Sashe 14
Dacewa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ahmed kuwa kuwa yawu ya ha'de sbd ganin khadija ce tsaye bakin windon 'dakinta tana kallonsu kuma taji duk abubuwan dasuke fada da abinda suke shirin aikata.
Dukkaninsu sun razana da ganinta amma ga tarin mamakinsu babu mamaki ko tsoro a fuskarta saima Jan windonta tayi ta rufewarta.
Ajiyar zuciya suka saki lokacin da zeey ta tabbatar musu da bazata fada komaiba.
Suna isa bakin windon 'dakinta leloh daya kama windon zai haura ya diro da qarfi jikinsa na rawa.
A tare suka tambayesa lpia.
Jikinsa na rawa yace,
Captain 'din yana ciki kuma wlh ban shirya a rufeni prison 'din qasar us ba dan wlh wannan yana kamani sai can.
Kama windon zeey tayi ta leqa.
Tabbas shine atareda ita cikin kwanciyar hankali.
Cikeda qarin baqin ciki da takaici ayeesha takama windon ta leqa.
Yanayin data gansu cikine yayi masifar qone zuciyarta idanuwanta suka rufe ta fixgo kyallen hannun Ahmed daza'a shaqawa neesar zata dira ta shaqo mata har jamaal 'din ma kowama ya huta
Cikin rashin sa'a da rufewar ido ta zame ya fado qasa da qarfi saida qafarta ta amsa.
Qara tasaki sbd muguwar azabar dataji dan tama manta da dare ne.
Zeey,Ahmed,leloh da sauran yaransa biyu runtumawa sukai a guje dan neman tsira sbd ihun datayi sun tabbatarda kowa yajisa agidan.
Itama tashi tayi da masifar gudu tana 'dingisa qafa dan ta tabbatarda karyewace qafar tayi amma batajin zata iya tsayawa kowa yafito ya sameta Wanda dukkaninsu cikin rashin sani sunbar qyallen yashe a bakin windon.
Su zeey kuwa suna dosar gate a guje suka hango maigadi yafito 'dakinsa a guje Ahmed ya bu'de musu palonsa suka shigo ba Wanda jikinsa baya rawa tareda tausayin ayeesha dan sun San itakam ankamata.
Mamuh💋
🌲 *R H F W F*🐄
_Don't forget to vote, follow and comments_
_Don't forget to vote, follow and comments__*DACEWA*_
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*Viawattpad@mamuhgee*
*40-41*
Kusan atare suka farka cikeda tsoro ta qanqamesa idanuwanta na fitowa waje.
Qoqarin zameta yake ya miqe sbd sosai kunnuwansa suka jiyo masa gudun koma su waye kuma tabbas ba gudun mutum 'daya bane sunada yawa.
Qin sakinsa tayi saima qara shigewa jikinsa tayi sbd mugun tsoron datake ciki.
Shafa kanta yayi ahankali yace,
Just stay right hia bari na dubo.
Sunkuyar S
Da kai tayi batareda ta bar jikinsaba kuma batace qalaba.
Tsoro qarara ya hango a idanuwanta ya miqe hannunsa cikin nata suka fito Palo daidai fitowarsu ummi duk a tsorace.
Kallonsa ummi tayi cikeda tsoro da mamaki zatai magana ya fice har lokacin hannunta na cikin nasa dan ita Sam batai tunanin tsayawa gurin su ummi ba sbd a tsorace take.
Tareda me gadi suka zagaya bayan windon 'dakin neesah inda anan ne yaji motsin tareda gudunsu.
Qafar baqin takalmin leloh 'daya tareda handkerchief fari tas daya jiqu da ruwan 6atarwa da mutum hankali tareda somewa.
Kallon jikin windon yayi da kyau nan idanuwansa suka sauka kan wani agogo.
Hannu yakai ahankali ya dauki agogon gabansa ya buga sbd idan baiyi kuskureba agogon Ahmed ne na diamond daya siyo masa wannan dawowar dayayi.
Sake kallon agogon yayi da kyau tabbas shine to me hakan ke nufi.
Miqawa mai gadi kayan yayi tareda basa kyakkyawan garga'di akan ya boye su karya sanarda kowa zasuyi bincike a 6oye.
bayan sun zazzaga gidan basuga wani abinba suka koma ciki har lokacin su ummi na tsatsaye a Palo cikin tsoro da fargaba.
