Sashe 4
Dacewa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lumshe idanuwansa yayi ya bude dan zuwa lokacin idanuwansa sun fara canxa launi.
Tsaye ya miqe tareda zuba hannayensa a ajihun wandon shaddarsa ya nufi qofa batareda ya kalli Ahmed da aka aikoba.
Qasan maqoshi sallamarsa ta fito sbd sosai yaji 6acin rai na shigarsa duk da baisan dalilin kiranba amma yafara zargin maganar Yusuf da ayeesha gaskia ne,
Danne yanayinsa yayi ya qarasa kujerar nesa dasu dadyn batareda yace uffan ba.
Abban neesah shikansa yayi shakkar wannan hadin na Jamaal da neesah da dadyn yayi sbd sarai yasan neesah da taurin rai da kafewa akan Abu gashi Sam dama bawai wani kula juna sukeda Jamaal dinba,
Shima Jamaal duk sanyin halinsa akwai taurin rai da kafiya akan Abu gashi Sam baya wasa da kowa sbd bayason shirme ko raini a al'amuransa
Shiyasa yake hango ru'du sosai a zamanta kewar auren nasu.
Dady ma yasan da duk wannan saidai a ganinsa dole 'dayansu zai aje kafewar da girman kan yabi 'dan uwansa idan lokaci yaja.
Gyara murya dady yayi fuska a 'daure yace,
Jamaal sakamakon tozarci da akaso yimana ta hanyar fasa auren aneesah yasa ni mahaifinka na yanke hukuncin nema maka aurenta ayau dan haka yanxu aneesah matarkace ina fatan ka fahimceni kuma zaka zamo maiyimin biyayya.
Abban neesah ya kar6i zancen da cewa,
Kuma idan ma kanada wadda kakeso ko ayau zamu iya nema maka aurenta mu hadamaka da ita..
Sosai su abban suka hango tsantsar 6acin ransa duk da Jamaal din namijin gaske ne gurin iya 6oye 6acin ransa saidai idanuwansa ne suka nuna sbd ka'dawar dasukai.
'Dagowa yayi yakalli dadynsa kafin ya duqar da Kai a maze yace,
Shikenan Abba ngd Allah ya qara girma.
Yana fadar haka ya miqe tareda ficewa a harabar gate din gidan ya hadu da Yusuf
Kallo 'daya yamasa ya 'dauke kai ya nufi mota Yusuf ya qaraso suka bar gidan.
Ta gefen ido Yusuf ya kallesa dan tabbas ran Jamaal din a 6ace yake,
Where are we going Yusuf ya tambayesa a tausashe?
Airport,
Yafada tareda lumshe kyawawan idanunsa cikin wani yanayi.
Neesah bata farkaba sai wuraren 4,
Wanka Anty mamy takaita toilet tayi kafin amirah takawo mata tea mai zafi tasha tareda magani.
Sallolinta ta ranka tana idarwa ummi da mamy suka shigo.
Ya jikin baby? Ummi ta fada tana dafa kanta.
Kwantarda kanta tayi a cinyar ummin tana cewa,
Ummi jikina da sauqi amma zuciyana ba da'di.
Mamy ce ta fita 'dakin dan kuwa taso itace zata fadawa neesah maganar aurenta da Jamaal dan tasan neesah straight forward take bata 6oye 6acin ranta tsaf zata fadawa ummi batason 'danta.
Ummi kuwa cikin farin cikinta tace,
Baby dama dole zakiji rashin jin dadi sbd fasa aurenki but koyaushe dama Allah maji roqon bawane domin kuwa Allah yayi miki sauyi da mafificin alkhairi insha Allah.
Ummi ciwo nakeji sosai a zuciya na,
Ummi inason taheer to the extend da bazan iya aure idan badashi ba.
Cikeda tausayi duk da zancen ya daki zuciyarta ummi tace,
Baby kidaina fadar haka domin kuwa ke yanxu matar waninsa ce,.
'Dagowa tayi daga jikin ummin tana kallon fuskar ummin tace,
Ummi.....
Yes baby dadynku ya daura aurenki da Jamaal ayau.
Wani murmushin takaici tasaki kafin tace,
Ummi wane Jamaal 'din?
Jamaal 'dan uwanki mana.
