Sashe 11
Dangina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Waya Rais ya dauka yasa aka turo masa maaikata sojoji suka karbi aikin gidan da nanna takeyi ita kuma aka cigaba da jinyarta ita da ,har yanzu babu wanda yasan maganar da tashiga takanin Nanna da rais ,saidai alakarsu.taja.baya hakan yasa.julabib a matikar damuwa ,yanzum bya zaune yake cikin yaransa kuma abokansa sojoji suna wasa suna dariya ,kaman da wasa sako.maganarsa da Nanna ,babu laifi sun masa.dariya da ihu kafun kowa ya fara bashi shawara wani.ya ce
"Ni a ganina ka tursasa mata ta.aure ka kawai yunda kana da dama."
"No ni aganina kawai ka saceta saita amunce zata aureka ka dawo da ita "
"No ni aganina kawai ka nuna mata zaka.iya mutuwa akanta har fiya fiyan karya kasha "
"Like how ,kaman ya zansha.fiya fiya?"
"Ka saku bottle na fiya fiya.ka.bayar a wanke maka ya fita saika saka olive oil a ciki saika mata kalamai a karshe kace zaka iya kashe kanka ma idan bazata aureka ba ai tanasonka kawai.tana tinanin taya duniya zata kalleta ne "
"Ok haka zaayi but.kai zaka wanke bottle din sannan ka fara sha ”
Dariya sukai dukkansu ........
Tofa ana wata ga wata ,rais fa ya dage ya kuke gani
Shin mijin nanna na raye idan yana raye ya.zaiyi da rais
Shin wani.mataki ammi zata dauka idan taji wannan zancen
Kai wannan lamarin abun dubawa ne.fa
Ina jiran amsoshinku a comment section
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
*STORY &WRITEN*
*BY*
*ADAMA UMAR*
*SECRET PEN*
*07081940768*
*LOVE AND ROMANTIC STORY*
*Ina masu so a tallata musu hajarsu to ga dama ta samu ,duk maiso a tallata miku ko kaya ko magunguna to tuntubi number nan*
07081940768
A SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
Kaman yadda suka samu kwalban fiya fiya aka zuba olive oil a ciki suka bashi ya nufi dakin Nanna tana kwance yaje shiga daga jin muryarsa ta gane shine ya shigo shiyasa ma taki dago kanta kaman tana bacci murmushi yayi don yasan dalilinta nayin hakan yazo kusa da bed side din ya zauna yana kallon fuskanta ,taarguwa tayi hakan yasa ta bude idonta aikuwa suka hada ido ta bata rai ta ce
"Me kakemun a dakina "
Murmushi yayi ya ce
"Laifine don masoyi yazo wajen masoyiyarsa "
Rintse idonta tayi jin abun ya mata banbara kwai ta bude idonta cikin fushi da bacin rai ta ce
"Ka saka idonka a nawa Rais ka kalleni da kyau ,ni a matsayin mahaifiyarka nake domin kasha nonona kaga babu wannan maganar tsakaninmu ,shiyasa kullum nake maka kallon danda na haifa wannan soyayyar da kake ji a kaina ka maidashi soyayyar da da uwa domin bazqn taba zamw.matarka ba har abada "
Tunda ta fara magana yake kallonta yanaji kaman ya daura hannu aka ya tsala ihu , me kunnuwansa suke jiye masa ne me Nanna take nufi kenan soyayyar da yakeji a ransa irin wacce yake yiwa umki ne innalillahi wa inna ilaihirrajiun ,tashi yayi yana gauraya hanya ya nufi dakin Ummi ko sallama baiyiba saida ta tsorita da ganinsa ta ce
"Lafiya Rais ka shigomun daki ko sallama babu "
"Sorry Ammi nazo gunkine "
"Ok i hope lafiya ko "
"Eh lafiya kalau ,dama Yanzu nakejin wata magana wai Nanna ta taba shayar dani "
Murmushi tayi ta ce
"To mene don ta ba shayar dakai din ko zakayi amai din abunda tashayar dakaine "
"No ammi kawai kibani amsata "
"Eh watarana na tafi company na babanku domin yin setteling da maaikata to na barka a gida ,na dauka zan dawo da wuri har yazamana kanata kuka idan kaga zaa bawa julabib mama hakam yasa kawai ta baka kashe saida ka koshi me yake faruwa "
Fita kawai yayi a daki ba tare da ya bata amsa ba ya koma dakinsa yana kuka yana da nasanin abunda ya furtawa nanna ,saida yasha kukansa ya koshi sannan yayi bacci.harya makara sallan azahar .