Zaunar da ita yayi ahankali kafin ya juyo da kallonsa gurinsu ummi yace,
Ku kwantar da hankalinku ba komai bane kawai ina zargin koma su waye sunason 'daukar _neesah_ ne.
Zaro idanuwa ummi tayi jikinta na 'daukar rawa tace,
Ya akayi suka samu shigowa gidan nan bayan da akwai maigadi.
Batareda ya kalletaba kai tsaye yace,
Da ha'din kan na cikin gidan suka samu shigowa.
Tashin hankalinsu ne ya tsananta hardai neesah da tuni idanuwanta suka kawo ruwa.
Ummi kuwa zubewa tayi a kujera sbd lokaci guda tunaninta akan Ahmed ya fa'da sbd tasan sarai zai iya 'dauke neesar.
Kallonta yayi cikeda tunani kala kala akan abubuwanda suketa faruwa a 'yan lokutan....
Tabbas akwai abinda ke faruwa a 6oye batareda sanin kowaba.
Lallai daga yau neesah na tashiga cikin tsananin tsaronsa da kariyarsa harsai ya gano meke faruwa.
Miqewa yayi tai saurin 'dagowa ta kallesa kafin tai qasa da idanuwanta.
Sarai ya gano tsoron tafiyarsa take sai kawai ya share tareda barin palon ya nufi 6angarensa dan yasan ayeesha nacan cikin kewa da kadaici.
Tausayinta ne ya sauko masa dan yasan baiyi mata adalciba na barinta ita 'daya a daren farkonta.
Yana shiga kai tsaye bedroom 'dinta ya nufa.
Kwance take tana fidda sautin kukan azaba ahankali.
Ahankali ya qarasa bakin gadon cikeda tausayinta ya 'dagota ya rungume batareda yace komaiba.
Duk da tana cikin wata irin azaba sosai tai farin cikin kasancewarta kwance cikin lafiyayyen qirjinsa data da'de Rana qwa'dayi.
Shafa bayanta ya riqayi har tayi shiru ta lafe.
*******
Da asuba Su leloh suka samu damar ficewa daga gidan batareda ya tsaya sanar dasu takalminsa daya yar gurin gudu ba.
Da asuba Jamaal na fita ta miqe da sauri tana 'dingisawa ta shiga toilet tareda zubarda ruwa qasa ta zauna cikin ruwan tanajin motsin shigowarsa ta saki qara da qarfi.
A 'dan razane ya shiga toilet 'din yaganta zube qasa tana kukan azaba.
Oh my god eshaa faduwa kikayi.
Kamata yayi ta tashi amma takasa sai hawaye take.
'Daukarta yayi yafito da ita ya kwantar tareda ta6a qafar tasaki wata qarar ahankali.
Kallon qafar yayi dakyau saiyaga kamar ta 'dan kumbura alamar ciwon bana lokacin bane.
Ganin kamar nazarin qafar yake yasata janye qafar tareda kwantawa jikinsa tana cigaba da tsiyayo hawayen kirsa.
Tallafoto yayi tareda lumshe idanuwa sbd tunanika da dama da tsakanin. Daren jiya zuwa yau suke shigarsa.
Neesah kuwa tun guraren qarfe takwas tafito Palo ta zaune haka kawai takasa samun nutsuwa ga tunanin rashin zuwansa gaida ummi yau da wuri dayake cin ranta.
Qarfe goma sha 'daya suna zaune da ummi da inna Rabi harda khadija suna fira itadai tsit take kwance kan qafafun ummi tayi nisa cikin tunani.
Qamshin turarensa na signature ne yafara isowa ta lumshe idanuwanta kafin ta bude taji sallamarsa ahankali tareda sallamar ayeesha.
Dummm taji a zuciyarta sai kawai taqi bude idanuwanta ta lafewarta.
A ladafce ayeesha ta gaida ummi da inna Rabi tareda kallon khadija ta ha'de yawun fargaba amma ga tarin mamakinta saijin tayi khadijar murya a shaqe tace mata ina kwana?
Baki ta washe tana amsawa duk da a tsarge take da kallon da khadijar ke mata.
Neesah ta kalla taji wani mololon takaici ya danne mata zuciya ta daure fuska a sake tace,
Anty neesah ina kwana?
Faduwa gabanta yayi tai kamar batajiba saima qara rintse idanuwa datai.