Zabura tayi tsaye cikin tsananin baqin ciki da tsantsar takaici tace,
Wallahi bana sonsa har cikin raina,
Kuma ma dan ba'a sona ba'a qaunata a rasa da Wanda za'a hadani aure dan an fasa aurena sai Jamaal,yaronda na girma dan cin fuska.
Kamota ummi tayi jiki a sanyaye tace,
Baby kadaki 'daga hankalinki tunda kinga bakyajin dadi indai akan Jamaal ne wlh bazan ta6a bari yayi miki wani cutatarwaba indai ina raye....
Wlh ummi bazan zauna dashiba dan wlh bana sonsa kuma....
Saukar mari taji ta juyo a tsorace.
Mamy ce tsaye tana watsa mata kallon takaicin yanda take ciwa ummin fuskar wai batason 'danta.
Sai alokacin wasu hawayen takaici suka gangaro mata ta durqushe qasa tareda sakin kukan takaicin Jamaal da kowama daya hada auren.
*R H F W F*
Mamuh💋
*_DACEWA_*
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*12-13*
Duk iya yanda su mamy suka tsammani aneesah to ta wuce nan dan kuwa kuka take tamkar ranta zai fita.
Amirah da ummi sunyi lallashinta harsun gaji amma ta kafe akan lallai ita bazata zauna da Jamaal ba.
Lokacin da Abba yakirata palonsa tsayawa yayi kallonta cikin takaici.
Kuka take sosai ga ummi datai zuru tana qara lallashinta duk da tanajin damuwar yanda neesar ke kukan qin Jamaal.
Ajiyar zuciya Abba ya sauke cikin sigar lallashi yace,
Neesah kiyi hkr kema kiyi mana biyayya tinda shima dayake namiji bai bijirewa hukuncinmu bare ke da kike mace,
Koba komai ba ga umminki nanba zaki zauna tareda ita tunda burinki kenan koda yaushe.
Hawayen baqin ciki ta goge da hannunta cikin dasashiyar murya tace,
Abba dan Allah nidai Ku za6amin wani zan zauna dashi amma wlh ni Sam banason Jamaal ko kadan amatsayin miji.
Harara mamy tasakar mata cikin takaicin taurin kai irin na neesah.
Tsuke fuska abban yayi ahankali kafin yace,
To naji ra'ayinki saidai ni ba ra'ayinki na tambayaba dan haka ba ruwana da ra'ayinki kije kifara hada kayanki dan wlh aure babu mai warwaresa.
A razane ta kalli abban tana qoqarin danne baqin cikin dake barazanar fixge numfashinta.
'Daki takoma ta zauna bakin gado idanuwanta dasuka kumbura na qara tsiyayar hawaye.
Amirah ce ta matso cikin sanyin jikin tausayin qawarta dan gskia badan girman kan aneesah da shegen son girmanta da saitace to babu kamarta a fagen samun miji domin kuwa Jamaal ya damesu ya shanye a fagen class da duk wata wayewa da girma dasuke ganin sunada shi uwa uba ga kyau da naira.
Neesah dan Allah kidaina 'daga hankalinki domin kuwa tashin hankalin nan bazai baki abinda kikeso ba saima lalata abubuwa dazaiyi.
Koba komai kiduba yanda ummi ke tsananin qaunarki duk tabi ta damu akanki amma ba kunya kike dagewa da bakya qaunar 'danta a gabanta,
Ni aganina ma dakinbi abin a tausashe to saiki ga ummin da kanta tabi bayanki kin samu abinda kikeso.
Kallon amirah tayi da kumburarrin idanuwanta tana qoqarin danne takaicinta tace,
Wlh bazan iya Rayuwa da wannan baqin cikinba,
Yanxu kamarni a kallen ace wai anhadani auren da mutumin danake masa kallon qani agurina,
Cutatuwa zamuyi mu duka dan wlh bazan kwantar da kaina nayi biyayyaba gun qanina
Haka shima yanda nasan shegen girman kansa bazai ta6a kwantarmin da kaiba,
Kinga kenan antarwatsa min burin rayuwar danaso tsarawa a gidana na aure,meyasa taheer ya cuceni ya fasa aurena alhalin munyi alqawarin gina kyakkyawar Rayuwa a tare.