Haka rayuwa taita tafiya daga Nanna har rais babu wanda yake cikin walwala har ammi taso ta fahimci abunda yake faruwa halan yasa ta kira Rais take tambayarsa meke faruwa ya shaida mata yana shirye shiryen yacce zasu tafi garinsu ammin da abbansa ,saida gabanta ya fadi jin abunda ya fada hawaye suka cika idonta tana tsoron jin mummunan labari game da iyayenta shiyasa bata wauwayi gida ba shinya Mommynta ta kasance bata saniba haka ta dinga ti ani har Rais ya fahimci ta tafi wata duniya ta daban ta tabata ta farga ya ce
"Haba ammi meye rage kuma ,ki godewa da ya kawoki wannan lokacin da ranki ya kamata ku waiwayi gida ammai ki duba Abbanmu shin yana taye ko ya mutu waya sani so yakamata mu waiwayi gida mu sanar musu da halin da ake ciki ,ni kuma na tura letter akam inaso ma fara bincike akan abunda ya sami su daddynmu banma nuna mahaifina bane kuma ina da tabbacin zaa ban daman hakan don haka ya kamata muje musan wani hali kakaninmu suke ciki "
Shiru tayi gaba daya ya kashe mata jiki da abunda yake fada.ta rasa ima zatasa ranta tabbas maganarsa gaskiya ce a kullum mutuwa kara tu karota take dole ta waiwayi gida tauiwa hajiya bayanin abunda ya faru
Kallon Rais tayi ta ce
"Shikenan rais.na baka wuka da nama ka fara shirye shiryen tafiyar namu ,idan kasa rana saika sanarmun don inaso mu dauki formal manager namu "
"Shikenan Ammi bamatsala"
Haka ya sa shirye shiryen tafiyansu gadan gadan yasa nan da kwana uku xaau tafi ,aka fadawa manager shima ya shirya ,da kaman Nanna bazataje ba amma ammi ta matsa mata saida ta shirya zaa tafi da ita .
Bahaushe ya ce rana bata karya saidai uwar diya taji kunya ,yauce ranar tafiyarsu Rais an shirya manyan motoci na alfarma sannan an shiya.motan sojoji.guda shida gaba uku baya uku daga ganinsu kasan a shirye suke ,akwatuna aka dinga fito dasu.ana sawa a mota su Rais kam sai zumudi yake shida Hafsat amma banda ammi dake gabanta yanata faduwa tana cikin firgici shin iyayenta suna rayr ko baffanta ya kashesu shida dansa inuwa sun hau kan karaga sannan tana tsoro ta ina zata fara yiwa hajiya bayanin ina takai mahaifinsu ,gana daya tana cikin firgici hakan ,hafsat ta lura da halin da take ciki hakan yasa take mata hira nan suka daukin hanyar birnin gombe ,tsoron ammi ya kara tsananta lokavin da ta lura sun kama hanyar birnin gombe babu abunda takeyi sai adduoi ,Nanna kuwa ji take inama itace zataje taga iyayenta ,da asalin dangin mijinta ,adduoi ta fara turawa iyayrnta da dukkanin musulmai baki daya ,haka suka dinga tafiya suna wuce garurruwa da kauyuka sun taso karfe 10:00 na safe qmma sub iso cikin gombe da la'asar saboda babu ruwansu da gosilo suna tare da sojoji ,kallon Rais Ammi tayi ta ce
"Rais ya kamata muje mu kama hotel wanda zamu sauka don bamusan wani irin tarba zaa mana "