Kallon neesar yayi saiyaji ransa ya 'dan 6aci da yanda ta share ayeesha bayan yasan sarai tajita.
Ummi ce ta shafa kanta tace,
Baby bakiji Ayeesha na gaidaki bane?
Ba tareda ta bude idanuwanta ba can cikin maqoshi tace,
Banjiba,lafiya klau.
Murmushi ummin tayi ta maido da kallonta kan Ayeesha tace,
Lafiya dai naga kamar qafarki na ciwo ko?
Murmushi ta qago tace,
Eh 'dazu ne na fadi a toilet,
daidai shigowar Ahmed ta kallesa yayi saurin 'dauke kai yana gaida ummi da Jamaal tareda inna.
Zama yayi yana cewa,
Antynah gud morning.
Bu'de idanuwanta tayi tareda tashi zaune fuskarta 'daukeda murmushi tace,
Dama ina nemanka ka kaini saloon.
Wani kallo ya jefa mata fuskarsa 'daukeda murmushi yace,
Ko ina kikeso zan kaiki Anty nee.
Wani kallon takaici ummi ke aika masa kafin ta maida kallonta gun Jamaal taga ko kallon gefensu bayayi wayarsa yake ta6awa kafin ya miqe yabar Palon.
********
Sati biyu kenan da faruwar al'amarin amma basu sake ha'duwa ba sbd taushinsa sosai takeji barin ma yanda yake tarairayar ayeesha yana bata kulawa akan qafarta koda a Gavan ummi ne shiyasa Sam ta fita al'amarin kowa a gidan sai Ahmed dake tsananin kula da ita ko a school ko a gida gashi qawarta zeey tayi tafia bare ta 'debe mata kewa.
Ta 6angarensama shareta yayi ya fita harkarta sbd yanda ya lura Sam bata qaunar ko ganin ayeesha duk da ayeeshar na binta matuqa gurin girmamata amma ko yaushe 'daure 'dauren fuska take har tausayi ayeeshan ke basa sbd yanda take tsananin kyautatawa neesan.
Ummi ma tana yabawa sosai da yanda ayeeshan take kula neesan tareda girmamata.
Zeey kuwa qarya tayiwa neesah akan tafiya tayi sbd fuskarta da har lokacin bata qarasa warkewaba.
Ahmed kuwa sosai yasamu yanda yakeso sbd fushin datake da Jamaal yasata basa time 'dinta sosai yaketa cusa kansa duk da ita batasan Inda yadosaba.
Kiran gaggawane yasamesa daga gurin aikinsa yafara shirye shiryen komawa tareda ayeesha acikin satin.
Mamuh💋
🌲 *R H F W F*🐄
_Don't forget to vote, follow and comments_
*_DACEWA_*
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*_Viawattpad@mamuhgee_*
*42-43*
Koda taji maganar komawarsa a bakin ummi yitayi kamar batajiba aganinta meya dameta da tafiyarsa tun da can bare yanxu dayake da mata.
Shareta shima yayi duk da yaso ya tsaya harsai ya gudanar da bincikensa akan Ahmed da duk wasu abokanan aikinsa koma su waye amma zai bari saiya dawo.
Sarai ummi ta lura da yanda neesah ke 'daure fuska idan ayeesha ta shigo saidai tayi murmushi sbd da zarar ta tambayeta zata iya tada rigimar itadai a raba aure,
Ita babban burinta da adduarta shine Allah yasa neesan tasamu ciki ko ta saduda ta daina maganar raba auren.
Ranar da zasu wuce qin fitowa tai ko palon sbd ko ganinsu bata buqatar yi.
Wanka tayo tana fitowa ta zauna gaban mirror ta fara Shafa cream 'dinta na jarggens,
Tana cikin fesa spray yashigo 'dakin da sallamarsa iya maqoshi.
Qin juyowa tayi bata kuma 'dagoba taci gaba da abinda take.
Tsayawa yayi bayanta tareda harde hannuwa yana kallonta ta cikin mirror.
Aje turaren tayi ta miqe zata bar gurin ya towel 'dinta
Tai saurin dafewa tareda 'dagowa rai a6ace zatai magana saijin tayi bakinta ya sauka kan nasa sbd fuskarsa dake daf da tata.
Zaro idanuwa tayi tareda matsawa baya da sauri tareda tamke fuska sbd wani lazy smiling dayake sakar mata yana kallon tsakiyar idanuwanta zuwa pink lips dinta.