Su siyams ne suka shigo dukkaninsu fuska qunshe da daria sbd sanin a kwai qura agun neesah.
Fahimtar zasu iya kawo mata rainin wayo yasa ta miqewarta ta shige toilet.
Cikin kanne daria amirah tace,
Allah kukai mata daria fada zakuyi dan gskia she seems very serious akan zancenta na bazata yarda da aurenba.
Asmy na tu6e doguwar rigarta tace,
Neesah is different, dan nikam hundred percent captain Jamaal yayimin koba komai ai ba kowa yasan itace ta girmesaba sbd yanayin jikinsu ma ba 'dayaba.
Cikin daria siyama tace,
Koba komai da gani zai iya haukata mace a fagen making love sbd yanayin qirarsa ta ingarman namiji.
Daria suka sheqe da ita gaba dayansu.
*******
Zaune take bakin gadon 'dakinta idanuwanta sunyi jajir sbd kukan data kwana ta yini tana sha.
Kallon wayarta tayi a karo na ba adadi tana jiran kiransa amma shiru.
Miqewa tayi ta isa bakin window ta tsaya cikin sabon takaicin halin ko inkula irin na Jamaal.
Jamaal kayi babbar sa'a zuciyata ta riga tayi mugun nisa akan sonka da wlh saina zamar maka masifa da bala'in da bazakaga tahowarsaba
Amma ko ayanxu saika 'dan'dani mugun baqin dafina dayafi na kunama zafi,
Ko wacece ka aura saina zamar mata baqin macijin da bataji bare tagani saidai taita jin dafina acikin jininta.
Toilet ta fada tayo wanka tana fitowa ta shirya cikin doguwar riga ta fito palon inda ta tarar da umman ta nata faman fira da aminiyarta haj shema'u.
Kwanciya tayi a two seaters tareda danna kiran wayarsa.
Shiru number bata shiga saita kira ta qasar wajensa.
Ringin tafara harta katse bai daukaba.
Qara kira tayi harta kusa katsewa ya 'daga.
Taso yimasa rigima amma yanayin muryarsa dake a 'daure yasa ta fasa dan gudun 6ata ransa,
cikeda kissa a kasalance tace,
Captain ka koma without informing me?
Shiru yayi mata,tasake cewa,
Lafiya kuwa captain or.....
For god sake ayeesha how many times zan fada miki banason yawan tambaya just tell me dalilin kiranan.
Siririn kuka tasaki a hankali harda shesheka.
Shiru yayi yana sauraronta duk saiyaji tabasa tausayi sbd yasan dole ne tadamu akan aurensa kai tsaye.
Jingina yayi da kujerar palonsa dayake zaune ahankali cikin cool voice dinsa yace,
Eshaah,
Eshaah meyasa kikeson kuka akoda yaushe bayan kinsan babason kuka.
Cikin muryar kuka tace,
Koyaushe kukana akanka ne captain sbd soyayyarka dake azabtar dani.
Yanxu gashi kayi aure ni yanxu banida stand akan.....
Ok naji daina kukan sai muyi magana.
Share hawayenta tayi cikin son qara samunsa tace,
Pls captain don't leave me, I promise I can wait har time 'din daka shirya kar6ana.
Tausayinta ya qara shigarsa sbd hakurinta yasa koda yaushe yake qara sonta.
Naji ammadai yanxu kidaina kuka I will call anjima sainaji idan kin daina kukan saina fada miki sumtin sweet OK?
'Daga kai tayi kamar yana kusa da ita.
Tana aje wayar ta kalli Umma data nutsu tana kallonta cikin farin cikin yau tasake tadaina kuka.
Ita kuwa murmushin fara samun nasara tayi cikin shirinta na tarwatsa rayuwar neesah datayi.
*********
Zaune take a palo tana waya da asmy mamy na asibiti burin aiki Anty mamy ma takoma,ummi kuwa tana 'dakin mamy waya takeda Jamaal.
Abba ne yashigo palon ta datse wayar datake ta gaidasa tareda cewa,
Abba dama inason gobe zan koma makaranta kuma gashi motana taqi tashi.
Neesah keda zaki bar gari wace makaranta kuma,
Kibari idan kinje can saiki dora.