Murmushi yayi ya dauki wata waya.yayi magana nan sojojin dake gabansu suka sanja akalar motar zuwa wani babban.hotel ,suna zuwa sojojin.suka.shiga suka kama musu daki kafun suzo su musu iso ,saida suka gabatar da Sallah sannan Rais ya daukesu suka dunguma zuwa anguwar ,in banda jiniya babu abunda kakeji amma dake anguwar shiru ne babu ma wanda ya lura dasu ,Numbern gidan ammi ta basu nan motarsu ya faka a bakin gate din gidan ,daya daga cikin sojojin ne ya sauka ya kwankwasa aka bude ,kaman da Nanma wani mutum ne.da.ganinsa ya cika kakkarfa yana ganin sojan ya.sara masa ya kame saida ya amsa sannan ya fito yana karewa tarin motocin kallo ,rais ne ya fito ya ce.
"Ka shiga ka bude mana gate munzo wajen hajiya ce "
"Ok sir "
Kawai yacr ya koma ya zuge gate din gidan nan.suka.danna hancin motarsu cikin gidan da jiniyarsu ,kallon me aikinta hajiya tayi ta ce
"Ke saade kaman karar jiniya nakeji a cikin gidab nan "
"Eh hajiya nima haka kunnuwa na suke jiyemun "
"Maza jeki duba mana idan yan sandane ki tambayesu wa suke nema "
Tashi tayi ta nufi hanyar waje tana bude kofar main falor kawai tayi arba da manyan motoci sojoji sunata fitowa suna kamewa ,shaaninka da dan kauye nan cikinta ya hautsina ta juya a guje ta ce
"Hajiya mun shiga uku zo kiga ba yan sanda bane masu.yakin nanne sukazo mun banu "
"Ah bari in haura sama in taso da Alh.yazo ya ganewa.idonsa watakil bakinsa ne "
Ta dauki sandarta ta fara tafiya ta shiga wata korido ,ganin tsayuwa bazai karbeta ba yasa ta haura sama da gani wata ko wani zata kira.tana zuwa wajen dakin ta fara kwankwasawa da karfin cin tuwo tana kiran
"Aunty Nihad ,aunty Nihad ki bude!! "
A razane budurwar ta tashi ta bude kofar duk da.ba wani kayan kirkine a jikinta ba ta ce
"Meke faruwa ne sa'ade"
"Mun shiga uku wasu ne sukazo da bindigogi "
"What yan fashi.da rana tsaka."
"Ah ba yan fashi bane jamiaine "
"Muje na gani bazan iya da shirmenki ba ."
Atare suka fito falo dasu hajiya sun tsaya sunyi carko carko sun gagara fita ,a waje kuwa snata shan fama da ammi akan ta fito taki ko daga kafanta hakan rais ya rike hannun Hafsat suka nufi gidan duk da suma suna tinanin irin karbar da zaa musu kofan suka tura da yake saade bata rufe nan suka kara zaro ido suna jiran wazai shigo sukaga wani saurayi da wata budurwa sunshigo kansu a kasa ,a hankali ya fara daga kansa ya fara kallonsu tun daga kafarsu yazo har suka hada ido ,zaro ido sukai dukkansu suna toshe baki ,Da sauri ta fara dan gwala sandarta don ta tabbatar da abunda idomta yake gane mata shin mafarkine ko kuwa ,saida tazo deden Rais ta dauki hannunta ta shafa fuskarsa nan taji wani jiri ya dauketa ta nufi kasa da sauri ya riketa su kuma suka yiyo kanta suna kiran sunanta ..........