Qara tamke fuska tayi ganin kallon nasa na neman sauyawa.
Dukkaninsu sun razana da ganinta amma ga tarin mamakinsu babu mamaki ko tsoro a fuskarta saima Jan windonta tayi ta rufewarta.
Ajiyar zuciya suka saki lokacin da zeey ta tabbatar musu da bazata fada komaiba.
Suna isa bakin windon 'dakinta leloh daya kama windon zai haura ya diro da qarfi jikinsa na rawa.
A tare suka tambayesa lpia.
Jikinsa na rawa yace,
Captain 'din yana ciki kuma wlh ban shirya a rufeni prison 'din qasar us ba dan wlh wannan yana kamani sai can.
Kama windon zeey tayi ta leqa.
Tabbas shine atareda ita cikin kwanciyar hankali.
Cikeda qarin baqin ciki da takaici ayeesha takama windon ta leqa.
Yanayin data gansu cikine yayi masifar qone zuciyarta idanuwanta suka rufe ta fixgo kyallen hannun Ahmed daza'a shaqawa neesar zata dira ta shaqo mata har jamaal 'din ma kowama ya huta
Cikin rashin sa'a da rufewar ido ta zame ya fado qasa da qarfi saida qafarta ta amsa.
Qara tasaki sbd muguwar azabar dataji dan tama manta da dare ne.
Zeey,Ahmed,leloh da sauran yaransa biyu runtumawa sukai a guje dan neman tsira sbd ihun datayi sun tabbatarda kowa yajisa agidan.
Itama tashi tayi da masifar gudu tana 'dingisa qafa dan ta tabbatarda karyewace qafar tayi amma batajin zata iya tsayawa kowa yafito ya sameta Wanda dukkaninsu cikin rashin sani sunbar qyallen yashe a bakin windon.
Su zeey kuwa suna dosar gate a guje suka hango maigadi yafito 'dakinsa a guje Ahmed ya bu'de musu palonsa suka shigo ba Wanda jikinsa baya rawa tareda tausayin ayeesha dan sun San itakam ankamata.
Mamuh💋
🌲 *R H F W F*🐄
_Don't forget to vote, follow and comments_
_Don't forget to vote, follow and comments__*DACEWA*_
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*Viawattpad@mamuhgee*
*40-41*
Kusan atare suka farka cikeda tsoro ta qanqamesa idanuwanta na fitowa waje.
Qoqarin zameta yake ya miqe sbd sosai kunnuwansa suka jiyo masa gudun koma su waye kuma tabbas ba gudun mutum 'daya bane sunada yawa.
Qin sakinsa tayi saima qara shigewa jikinsa tayi sbd mugun tsoron datake ciki.
Shafa kanta yayi ahankali yace,
Just stay right hia bari na dubo.
Sunkuyar S
Da kai tayi batareda ta bar jikinsaba kuma batace qalaba.
Tsoro qarara ya hango a idanuwanta ya miqe hannunsa cikin nata suka fito Palo daidai fitowarsu ummi duk a tsorace.
Kallonsa ummi tayi cikeda tsoro da mamaki zatai magana ya fice har lokacin hannunta na cikin nasa dan ita Sam batai tunanin tsayawa gurin su ummi ba sbd a tsorace take.
Tareda me gadi suka zagaya bayan windon 'dakin neesah inda anan ne yaji motsin tareda gudunsu.
Qafar baqin takalmin leloh 'daya tareda handkerchief fari tas daya jiqu da ruwan 6atarwa da mutum hankali tareda somewa.
Kallon jikin windon yayi da kyau nan idanuwansa suka sauka kan wani agogo.
Hannu yakai ahankali ya dauki agogon gabansa ya buga sbd idan baiyi kuskureba agogon Ahmed ne na diamond daya siyo masa wannan dawowar dayayi.
Sake kallon agogon yayi da kyau tabbas shine to me hakan ke nufi.
Miqawa mai gadi kayan yayi tareda basa kyakkyawan garga'di akan ya boye su karya sanarda kowa zasuyi bincike a 6oye.
bayan sun zazzaga gidan basuga wani abinba suka koma ciki har lokacin su ummi na tsatsaye a Palo cikin tsoro da fargaba.
Zaunar da ita yayi ahankali kafin ya juyo da kallonsa gurinsu ummi yace,
Ku kwantar da hankalinku ba komai bane kawai ina zargin koma su waye sunason 'daukar _neesah_ ne.
Zaro idanuwa ummi tayi jikinta na 'daukar rawa tace,
Ya akayi suka samu shigowa gidan nan bayan da akwai maigadi.
Batareda ya kalletaba kai tsaye yace,
Da ha'din kan na cikin gidan suka samu shigowa.
Tashin hankalinsu ne ya tsananta hardai neesah da tuni idanuwanta suka kawo ruwa.
Ummi kuwa zubewa tayi a kujera sbd lokaci guda tunaninta akan Ahmed ya fa'da sbd tasan sarai zai iya 'dauke neesar.
Kallonta yayi cikeda tunani kala kala akan abubuwanda suketa faruwa a 'yan lokutan....
Tabbas akwai abinda ke faruwa a 6oye batareda sanin kowaba.
Lallai daga yau neesah na tashiga cikin tsananin tsaronsa da kariyarsa harsai ya gano meke faruwa.
Miqewa yayi tai saurin 'dagowa ta kallesa kafin tai qasa da idanuwanta.
Sarai ya gano tsoron tafiyarsa take sai kawai ya share tareda barin palon ya nufi 6angarensa dan yasan ayeesha nacan cikin kewa da kadaici.
Tausayinta ne ya sauko masa dan yasan baiyi mata adalciba na barinta ita 'daya a daren farkonta.
Yana shiga kai tsaye bedroom 'dinta ya nufa.
Kwance take tana fidda sautin kukan azaba ahankali.
Ahankali ya qarasa bakin gadon cikeda tausayinta ya 'dagota ya rungume batareda yace komaiba.
Duk da tana cikin wata irin azaba sosai tai farin cikin kasancewarta kwance cikin lafiyayyen qirjinsa data da'de Rana qwa'dayi.
Shafa bayanta ya riqayi har tayi shiru ta lafe.
*******
Da asuba Su leloh suka samu damar ficewa daga gidan batareda ya tsaya sanar dasu takalminsa daya yar gurin gudu ba.
Da asuba Jamaal na fita ta miqe da sauri tana 'dingisawa ta shiga toilet tareda zubarda ruwa qasa ta zauna cikin ruwan tanajin motsin shigowarsa ta saki qara da qarfi.
A 'dan razane ya shiga toilet 'din yaganta zube qasa tana kukan azaba.
Oh my god eshaa faduwa kikayi.
Kamata yayi ta tashi amma takasa sai hawaye take.
'Daukarta yayi yafito da ita ya kwantar tareda ta6a qafar tasaki wata qarar ahankali.
Kallon qafar yayi dakyau saiyaga kamar ta 'dan kumbura alamar ciwon bana lokacin bane.
Ganin kamar nazarin qafar yake yasata janye qafar tareda kwantawa jikinsa tana cigaba da tsiyayo hawayen kirsa.
Tallafoto yayi tareda lumshe idanuwa sbd tunanika da dama da tsakanin. Daren jiya zuwa yau suke shigarsa.
Neesah kuwa tun guraren qarfe takwas tafito Palo ta zaune haka kawai takasa samun nutsuwa ga tunanin rashin zuwansa gaida ummi yau da wuri dayake cin ranta.
Qarfe goma sha 'daya suna zaune da ummi da inna Rabi harda khadija suna fira itadai tsit take kwance kan qafafun ummi tayi nisa cikin tunani.
Qamshin turarensa na signature ne yafara isowa ta lumshe idanuwanta kafin ta bude taji sallamarsa ahankali tareda sallamar ayeesha.
Dummm taji a zuciyarta sai kawai taqi bude idanuwanta ta lafewarta.
A ladafce ayeesha ta gaida ummi da inna Rabi tareda kallon khadija ta ha'de yawun fargaba amma ga tarin mamakinta saijin tayi khadijar murya a shaqe tace mata ina kwana?
Baki ta washe tana amsawa duk da a tsarge take da kallon da khadijar ke mata.
Neesah ta kalla taji wani mololon takaici ya danne mata zuciya ta daure fuska a sake tace,
Anty neesah ina kwana?
Faduwa gabanta yayi tai kamar batajiba saima qara rintse idanuwa datai.
Kallon neesar yayi saiyaji ransa ya 'dan 6aci da yanda ta share ayeesha bayan yasan sarai tajita.
Ummi ce ta shafa kanta tace,
Baby bakiji Ayeesha na gaidaki bane?
Ba tareda ta bude idanuwanta ba can cikin maqoshi tace,
Banjiba,lafiya klau.
Murmushi ummin tayi ta maido da kallonta kan Ayeesha tace,
Lafiya dai naga kamar qafarki na ciwo ko?
Murmushi ta qago tace,
Eh 'dazu ne na fadi a toilet,
daidai shigowar Ahmed ta kallesa yayi saurin 'dauke kai yana gaida ummi da Jamaal tareda inna.
Zama yayi yana cewa,
Antynah gud morning.
Bu'de idanuwanta tayi tareda tashi zaune fuskarta 'daukeda murmushi tace,
Dama ina nemanka ka kaini saloon.
Wani kallo ya jefa mata fuskarsa 'daukeda murmushi yace,
Ko ina kikeso zan kaiki Anty nee.
Wani kallon takaici ummi ke aika masa kafin ta maida kallonta gun Jamaal taga ko kallon gefensu bayayi wayarsa yake ta6awa kafin ya miqe yabar Palon.
********
Sati biyu kenan da faruwar al'amarin amma basu sake ha'duwa ba sbd taushinsa sosai takeji barin ma yanda yake tarairayar ayeesha yana bata kulawa akan qafarta koda a Gavan ummi ne shiyasa Sam ta fita al'amarin kowa a gidan sai Ahmed dake tsananin kula da ita ko a school ko a gida gashi qawarta zeey tayi tafia bare ta 'debe mata kewa.
Ta 6angarensama shareta yayi ya fita harkarta sbd yanda ya lura Sam bata qaunar ko ganin ayeesha duk da ayeeshar na binta matuqa gurin girmamata amma ko yaushe 'daure 'dauren fuska take har tausayi ayeeshan ke basa sbd yanda take tsananin kyautatawa neesan.
Ummi ma tana yabawa sosai da yanda ayeeshan take kula neesan tareda girmamata.
Zeey kuwa qarya tayiwa neesah akan tafiya tayi sbd fuskarta da har lokacin bata qarasa warkewaba.
Ahmed kuwa sosai yasamu yanda yakeso sbd fushin datake da Jamaal yasata basa time 'dinta sosai yaketa cusa kansa duk da ita batasan Inda yadosaba.
Kiran gaggawane yasamesa daga gurin aikinsa yafara shirye shiryen komawa tareda ayeesha acikin satin.
Mamuh💋
🌲 *R H F W F*🐄
_Don't forget to vote, follow and comments_
*_DACEWA_*
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*_Viawattpad@mamuhgee_*
*42-43*
Koda taji maganar komawarsa a bakin ummi yitayi kamar batajiba aganinta meya dameta da tafiyarsa tun da can bare yanxu dayake da mata.
Shareta shima yayi duk da yaso ya tsaya harsai ya gudanar da bincikensa akan Ahmed da duk wasu abokanan aikinsa koma su waye amma zai bari saiya dawo.
Sarai ummi ta lura da yanda neesah ke 'daure fuska idan ayeesha ta shigo saidai tayi murmushi sbd da zarar ta tambayeta zata iya tada rigimar itadai a raba aure,
Ita babban burinta da adduarta shine Allah yasa neesan tasamu ciki ko ta saduda ta daina maganar raba auren.
Ranar da zasu wuce qin fitowa tai ko palon sbd ko ganinsu bata buqatar yi.
Wanka tayo tana fitowa ta zauna gaban mirror ta fara Shafa cream 'dinta na jarggens,
Tana cikin fesa spray yashigo 'dakin da sallamarsa iya maqoshi.
Qin juyowa tayi bata kuma 'dagoba taci gaba da abinda take.
Tsayawa yayi bayanta tareda harde hannuwa yana kallonta ta cikin mirror.
Aje turaren tayi ta miqe zata bar gurin ya towel 'dinta
Tai saurin dafewa tareda 'dagowa rai a6ace zatai magana saijin tayi bakinta ya sauka kan nasa sbd fuskarsa dake daf da tata.
Zaro idanuwa tayi tareda matsawa baya da sauri tareda tamke fuska sbd wani lazy smiling dayake sakar mata yana kallon tsakiyar idanuwanta zuwa pink lips dinta.
Qara tamke fuska tayi ganin kallon nasa na neman sauyawa.