Cikin dakewa tace,
Abba ni anan nafison na qarasa karatuna Kuma dan Allah Abba kabarni nayi zamana anan.
Tsaye ya miqe tareda zuba hannayensa a ajihun wandon shaddarsa ya nufi qofa batareda ya kalli Ahmed da aka aikoba.
Qasan maqoshi sallamarsa ta fito sbd sosai yaji 6acin rai na shigarsa duk da baisan dalilin kiranba amma yafara zargin maganar Yusuf da ayeesha gaskia ne,
Danne yanayinsa yayi ya qarasa kujerar nesa dasu dadyn batareda yace uffan ba.
Abban neesah shikansa yayi shakkar wannan hadin na Jamaal da neesah da dadyn yayi sbd sarai yasan neesah da taurin rai da kafewa akan Abu gashi Sam dama bawai wani kula juna sukeda Jamaal dinba,
Shima Jamaal duk sanyin halinsa akwai taurin rai da kafiya akan Abu gashi Sam baya wasa da kowa sbd bayason shirme ko raini a al'amuransa
Shiyasa yake hango ru'du sosai a zamanta kewar auren nasu.
Dady ma yasan da duk wannan saidai a ganinsa dole 'dayansu zai aje kafewar da girman kan yabi 'dan uwansa idan lokaci yaja.
Gyara murya dady yayi fuska a 'daure yace,
Jamaal sakamakon tozarci da akaso yimana ta hanyar fasa auren aneesah yasa ni mahaifinka na yanke hukuncin nema maka aurenta ayau dan haka yanxu aneesah matarkace ina fatan ka fahimceni kuma zaka zamo maiyimin biyayya.
Abban neesah ya kar6i zancen da cewa,
Kuma idan ma kanada wadda kakeso ko ayau zamu iya nema maka aurenta mu hadamaka da ita..
Sosai su abban suka hango tsantsar 6acin ransa duk da Jamaal din namijin gaske ne gurin iya 6oye 6acin ransa saidai idanuwansa ne suka nuna sbd ka'dawar dasukai.
'Dagowa yayi yakalli dadynsa kafin ya duqar da Kai a maze yace,
Shikenan Abba ngd Allah ya qara girma.
Yana fadar haka ya miqe tareda ficewa a harabar gate din gidan ya hadu da Yusuf
Kallo 'daya yamasa ya 'dauke kai ya nufi mota Yusuf ya qaraso suka bar gidan.
Ta gefen ido Yusuf ya kallesa dan tabbas ran Jamaal din a 6ace yake,
Where are we going Yusuf ya tambayesa a tausashe?
Airport,
Yafada tareda lumshe kyawawan idanunsa cikin wani yanayi.
Neesah bata farkaba sai wuraren 4,
Wanka Anty mamy takaita toilet tayi kafin amirah takawo mata tea mai zafi tasha tareda magani.
Sallolinta ta ranka tana idarwa ummi da mamy suka shigo.
Ya jikin baby? Ummi ta fada tana dafa kanta.
Kwantarda kanta tayi a cinyar ummin tana cewa,
Ummi jikina da sauqi amma zuciyana ba da'di.
Mamy ce ta fita 'dakin dan kuwa taso itace zata fadawa neesah maganar aurenta da Jamaal dan tasan neesah straight forward take bata 6oye 6acin ranta tsaf zata fadawa ummi batason 'danta.
Ummi kuwa cikin farin cikinta tace,
Baby dama dole zakiji rashin jin dadi sbd fasa aurenki but koyaushe dama Allah maji roqon bawane domin kuwa Allah yayi miki sauyi da mafificin alkhairi insha Allah.
Ummi ciwo nakeji sosai a zuciya na,
Ummi inason taheer to the extend da bazan iya aure idan badashi ba.
Cikeda tausayi duk da zancen ya daki zuciyarta ummi tace,
Baby kidaina fadar haka domin kuwa ke yanxu matar waninsa ce,.
'Dagowa tayi daga jikin ummin tana kallon fuskar ummin tace,
Ummi.....
Yes baby dadynku ya daura aurenki da Jamaal ayau.
Wani murmushin takaici tasaki kafin tace,
Ummi wane Jamaal 'din?
Jamaal 'dan uwanki mana.