Tofa muje zuwa meya sumar da yar tsohuwa
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
STORY &WRITEN
BY
ADAMA UMAR
SECRET PEN
07081940768
LOVE AND ROMANTIC STORY
1️⃣3️⃣
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
"Ni a ganina ka tursasa mata ta.aure ka kawai yunda kana da dama."
"No ni aganina kawai ka saceta saita amunce zata aureka ka dawo da ita "
"No ni aganina kawai ka nuna mata zaka.iya mutuwa akanta har fiya fiyan karya kasha "
"Like how ,kaman ya zansha.fiya fiya?"
"Ka saku bottle na fiya fiya.ka.bayar a wanke maka ya fita saika saka olive oil a ciki saika mata kalamai a karshe kace zaka iya kashe kanka ma idan bazata aureka ba ai tanasonka kawai.tana tinanin taya duniya zata kalleta ne "
"Ok haka zaayi but.kai zaka wanke bottle din sannan ka fara sha ”
Dariya sukai dukkansu ........
Tofa ana wata ga wata ,rais fa ya dage ya kuke gani
Shin mijin nanna na raye idan yana raye ya.zaiyi da rais
Shin wani.mataki ammi zata dauka idan taji wannan zancen
Kai wannan lamarin abun dubawa ne.fa
Ina jiran amsoshinku a comment section
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
*STORY &WRITEN*
*BY*
*ADAMA UMAR*
*SECRET PEN*
*07081940768*
*LOVE AND ROMANTIC STORY*
*Ina masu so a tallata musu hajarsu to ga dama ta samu ,duk maiso a tallata miku ko kaya ko magunguna to tuntubi number nan*
07081940768
A SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI
Kaman yadda suka samu kwalban fiya fiya aka zuba olive oil a ciki suka bashi ya nufi dakin Nanna tana kwance yaje shiga daga jin muryarsa ta gane shine ya shigo shiyasa ma taki dago kanta kaman tana bacci murmushi yayi don yasan dalilinta nayin hakan yazo kusa da bed side din ya zauna yana kallon fuskanta ,taarguwa tayi hakan yasa ta bude idonta aikuwa suka hada ido ta bata rai ta ce
"Me kakemun a dakina "
Murmushi yayi ya ce
"Laifine don masoyi yazo wajen masoyiyarsa "
Rintse idonta tayi jin abun ya mata banbara kwai ta bude idonta cikin fushi da bacin rai ta ce
"Ka saka idonka a nawa Rais ka kalleni da kyau ,ni a matsayin mahaifiyarka nake domin kasha nonona kaga babu wannan maganar tsakaninmu ,shiyasa kullum nake maka kallon danda na haifa wannan soyayyar da kake ji a kaina ka maidashi soyayyar da da uwa domin bazqn taba zamw.matarka ba har abada "
Tunda ta fara magana yake kallonta yanaji kaman ya daura hannu aka ya tsala ihu , me kunnuwansa suke jiye masa ne me Nanna take nufi kenan soyayyar da yakeji a ransa irin wacce yake yiwa umki ne innalillahi wa inna ilaihirrajiun ,tashi yayi yana gauraya hanya ya nufi dakin Ummi ko sallama baiyiba saida ta tsorita da ganinsa ta ce
"Lafiya Rais ka shigomun daki ko sallama babu "
"Sorry Ammi nazo gunkine "
"Ok i hope lafiya ko "
"Eh lafiya kalau ,dama Yanzu nakejin wata magana wai Nanna ta taba shayar dani "
Murmushi tayi ta ce
"To mene don ta ba shayar dakai din ko zakayi amai din abunda tashayar dakaine "
"No ammi kawai kibani amsata "
"Eh watarana na tafi company na babanku domin yin setteling da maaikata to na barka a gida ,na dauka zan dawo da wuri har yazamana kanata kuka idan kaga zaa bawa julabib mama hakam yasa kawai ta baka kashe saida ka koshi me yake faruwa "
Fita kawai yayi a daki ba tare da ya bata amsa ba ya koma dakinsa yana kuka yana da nasanin abunda ya furtawa nanna ,saida yasha kukansa ya koshi sannan yayi bacci.harya makara sallan azahar .
