manta kunyi zaman mata da miji
Haba Nanna kina mahaifiyar julabib kike cewa in manta dashi
Kwarai ki manta dashi duk da cewa nina haifeshi amma nace ki mqnta dashi ,akullum idan na kalli julabib nakan tina mahaifinsa amma gashi Allah a daukesa ,nashiga kunci sosai amma da karfin addua Allah yasamun dangana don haka kema ki miƙa alamuranki gurin ubangiji
Hawayenta ta share tayi shiru tana tina rayuwarta da julabib
Flash back
Kwance take akan kirjinsa hannunsa daya akan cikinta ya kalleta ya ce
Baby yanzu zuwa dan lokaci zaki haifa mana baby ko ,wow waya hangoni da baby a hannuna
Juyowa tayi ta shafa gemunsa ta ce
Wlh my bibi koni ina burin Allah ya kaini wannan lokaci kafun Allah ya dau raina
Haba mesa kike fadar haka ai bakisan waye gawar fariba
Hakane bansan waye na farko ba amm da zaa bani zabi zan bada raina ka rayu kaida baby na nasan zaka kula da Ammina da Nannanmu ga baby na amma ni katafi ka barni bakin cikin missing ɗinka ma ya isheni nima na bika
Ah yanzu don na mutu kina nufin kema zaki bini ,gaskiya bakimun adalciba abunda nakeso dake ko bayan raina ki saki ranki kiyi aure kicigaba da walwala ,kiyiwa mijinki biyya kaman yadda kikemun koma fiye da abunda kikemun
Hawayene suka wanke mata fuska ta ce
Pls my bibi mubar magannan nan don wlh bana tinanin koda halinda zan shiga matikar na rasaka
Rungumeta yayi yana share mat hawaye ,haka kawai yakeji bazai rayuwa me tsawo tare sa Hafsat ba ...
Dafata Nanna tayi tai firfigit Ta dawo hayyacinta ta fashe da kuka hakan ya tabbatarwa da Nanna halin tinanin nata ta shiga ,haka taita rarrashinta har bacci me nauyi ya dauketa Nanna ta fita ta jawo mata kofar .
Haka ta ta shi jiki babu kwari gaba data.ta rasa ya zatayi ta rushe maganar aurenta DA abdulmalik haka Ammi taita rarrashinta akan ta amince da maganar auren ,amma gaba daya batajin zata iyq auren Abdulmallik ,yau ma kaman kullum yasha wanka yazo gidan ya tura baba me gadi ya kirata babu jimawa ya dawo akan tana zuwa ,ammice ta nufi dqkinta ta shaida mata ana sallama da ita haka ta fito da hijab ta nufi hanyar waje Ammi ce ta kira sunanta ta juyo ta ce
Waike Hafsat haka zakina zuwa babu ruwan sha
Shiru tayi kafun tai murmushi ta nufi kitchen ,glass cup me kyau ta dauko ta bule bold ta dumbuli barkwano ta zuba a cup din kafun ta nufi friedge tana zuwa ta zuba exotic a cikin glass cup din ta fita girgiza kai ammi tai ta ce
Hafsat bazakiyi hankali ba
Tana zuwa yaata baza baki yana gyara zaman hularsa baijira ta masa tayiba ya karba ya ce
Godiyq nqke da alama dai na fara samun shiga tunda har tarbata musamman nake samu
bata kulashi ba don tasan neman magana yake ,kallonta yayi ya ce
Anwuni lafiya kawarmu
Bata kulashiba yayi murmushi yana kai kofin bakinsa da sauri yq furzar jin wani zafin barkwano ya ratsa bakinsa da makokoronsa kallonta yayi yqga kaman batasan yanayi ba ya ce
Hafsat mena miki haka ,ashe tsanat da kikemun harta kai haka
Kwarqi tafi hakama kuma ta ninka shi sau dubu sabain ,wlh Abdulmallik idan ka aurenitamkar ka auri tashin hankali ne gidanka da rashin zaman lafiya ,kai bari in fada maka zan iya kasheka kuma in kashe kaina duk akan wannan lamari
Tabbas Hafsat da na dauka abun naki kaman wasane amma tunda maganar ksa ta shigo ciki ai lamari ya baci don haka kiyi hakuri idan kika aureni zakiyi farin ciki marar misaltuwa ,zan maye miki gurbin julabib kai harma na fishi
Wani tsawa ta daka masa ta ce
Karka sake fadan wannan kalma baa halicci wani namiji da zanso sama da julabib ba sannan baa halicci wanda zausoni sama dashiba ,na yarda an haifeni ne da son julabib bq koya nayiba ,kasani babu wata fuska da natsansna gani sama da taka babu wani gunjin sauti dana tsana sama da muryarka babu wata mummunan halitta da banason gani sama da kai don haka ka tattara kabar mana gidan mu tunda gidan bana hadin cinya bane ko
Murmushi yayi ko daya maganganunta basu shigesaba shdai abunda ya sani zata gama bakine daga baya ta dawo soyayyarsa don haka zai iya kokarinsa yaga ya kafa tutarsa a cikin zuciyarta ganin yanda ranta ya baci yasa ya shiga motarsa mai gadi ya bude masa ya bar gidan .
Cikin kuka ta koma cikin gida domin ta tina da abun kaunarta julabib .
Tunda ya koma gida gaba daya jikinsa a mace ita kanta zuwaira ta lura da hakan shiyasa ta ke tambayarsa
Waini dear meya faru ne meke damunka
Kallonta yayi ya ce gaskuya bazan boye miki.ba na janye raga maganar auren Hafsat
What ka janye kuma .......
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
STORY &WRITEN
BY
ADAMA UMAR
SECRET PEN
07081940768
LOVE AND ROMANTIC STORY
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
4️⃣
PAGE THREE
Eh Tabbas na janye domin na gaji da fuskantar walakancin dq takemun nibama walakanciba ki sani duk abunda tamun zan shanye amma bazan juri tana kiran sunan wancan banzan a gaba na ba kuma koda munyi aure saita kira sunansa don ta bakanta mun rai nikuma wbunda bazan jura ba kenqn
Haba honey damq na fada maka dole zaka fuskanci matsalloli kala kala karfa ka manta da babban laifin da kayiwa Hafsat kaine sanadiyar rabatada danta sannan kaine sanadiyar rabata da mijinta haba ko wannan laifin ta kalleka dashi ai bazata yafema cikin saukiba nidan abunda nakeso dakai shine dole ka zamabmai juriya a soyayya ,dole ka jure koma meye sanna kai kokari ka mallaketa ai duk wani qbu da takeyi saboda taga yanzu baa karkashib ikonka take ba amma kana aurenta kagama da wannqn babin
Shiru yayi yana nazarin maganarta tabbas a zancenta akwai kamshin gaskiya amma taya zan fara tunkarar Hafsat da maganar aure haka yayi ta sakawa da warwarewa saukar muryarta a kunnensa ne yasa ya juyo yana sauraron abunda take fada
Nasan tinanin da kake taya zata yadda a fara maganar aurenku ko ,to ba ita zamu tinkara ba Ammi itace makaminmu da ita zamuyi amfani wajen cin nasarar wannan.yakin
Haka taita nuna masa matakan nasara a aurensu har shimq yq yarda suj warware akan zataje ta samu Ammi idan ba matslaa manya su shiga lamarin .
Kaman yadda tayi alkawari hakan ta kasance zqune suke ita da ammi tana shaida mata sakon da Abdulmallik ya turota akan a bashi dama ya turo wakilansa su nema masa auren Hafsat ,Ammi tayi farincikin jin hakqn babu musu ta amince da suturo zuwa anjima zataje ta samu liman suyi magana ,sannan zuwaira ta karisa dakin Hafsat ,kwance ta sameta tanata sakawa da warwara domin taji duk abunda su ammi suka fada kenan yanzu idan tayi sanya haka zaa aura mata wanda bataso anya bazata shiga duniya ba kuwa kowama ya huta to ya ammi zatayi idan ta shiga duniya.wata zuciyar ta tambayeta saikuma wata ta bata amsa da yazatayi kuma ai itama haka tayiwa iyayenta tana cikin wqnan zancen ne zuwaira ta shigo dakin bata kalleta ba balleta mata sannu da zuwa kusa da ita ta zauna ta ce
Haba haba.Hafsat bazaki rungumi kaddara ba ,zaki zauna kiyita zama cikin kunci haba sai kace akanki akw fara meyasa kike hakane
Dallah rufemun baki munafukq ai nasani duk wannan alamari ke kike daɗa taazzarashi wato zaa kawo kudin aurena ko to sai ayi auren mugani wlh ko gawata baa ganiba balle akai cikin gidansa
Subhanallah anya kina cikin hayyacinki kuwa kike irin wannan kalamai ,anya kinsan meyake futowa daga bakinki ,aure fa akace zaa miki ba wani abu ba kiamince da Abdulmallik zakiji dadin zama dashi wlh bashida matsala ko kadan matsalarsa daya kuma ke kanki kinsan ya daina to meya rage dan Allah ina rokonki da ki amince ki yarda
Bangajrta tayi ta fita a dakin ta nufi bangaren Nanna domin ita ta gaji da jin abunda take fada mata
Dama haka alhakin iyaye yake Nanna nasani ko istigifari bazanyiba Alhakin iyayen mune yake bibiyarmu tundaga kan abunda ya faru da Hafsat nafara gane haka gashi yanzu yara sunzo kuna tambayata ina yan uwanmu da wani baki zan musu bayani taya zan musu bayanin abunda muka aikata nida mahaifinsu ,shin wani hali zasu shiga idan sukaji asalinsu wayyo Allah nanna wlh da rayuwarmu tanada remote dana sarrafa na.maida komai bai faruba
Hawayen dake zuba a fuskar nanna ta share ta ce
Hakane hjy kisani kowa da kalar kaddararsa ki sani wannan itace kaddararki keda alhaji marigayi ,kuyi neman gafarar Allah zai yafe muku sannan tunda kinga yara sunason sani su suwaye ayi hakuri a waiwayi gida domin gudun gori
Haka ta dinga rarrashin Ammi kafun ta fito ta nufi dakin Hafsat ,kqman yadda tayi tinani tana zaune tana rike da hoton julabib tanata kuka karban hoton tayi ta ce
Haba Hafsat yanzu akan wannan magana shine zaki famewa kanki wani ciwon da warke a zuciyqrki
Rungume nanna tayi ta ce
Meyasa Ammi ta dage akan saian auri Abdulmallik wlh banasonsa nafiso in zauna banyi aureba ta hakane zan nunawa julabib soyayya ,wlh idan nai aure kaman naci amanarsa ce
Ba haka bane Hafsat ki sani shi kanshi julabib Allah ne ya bamushi amma ya dauke abunsa kiyi addua Allah yasa son da kikewa julabib yadawo kan Abdulmallik shikenan zaki samu saukin rayuwa
Shin Nanna bakisan abunda ya shiga tsakanina da Abdulmallik bane
Na sani nasan komai bana bukatar karin bayani kidauka kaman wannan abun bai faruba ,ki dauka kaman baayi komaiba,ki daukeshi mijin ƙawarki kawai ki aureshi kije kicigaba da ibadar aurenki ,ki manta da julabib ki manta da wani an halicceshi waishi julabib ki manta kunyi zaman mata da miji
Haba Nanna kina mahaifiyar julabib kike cewa in manta dashi
Kwarai ki manta dashi duk da cewa nina haifeshi amma nace ki mqnta dashi ,akullum idan na kalli julabib nakan tina mahaifinsa amma gashi Allah a daukesa ,nashiga kunci sosai amma da karfin addua Allah yasamun dangana don haka kema ki miƙa alamuranki gurin ubangiji
Hawayenta ta share tayi shiru tana tina rayuwarta da julabib
Flash back
Kwance take akan kirjinsa hannunsa daya akan cikinta ya kalleta ya ce
Baby yanzu zuwa dan lokaci zaki haifa mana baby ko ,wow waya hangoni da baby a hannuna
Juyowa tayi ta shafa gemunsa ta ce
Wlh my bibi koni ina burin Allah ya kaini wannan lokaci kafun Allah ya dau raina
Haba mesa kike fadar haka ai bakisan waye gawar fariba
Hakane bansan waye na farko ba amm da zaa bani zabi zan bada raina ka rayu kaida baby na nasan zaka kula da Ammina da Nannanmu ga baby na amma ni katafi ka barni bakin cikin missing ɗinka ma ya isheni nima na bika
Ah yanzu don na mutu kina nufin kema zaki bini ,gaskiya bakimun adalciba abunda nakeso dake ko bayan raina ki saki ranki kiyi aure kicigaba da walwala ,kiyiwa mijinki biyya kaman yadda kikemun koma fiye da abunda kikemun
Hawayene suka wanke mata fuska ta ce
Pls my bibi mubar magannan nan don wlh bana tinanin koda halinda zan shiga matikar na rasaka
Rungumeta yayi yana share mat hawaye ,haka kawai yakeji bazai rayuwa me tsawo tare sa Hafsat ba ...
Dafata Nanna tayi tai firfigit Ta dawo hayyacinta ta fashe da kuka hakan ya tabbatarwa da Nanna halin tinanin nata ta shiga ,haka taita rarrashinta har bacci me nauyi ya dauketa Nanna ta fita ta jawo mata kofar .
Haka ta ta shi jiki babu kwari gaba data.ta rasa ya zatayi ta rushe maganar aurenta DA abdulmalik haka Ammi taita rarrashinta akan ta amince da maganar auren ,amma gaba daya batajin zata iyq auren Abdulmallik ,yau ma kaman kullum yasha wanka yazo gidan ya tura baba me gadi ya kirata babu jimawa ya dawo akan tana zuwa ,ammice ta nufi dqkinta ta shaida mata ana sallama da ita haka ta fito da hijab ta nufi hanyar waje Ammi ce ta kira sunanta ta juyo ta ce
Waike Hafsat haka zakina zuwa babu ruwan sha
Shiru tayi kafun tai murmushi ta nufi kitchen ,glass cup me kyau ta dauko ta bule bold ta dumbuli barkwano ta zuba a cup din kafun ta nufi friedge tana zuwa ta zuba exotic a cikin glass cup din ta fita girgiza kai ammi tai ta ce
Hafsat bazakiyi hankali ba
Tana zuwa yaata baza baki yana gyara zaman hularsa baijira ta masa tayiba ya karba ya ce
Godiyq nqke da alama dai na fara samun shiga tunda har tarbata musamman nake samu
bata kulashi ba don tasan neman magana yake ,kallonta yayi ya ce
Anwuni lafiya kawarmu
Bata kulashiba yayi murmushi yana kai kofin bakinsa da sauri yq furzar jin wani zafin barkwano ya ratsa bakinsa da makokoronsa kallonta yayi yqga kaman batasan yanayi ba ya ce
Hafsat mena miki haka ,ashe tsanat da kikemun harta kai haka
Kwarqi tafi hakama kuma ta ninka shi sau dubu sabain ,wlh Abdulmallik idan ka aurenitamkar ka auri tashin hankali ne gidanka da rashin zaman lafiya ,kai bari in fada maka zan iya kasheka kuma in kashe kaina duk akan wannan lamari
Tabbas Hafsat da na dauka abun naki kaman wasane amma tunda maganar ksa ta shigo ciki ai lamari ya baci don haka kiyi hakuri idan kika aureni zakiyi farin ciki marar misaltuwa ,zan maye miki gurbin julabib kai harma na fishi
Wani tsawa ta daka masa ta ce
Karka sake fadan wannan kalma baa halicci wani namiji da zanso sama da julabib ba sannan baa halicci wanda zausoni sama dashiba ,na yarda an haifeni ne da son julabib bq koya nayiba ,kasani babu wata fuska da natsansna gani sama da taka babu wani gunjin sauti dana tsana sama da muryarka babu wata mummunan halitta da banason gani sama da kai don haka ka tattara kabar mana gidan mu tunda gidan bana hadin cinya bane ko
Murmushi yayi ko daya maganganunta basu shigesaba shdai abunda ya sani zata gama bakine daga baya ta dawo soyayyarsa don haka zai iya kokarinsa yaga ya kafa tutarsa a cikin zuciyarta ganin yanda ranta ya baci yasa ya shiga motarsa mai gadi ya bude masa ya bar gidan .
Cikin kuka ta koma cikin gida domin ta tina da abun kaunarta julabib .
Tunda ya koma gida gaba daya jikinsa a mace ita kanta zuwaira ta lura da hakan shiyasa ta ke tambayarsa
Waini dear meya faru ne meke damunka
Kallonta yayi ya ce gaskuya bazan boye miki.ba na janye raga maganar auren Hafsat
What ka janye kuma .......
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
STORY &WRITEN
BY
ADAMA UMAR
SECRET PEN
07081940768
LOVE AND ROMANTIC STORY
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
4️⃣
PAGE THREE
Eh Tabbas na janye domin na gaji da fuskantar walakancin dq takemun nibama walakanciba ki sani duk abunda tamun zan shanye amma bazan juri tana kiran sunan wancan banzan a gaba na ba kuma koda munyi aure saita kira sunansa don ta bakanta mun rai nikuma wbunda bazan jura ba kenqn
Haba honey damq na fada maka dole zaka fuskanci matsalloli kala kala karfa ka manta da babban laifin da kayiwa Hafsat kaine sanadiyar rabatada danta sannan kaine sanadiyar rabata da mijinta haba ko wannan laifin ta kalleka dashi ai bazata yafema cikin saukiba nidan abunda nakeso dakai shine dole ka zamabmai juriya a soyayya ,dole ka jure koma meye sanna kai kokari ka mallaketa ai duk wani qbu da takeyi saboda taga yanzu baa karkashib ikonka take ba amma kana aurenta kagama da wannqn babin
Shiru yayi yana nazarin maganarta tabbas a zancenta akwai kamshin gaskiya amma taya zan fara tunkarar Hafsat da maganar aure haka yayi ta sakawa da warwarewa saukar muryarta a kunnensa ne yasa ya juyo yana sauraron abunda take fada
Nasan tinanin da kake taya zata yadda a fara maganar aurenku ko ,to ba ita zamu tinkara ba Ammi itace makaminmu da ita zamuyi amfani wajen cin nasarar wannan.yakin
Haka taita nuna masa matakan nasara a aurensu har shimq yq yarda suj warware akan zataje ta samu Ammi idan ba matslaa manya su shiga lamarin .
Kaman yadda tayi alkawari hakan ta kasance zqune suke ita da ammi tana shaida mata sakon da Abdulmallik ya turota akan a bashi dama ya turo wakilansa su nema masa auren Hafsat ,Ammi tayi farincikin jin hakqn babu musu ta amince da suturo zuwa anjima zataje ta samu liman suyi magana ,sannan zuwaira ta karisa dakin Hafsat ,kwance ta sameta tanata sakawa da warwara domin taji duk abunda su ammi suka fada kenan yanzu idan tayi sanya haka zaa aura mata wanda bataso anya bazata shiga duniya ba kuwa kowama ya huta to ya ammi zatayi idan ta shiga duniya.wata zuciyar ta tambayeta saikuma wata ta bata amsa da yazatayi kuma ai itama haka tayiwa iyayenta tana cikin wqnan zancen ne zuwaira ta shigo dakin bata kalleta ba balleta mata sannu da zuwa kusa da ita ta zauna ta ce
Haba haba.Hafsat bazaki rungumi kaddara ba ,zaki zauna kiyita zama cikin kunci haba sai kace akanki akw fara meyasa kike hakane
Dallah rufemun baki munafukq ai nasani duk wannan alamari ke kike daɗa taazzarashi wato zaa kawo kudin aurena ko to sai ayi auren mugani wlh ko gawata baa ganiba balle akai cikin gidansa
Subhanallah anya kina cikin hayyacinki kuwa kike irin wannan kalamai ,anya kinsan meyake futowa daga bakinki ,aure fa akace zaa miki ba wani abu ba kiamince da Abdulmallik zakiji dadin zama dashi wlh bashida matsala ko kadan matsalarsa daya kuma ke kanki kinsan ya daina to meya rage dan Allah ina rokonki da ki amince ki yarda
Bangajrta tayi ta fita a dakin ta nufi bangaren Nanna domin ita ta gaji da jin abunda take fada mata