Zabura tayi tsaye cikin tsananin baqin ciki da tsantsar takaici tace,
Wallahi bana sonsa har cikin raina,
Kuma ma dan ba'a sona ba'a qaunata a rasa da Wanda za'a hadani aure dan an fasa aurena sai Jamaal,yaronda na girma dan cin fuska.
Kamota ummi tayi jiki a sanyaye tace,
Baby kadaki 'daga hankalinki tunda kinga bakyajin dadi indai akan Jamaal ne wlh bazan ta6a bari yayi miki wani cutatarwaba indai ina raye....
Wlh ummi bazan zauna dashiba dan wlh bana sonsa kuma....
Saukar mari taji ta juyo a tsorace.
Mamy ce tsaye tana watsa mata kallon takaicin yanda take ciwa ummin fuskar wai batason 'danta.
Sai alokacin wasu hawayen takaici suka gangaro mata ta durqushe qasa tareda sakin kukan takaicin Jamaal da kowama daya hada auren.
*R H F W F*
Mamuh💋
*_DACEWA_*
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*12-13*
Duk iya yanda su mamy suka tsammani aneesah to ta wuce nan dan kuwa kuka take tamkar ranta zai fita.
Amirah da ummi sunyi lallashinta harsun gaji amma ta kafe akan lallai ita bazata zauna da Jamaal ba.
Lokacin da Abba yakirata palonsa tsayawa yayi kallonta cikin takaici.
Kuka take sosai ga ummi datai zuru tana qara lallashinta duk da tanajin damuwar yanda neesar ke kukan qin Jamaal.
Ajiyar zuciya Abba ya sauke cikin sigar lallashi yace,
Neesah kiyi hkr kema kiyi mana biyayya tinda shima dayake namiji bai bijirewa hukuncinmu bare ke da kike mace,
Koba komai ba ga umminki nanba zaki zauna tareda ita tunda burinki kenan koda yaushe.
Hawayen baqin ciki ta goge da hannunta cikin dasashiyar murya tace,
Abba dan Allah nidai Ku za6amin wani zan zauna dashi amma wlh ni Sam banason Jamaal ko kadan amatsayin miji.
Harara mamy tasakar mata cikin takaicin taurin kai irin na neesah.
Tsuke fuska abban yayi ahankali kafin yace,
To naji ra'ayinki saidai ni ba ra'ayinki na tambayaba dan haka ba ruwana da ra'ayinki kije kifara hada kayanki dan wlh aure babu mai warwaresa.
A razane ta kalli abban tana qoqarin danne baqin cikin dake barazanar fixge numfashinta.
'Daki takoma ta zauna bakin gado idanuwanta dasuka kumbura na qara tsiyayar hawaye.
Amirah ce ta matso cikin sanyin jikin tausayin qawarta dan gskia badan girman kan aneesah da shegen son girmanta da saitace to babu kamarta a fagen samun miji domin kuwa Jamaal ya damesu ya shanye a fagen class da duk wata wayewa da girma dasuke ganin sunada shi uwa uba ga kyau da naira.
Neesah dan Allah kidaina 'daga hankalinki domin kuwa tashin hankalin nan bazai baki abinda kikeso ba saima lalata abubuwa dazaiyi.
Koba komai kiduba yanda ummi ke tsananin qaunarki duk tabi ta damu akanki amma ba kunya kike dagewa da bakya qaunar 'danta a gabanta,
Ni aganina ma dakinbi abin a tausashe to saiki ga ummin da kanta tabi bayanki kin samu abinda kikeso.
Kallon amirah tayi da kumburarrin idanuwanta tana qoqarin danne takaicinta tace,
Wlh bazan iya Rayuwa da wannan baqin cikinba,
Yanxu kamarni a kallen ace wai anhadani auren da mutumin danake masa kallon qani agurina,
Cutatuwa zamuyi mu duka dan wlh bazan kwantar da kaina nayi biyayyaba gun qanina
Haka shima yanda nasan shegen girman kansa bazai ta6a kwantarmin da kaiba,
Kinga kenan antarwatsa min burin rayuwar danaso tsarawa a gidana na aure,meyasa taheer ya cuceni ya fasa aurena alhalin munyi alqawarin gina kyakkyawar Rayuwa a tare.
Su siyams ne suka shigo dukkaninsu fuska qunshe da daria sbd sanin a kwai qura agun neesah.
Fahimtar zasu iya kawo mata rainin wayo yasa ta miqewarta ta shige toilet.
Cikin kanne daria amirah tace,
Allah kukai mata daria fada zakuyi dan gskia she seems very serious akan zancenta na bazata yarda da aurenba.
Asmy na tu6e doguwar rigarta tace,
Neesah is different, dan nikam hundred percent captain Jamaal yayimin koba komai ai ba kowa yasan itace ta girmesaba sbd yanayin jikinsu ma ba 'dayaba.
Cikin daria siyama tace,
Koba komai da gani zai iya haukata mace a fagen making love sbd yanayin qirarsa ta ingarman namiji.
Daria suka sheqe da ita gaba dayansu.
*******
Zaune take bakin gadon 'dakinta idanuwanta sunyi jajir sbd kukan data kwana ta yini tana sha.
Kallon wayarta tayi a karo na ba adadi tana jiran kiransa amma shiru.
Miqewa tayi ta isa bakin window ta tsaya cikin sabon takaicin halin ko inkula irin na Jamaal.
Jamaal kayi babbar sa'a zuciyata ta riga tayi mugun nisa akan sonka da wlh saina zamar maka masifa da bala'in da bazakaga tahowarsaba
Amma ko ayanxu saika 'dan'dani mugun baqin dafina dayafi na kunama zafi,
Ko wacece ka aura saina zamar mata baqin macijin da bataji bare tagani saidai taita jin dafina acikin jininta.
Toilet ta fada tayo wanka tana fitowa ta shirya cikin doguwar riga ta fito palon inda ta tarar da umman ta nata faman fira da aminiyarta haj shema'u.
Kwanciya tayi a two seaters tareda danna kiran wayarsa.
Shiru number bata shiga saita kira ta qasar wajensa.
Ringin tafara harta katse bai daukaba.
Qara kira tayi harta kusa katsewa ya 'daga.
Taso yimasa rigima amma yanayin muryarsa dake a 'daure yasa ta fasa dan gudun 6ata ransa,
cikeda kissa a kasalance tace,
Captain ka koma without informing me?
Shiru yayi mata,tasake cewa,
Lafiya kuwa captain or.....
For god sake ayeesha how many times zan fada miki banason yawan tambaya just tell me dalilin kiranan.
Siririn kuka tasaki a hankali harda shesheka.
Shiru yayi yana sauraronta duk saiyaji tabasa tausayi sbd yasan dole ne tadamu akan aurensa kai tsaye.
Jingina yayi da kujerar palonsa dayake zaune ahankali cikin cool voice dinsa yace,
Eshaah,
Eshaah meyasa kikeson kuka akoda yaushe bayan kinsan babason kuka.
Cikin muryar kuka tace,
Koyaushe kukana akanka ne captain sbd soyayyarka dake azabtar dani.
Yanxu gashi kayi aure ni yanxu banida stand akan.....
Ok naji daina kukan sai muyi magana.
Share hawayenta tayi cikin son qara samunsa tace,
Pls captain don't leave me, I promise I can wait har time 'din daka shirya kar6ana.
Tausayinta ya qara shigarsa sbd hakurinta yasa koda yaushe yake qara sonta.
Naji ammadai yanxu kidaina kuka I will call anjima sainaji idan kin daina kukan saina fada miki sumtin sweet OK?
'Daga kai tayi kamar yana kusa da ita.
Tana aje wayar ta kalli Umma data nutsu tana kallonta cikin farin cikin yau tasake tadaina kuka.
Ita kuwa murmushin fara samun nasara tayi cikin shirinta na tarwatsa rayuwar neesah datayi.
*********
Zaune take a palo tana waya da asmy mamy na asibiti burin aiki Anty mamy ma takoma,ummi kuwa tana 'dakin mamy waya takeda Jamaal.
Abba ne yashigo palon ta datse wayar datake ta gaidasa tareda cewa,
Abba dama inason gobe zan koma makaranta kuma gashi motana taqi tashi.
Neesah keda zaki bar gari wace makaranta kuma,
Kibari idan kinje can saiki dora.
Cikin dakewa tace,
Abba ni anan nafison na qarasa karatuna Kuma dan Allah Abba kabarni nayi zamana anan.