Haka rayuwa taita tafiya daga Nanna har rais babu wanda yake cikin walwala har ammi taso ta fahimci abunda yake faruwa halan yasa ta kira Rais take tambayarsa meke faruwa ya shaida mata yana shirye shiryen yacce zasu tafi garinsu ammin da abbansa ,saida gabanta ya fadi jin abunda ya fada hawaye suka cika idonta tana tsoron jin mummunan labari game da iyayenta shiyasa bata wauwayi gida ba shinya Mommynta ta kasance bata saniba haka ta dinga ti ani har Rais ya fahimci ta tafi wata duniya ta daban ta tabata ta farga ya ce
"Haba ammi meye rage kuma ,ki godewa da ya kawoki wannan lokacin da ranki ya kamata ku waiwayi gida ammai ki duba Abbanmu shin yana taye ko ya mutu waya sani so yakamata mu waiwayi gida mu sanar musu da halin da ake ciki ,ni kuma na tura letter akam inaso ma fara bincike akan abunda ya sami su daddynmu banma nuna mahaifina bane kuma ina da tabbacin zaa ban daman hakan don haka ya kamata muje musan wani hali kakaninmu suke ciki "
Shiru tayi gaba daya ya kashe mata jiki da abunda yake fada.ta rasa ima zatasa ranta tabbas maganarsa gaskiya ce a kullum mutuwa kara tu karota take dole ta waiwayi gida tauiwa hajiya bayanin abunda ya faru
Kallon Rais tayi ta ce
"Shikenan rais.na baka wuka da nama ka fara shirye shiryen tafiyar namu ,idan kasa rana saika sanarmun don inaso mu dauki formal manager namu "
"Shikenan Ammi bamatsala"
Haka ya sa shirye shiryen tafiyansu gadan gadan yasa nan da kwana uku xaau tafi ,aka fadawa manager shima ya shirya ,da kaman Nanna bazataje ba amma ammi ta matsa mata saida ta shirya zaa tafi da ita .
Bahaushe ya ce rana bata karya saidai uwar diya taji kunya ,yauce ranar tafiyarsu Rais an shirya manyan motoci na alfarma sannan an shiya.motan sojoji.guda shida gaba uku baya uku daga ganinsu kasan a shirye suke ,akwatuna aka dinga fito dasu.ana sawa a mota su Rais kam sai zumudi yake shida Hafsat amma banda ammi dake gabanta yanata faduwa tana cikin firgici shin iyayenta suna rayr ko baffanta ya kashesu shida dansa inuwa sun hau kan karaga sannan tana tsoro ta ina zata fara yiwa hajiya bayanin ina takai mahaifinsu ,gana daya tana cikin firgici hakan ,hafsat ta lura da halin da take ciki hakan yasa take mata hira nan suka daukin hanyar birnin gombe ,tsoron ammi ya kara tsananta lokavin da ta lura sun kama hanyar birnin gombe babu abunda takeyi sai adduoi ,Nanna kuwa ji take inama itace zataje taga iyayenta ,da asalin dangin mijinta ,adduoi ta fara turawa iyayrnta da dukkanin musulmai baki daya ,haka suka dinga tafiya suna wuce garurruwa da kauyuka sun taso karfe 10:00 na safe qmma sub iso cikin gombe da la'asar saboda babu ruwansu da gosilo suna tare da sojoji ,kallon Rais Ammi tayi ta ce
"Rais ya kamata muje mu kama hotel wanda zamu sauka don bamusan wani irin tarba zaa mana "
Murmushi yayi ya dauki wata waya.yayi magana nan sojojin dake gabansu suka sanja akalar motar zuwa wani babban.hotel ,suna zuwa sojojin.suka.shiga suka kama musu daki kafun suzo su musu iso ,saida suka gabatar da Sallah sannan Rais ya daukesu suka dunguma zuwa anguwar ,in banda jiniya babu abunda kakeji amma dake anguwar shiru ne babu ma wanda ya lura dasu ,Numbern gidan ammi ta basu nan motarsu ya faka a bakin gate din gidan ,daya daga cikin sojojin ne ya sauka ya kwankwasa aka bude ,kaman da Nanma wani mutum ne.da.ganinsa ya cika kakkarfa yana ganin sojan ya.sara masa ya kame saida ya amsa sannan ya fito yana karewa tarin motocin kallo ,rais ne ya fito ya ce.
"Ka shiga ka bude mana gate munzo wajen hajiya ce "
"Ok sir "
Kawai yacr ya koma ya zuge gate din gidan nan.suka.danna hancin motarsu cikin gidan da jiniyarsu ,kallon me aikinta hajiya tayi ta ce
"Ke saade kaman karar jiniya nakeji a cikin gidab nan "
"Eh hajiya nima haka kunnuwa na suke jiyemun "
"Maza jeki duba mana idan yan sandane ki tambayesu wa suke nema "
Tashi tayi ta nufi hanyar waje tana bude kofar main falor kawai tayi arba da manyan motoci sojoji sunata fitowa suna kamewa ,shaaninka da dan kauye nan cikinta ya hautsina ta juya a guje ta ce
"Hajiya mun shiga uku zo kiga ba yan sanda bane masu.yakin nanne sukazo mun banu "
"Ah bari in haura sama in taso da Alh.yazo ya ganewa.idonsa watakil bakinsa ne "
Ta dauki sandarta ta fara tafiya ta shiga wata korido ,ganin tsayuwa bazai karbeta ba yasa ta haura sama da gani wata ko wani zata kira.tana zuwa wajen dakin ta fara kwankwasawa da karfin cin tuwo tana kiran
"Aunty Nihad ,aunty Nihad ki bude!! "
A razane budurwar ta tashi ta bude kofar duk da.ba wani kayan kirkine a jikinta ba ta ce
"Meke faruwa ne sa'ade"
"Mun shiga uku wasu ne sukazo da bindigogi "
"What yan fashi.da rana tsaka."
"Ah ba yan fashi bane jamiaine "
"Muje na gani bazan iya da shirmenki ba ."
Atare suka fito falo dasu hajiya sun tsaya sunyi carko carko sun gagara fita ,a waje kuwa snata shan fama da ammi akan ta fito taki ko daga kafanta hakan rais ya rike hannun Hafsat suka nufi gidan duk da suma suna tinanin irin karbar da zaa musu kofan suka tura da yake saade bata rufe nan suka kara zaro ido suna jiran wazai shigo sukaga wani saurayi da wata budurwa sunshigo kansu a kasa ,a hankali ya fara daga kansa ya fara kallonsu tun daga kafarsu yazo har suka hada ido ,zaro ido sukai dukkansu suna toshe baki ,Da sauri ta fara dan gwala sandarta don ta tabbatar da abunda idomta yake gane mata shin mafarkine ko kuwa ,saida tazo deden Rais ta dauki hannunta ta shafa fuskarsa nan taji wani jiri ya dauketa ta nufi kasa da sauri ya riketa su kuma suka yiyo kanta suna kiran sunanta ..........
Tofa muje zuwa meya sumar da yar tsohuwa
Share pls
*DANGINA*
*[AKA RABANI DASU]*
STORY &WRITEN
BY
ADAMA UMAR
SECRET PEN
07081940768
LOVE AND ROMANTIC STORY
1️⃣3️⃣
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI