Sashe 16
Dacewa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushin gefen baki yasaki tareda aje book 'din ya miqe tsaye yana kallon 'daurariyar fuskarta yace,
Well tunda naga bakiyi murna dazuwana ba I think qofa itace hanyana yanxu so saki fuskanki ni kaina inada abinyi agabana.
Ra6ata yayi ya fice batareda ya ko waiwayotaba sbd Sam ya tsani halayenta na ko inkula da girman kan da bazai bari tayiwa mutum kallon arkiqi ba koda so 'dayane.
Ranta ne ya qara 6aci tabi qofar daya fita da kallo yazo nan be kawai dan ya ca6amin maganar 6acin rai ya fita.
Zubewa tayi bakin gado tana jinjina alamarin cikin matarsa dan tasan ko ummi zata iya yin komai akan cikin sbd yanda take hango tsananin soyayyar datakewa cikin sbd soyayyar Jamaal data shafesa.
Tundaga ranar ya daina shiga harkarta sbd ganin ta kama kanta da kowa a gidan qarshema bata yini a gidan sai school shiyasa shima ya shareta ya maida hankalinsa gurin kulada ayeesha da kullum yanxu ke fama da ciwon mara kadan kadan.
Yau tun safe ayeesha tafita da cewar gidansu zata ta yini.
Shine yakaita bayan yashiga ya gaida ummanta da dadynta ya fito
Daf dazai bar layin gidan motar Ahmed tashigo layin ya qurawa motar ido sbd ganin mace aciki,
Daf dazasu giftasa yaga qawar neesah ce zeey zaune gaban motar.
Mamakine yakamasa sosai na ganinsu atare batareda neesah ba kuma a layinsu ayeesha.
Tafiyarsa yayi tareda sanya hakan cikin tattalin bincikensa akan Ahmed.
Suna pakawa zeey takira ayeesha a waya saigata ta fito tashigo motar tazauna tareda rufewa ta kalli Ahmed a gaggauce sukayi mgna ta fita sukuma suka wuce.
Da maraice ti6is tadawo tareda zeey data biyota zata kwana a gidan.
Bayan sunci abincin dare harsunyi wanka zeey tace,
Neesah pls kiban aron wayarki mana zan 'dan kira mumy naji kosun isa kano lpia.
Duba wayar tayi har cikin hand bag 'dinta bata gantaba tace,
Inajinfa nabarota a mota.
Lah kinga natuna ba Ahmed naga ya kar6aba dazu,,,
Yes hakane bari na karbo sbd kinmaga natuna zanyi waya da mamy.
Miqewa tayi itama tana cewa muje na rakaki.
Ayeesha dake zaune tareda Jamaal a balcony tana hango fitowarsu ta miqe tareda zuwa 'daki ta dauko ledar kaya tace,
My captain yaudai ga Anty neesah can nasamu gani bari nakai mata tsarabar danayo mata.
Batareda ya 'dago daga aikin dayake a iPad 'din hannunsaba yace,
Ummhhn.
Ko palonsa basu shigaba saigasa ya fito da wayar a hannunsa zai kaimata.
Kar6a tayi tana cewa,
Let's go zeey,.
Ayeesha ce tai saurin qarasowa ta hawo stairs hu'du dake qofar palon tareda miqawa neesah ledar hannunta fuska a sake tace,
Inatason ganinki nabaki wannan tsarabace.
Tamke fuska tayi tareda 'fagowa zatai mgn idanuwanta suka sauka akansa yana tsaye yana kallonsu.
Wata 'yar kwalba Ahmed ya bude batareda neesah ta luraba bare Jamaal dake nesa yayi saurin zazzage mattacen baqin macijin dake ciki ya juya ya shige palonsa yana cewa,
Antynah gud night dan ni barci nakeji.
Murya a shaqe tace,
Tnx amma ki aje kayanki bana buqata.
OK tace tareda juya zatabar gurin a tsorace da qarfi zeey takira sunan neesah tana nuna mata qaton baqin macijin daidai ayeesha zata 'dora qafarta
a tsorace cikeda firgici neesah tasa hannuwa biyu ta ture ayeesha da qarfi sbd gudun karta taka ya sareta
Wani mahaukacin ihu ayeeshar tasaki sbd muguwar faduwar datayi nantake jini ya 6alle mata.
Wani iri mugun gudu dabai ta6a sanin yanadashiba ya fito aguje ya tallafota yana kiran sunanta da qarfi nanma su ummi suka fito a ru'de sbd sun jiyo ihun
Ahmed ma a ru'den yafito yana tambayar lpia,
Khadija dake zaune cikin rumfar shaqatawar kusada qofar palon Ahmed taga komai kuma sai ayau ta tabbatarda qiyayayyarta lami ce akan wainnan.
Mamuh💋
🌲 *R H F W F*🐄
_Don't forget to vote, follow and comments_
*_DACEWA_*
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*_Viawattpad@mamuhgee_*
*46-47*
*_I sincerely heart you labibah lawal thank you for all the care_*
*_page 'din na yau naki me_*..
Jinin dake zubane sosai ya tsananta tashin hankali da fargabarsu tuni ummi tafara kiran innalillah sbd tarigada ta saddaqar da cikin ya 6are.
Sunkutarta yayi duk da jinin dake 6ata masa jiki suka nufi mota ummi da inna rabi suka shiga yabar gidan da mugun speed.
Qoqarin zubewa takeyi zeey tai saurin tarota sbd sosai take cikin tashin hankali dan Sam ta manta da cikin da ayeeshar take dashi yanxu shikenan tayi kisa tunda ta 6arar mata da ciki.
Hawayene suka gangaro mata na tausayin ummi yanxu shikenan ta rusa musu farin cikinsu dasuka kasa samu daga gareta sun samu daga wata tayi musu hasararsa.
Zubewa tayi gurin tareda sakin siririn kuka ahankali sbd har cikin ranta taji baqin cikin itace silar rasa farin cikinsu.
Ganin tana kukan datake mai tsima rai yasa jikin Ahmed yayi mugun sanyi ya matso zai kamata yaji an riqe hannunsa a tsorace ya 'dago.,
Khadija ce tsaye idanuwanta taf da hawayen tausayin kanta dana neesah a karo na farko ta kallesa cikin ido murya a sanyaye tace,
Ahmed karka shiga hurumin Allah sosai sbd samun sassaucin sauran lefukan da ka jima kana aikatawa.
'Dauke numfashinta tayi tareda kama neesah suka bar gurin.
Kallonsa zeey tayi zatai magana ya watsa mata idanuwansa dasuka kada rai a 6ace yace,
Tabbas danasan haka abin zai kasance dana qi biyewa kafirar baqar zuciyarku saidai na reni sonta a zuciyata na mutu dashi koba komai zan zama masoyi na haqiqa ko bayan raina zatai alfahari da ni amatsayin masoyi na haqiqa.
Wani kallon tsana da wulaqanci ta watsa masa kafin tace,
Ko yanxu ma lokaci bai qure maka ba saidai ka shirya kai da neesah ne zaku 'dandani 6acin ran Jamaal kun 6arar masa da ciki.
Qoqarin damqota yayi tai baya tace,
Don't waste your energy tun yanxu
Save it you gonna need it later,
Da kana nufin ka dakemu ne ka daki banxa to bari kaji lokacin da kake zazzage qaton macijin a kusada qafar ayeesha kana tunanin ta kareka kar Jamaal ya hango to abinda baka saniba shine sosai tai seti da yanda ya hangoka tsaf dan haka saika shirya fuskantar 'dan uwanka da iyayenka.
Wucewa tayi tareda sakin dogon tsuki tana cewa,
Dama bakasan dawa kake wasaba.
Kasa komawa bedroom 'dinsa yayi sbd jirin dake neman 'dibarsa sai kawai ya durqushe agurin hawayen da baisan dasuba suka fara gangaro masa na tausayin neesah dakuma mummunan tashin hankalin da gidan zasu fuskanta ta rarrabewar kawuna.
Khadija nakaita 'dakinta ta fice zuwa nata 'dakin ta zube a qasa tana kuka Mara sauti sbd wannan abun datake gani su ayeesha nayi to tabbas bazata samu Jamaal ba har abada.
Zama zeey tayi kusada ita tareda rintse ido ta dafa hannun neesah dake zaune quryar gado idanuwanta jajir.
Koda suka isa asibiti aka kar6eta batareda 6ata lokaciba aka tabbatarmusu da cikin ya xube gaba 'daya dan haka basai anyi wankin Mara bama shiyasa aka kasa gano magani tasha cikin tuni dama yafara zuba.
Duk iya yanda ummi taso daurewa saida tayi hawayen tausayin Jamaal sbd yanda idanuwansa suka ka'da jajir ko magana yakasayi sai zama yayi bakin gadon da ayeeshar ke kwance ya riqo hannunta da wannuwansa biyu ya rintse ido yanajin wani irin zafi a zuciyarsa.
Bata wani jimaba ta farka tana bude ido ta fashe da wani irin kuka.
Bude idonsa yayi tareda riqota yana qoqarin lallashinta
Ummi ma matsowa tayi tana cewa,
Ki kwantar da hankinki ayeesha Allah zai kawo miki wani insha Allah.
Ihu ta qwalla jin abinda ummin ke fada takallesa tace,
Na rasa babyna ko yananan?
Girgiza mata kai yayi yana qoqarin kamota jikinsa ta fasa ihu tana kuka cikin tashin hankali tareda fusge drip da canola dake jikinta tana rusa kukan daya masifar 'daga hankalinsu.
Qoqarin kamota yake tana turjewa kuka take sosai tana cewa,
Babyna,babynah inason babynah.
Tsuru inna rabi tayi tana kallonta cikeda mamakin kukan datake akan ta rasa cikin fari kuma agaban uwar mijinta.
Ummi kuwa tausayin ayeeshan da baqin cikin rasa cikin yasa itama hawayen take.
Daqyar ya qanqameta ajikinsa sbd ko magana baya iyayi
tsit 'dakin yayi banda kukanta dake fita ahankali bakajin komai tuni idanuwanta da fuskarta suka kumbura tsabar kuka kallo 'daya zaka mata tabaka tausayi idanbakasan komaiba.
Har gari ya waye suna zazzaune kuma har lokacin kukan take saidai qarfinta daya qare hawayene kawai ke tsiyayowa ahankali.
Dr na shigowa da safe ya sallamesu shida ummi ne suka kamota ahankali take takawa harsuka isa mota.
Tana shiga motar ta fashe da wani sabon kuka ahankali ya shafo kanta yana kallon fuskarta dan har lokacin baya iya magana.
Da shaqaqqiyar murya tace,
Nidai ka kaini gida gurin ummana.
Girgixa mata kai yayi dan ganin yake idan ya bu'de baki yayi magana wuta zata iya fitowa sbd wutar bala'in dake cin zuciyarsa.
Ummi ma da ranta ke 6ace dannewa tayi a fuske tace,
Muje akaita gidan idan hankalinta ya 'dan kwanta daga baya sai a dawo da ita.
Har cikin gida ummi takaita gurin ummanta dasai alokacin tasan meke faruwa hankalinta ya tashi matuqa.
Harsuka iso gida bamai iya magana acikinsu.
Tsit palon ba kowa dukaninsu suna 'dakunansu bawai dan basu tashiba saidan babu mai kwanciyar hankali da nutsuwa acikinsu.
A palo ya zauna ya rufe idanuwansa dasuke masa wani yaji yaji tsabar Jan 6acin rai.
Ummi kuwa 'dakin neesah ta nufa tana shiga ta tarar da ita zaune tsakiyar gado ta cusa kanta cikin cinyoyinta ba kuka takeba amma idanuwanta sunyi jajir hakama fuskarta sbd kukan data kwana tanayi.
Kallonta ummin tayi tabbas tanason neesah fiyeda 'yayanta saidai hakan bazai hana tayi mata fa'dan abinda tayiba.
Aneesah"" ummi takira sunanta da fuska a 'daure.
'Dagowa tayi zuciyarta na harbawa sbd ummin bata ta6a kiran sunanta ba.
Juyawa tayi fuska ba walwala tace,
Kizo Palo yanxu kisameni.
Jiki a sanyaye ta sauko gadon ta fito palon.
Tana fitowa ya rintse ido yanajin zafin zuciyarsa na qaruwa.
Jamaal "" ummi takira sunansa bai amsaba ya miqe tsaye tareda rintse ido yace,
Ummi bana buqatar sauraron komai dangane da wannan maganar sbd bana buqatar cigaba da zama da ita and pls ummi karku tirsasani sbd komai zai iya faruwa....
Da sauri Ahmed ya qaraso gabansa zaiyi magana Jamaal ya wanka masa Marika guda biyu a Jere.
Well tunda naga bakiyi murna dazuwana ba I think qofa itace hanyana yanxu so saki fuskanki ni kaina inada abinyi agabana.
Ra6ata yayi ya fice batareda ya ko waiwayotaba sbd Sam ya tsani halayenta na ko inkula da girman kan da bazai bari tayiwa mutum kallon arkiqi ba koda so 'dayane.
Ranta ne ya qara 6aci tabi qofar daya fita da kallo yazo nan be kawai dan ya ca6amin maganar 6acin rai ya fita.
Zubewa tayi bakin gado tana jinjina alamarin cikin matarsa dan tasan ko ummi zata iya yin komai akan cikin sbd yanda take hango tsananin soyayyar datakewa cikin sbd soyayyar Jamaal data shafesa.
Tundaga ranar ya daina shiga harkarta sbd ganin ta kama kanta da kowa a gidan qarshema bata yini a gidan sai school shiyasa shima ya shareta ya maida hankalinsa gurin kulada ayeesha da kullum yanxu ke fama da ciwon mara kadan kadan.
Yau tun safe ayeesha tafita da cewar gidansu zata ta yini.
Shine yakaita bayan yashiga ya gaida ummanta da dadynta ya fito
Daf dazai bar layin gidan motar Ahmed tashigo layin ya qurawa motar ido sbd ganin mace aciki,
Daf dazasu giftasa yaga qawar neesah ce zeey zaune gaban motar.
Mamakine yakamasa sosai na ganinsu atare batareda neesah ba kuma a layinsu ayeesha.
Tafiyarsa yayi tareda sanya hakan cikin tattalin bincikensa akan Ahmed.
Suna pakawa zeey takira ayeesha a waya saigata ta fito tashigo motar tazauna tareda rufewa ta kalli Ahmed a gaggauce sukayi mgna ta fita sukuma suka wuce.
Da maraice ti6is tadawo tareda zeey data biyota zata kwana a gidan.
Bayan sunci abincin dare harsunyi wanka zeey tace,
Neesah pls kiban aron wayarki mana zan 'dan kira mumy naji kosun isa kano lpia.
Duba wayar tayi har cikin hand bag 'dinta bata gantaba tace,
Inajinfa nabarota a mota.
Lah kinga natuna ba Ahmed naga ya kar6aba dazu,,,
Yes hakane bari na karbo sbd kinmaga natuna zanyi waya da mamy.
Miqewa tayi itama tana cewa muje na rakaki.
Ayeesha dake zaune tareda Jamaal a balcony tana hango fitowarsu ta miqe tareda zuwa 'daki ta dauko ledar kaya tace,
My captain yaudai ga Anty neesah can nasamu gani bari nakai mata tsarabar danayo mata.
Batareda ya 'dago daga aikin dayake a iPad 'din hannunsaba yace,
Ummhhn.
Ko palonsa basu shigaba saigasa ya fito da wayar a hannunsa zai kaimata.
Kar6a tayi tana cewa,
Let's go zeey,.
Ayeesha ce tai saurin qarasowa ta hawo stairs hu'du dake qofar palon tareda miqawa neesah ledar hannunta fuska a sake tace,
Inatason ganinki nabaki wannan tsarabace.
Tamke fuska tayi tareda 'fagowa zatai mgn idanuwanta suka sauka akansa yana tsaye yana kallonsu.
Wata 'yar kwalba Ahmed ya bude batareda neesah ta luraba bare Jamaal dake nesa yayi saurin zazzage mattacen baqin macijin dake ciki ya juya ya shige palonsa yana cewa,
Antynah gud night dan ni barci nakeji.
Murya a shaqe tace,
Tnx amma ki aje kayanki bana buqata.
OK tace tareda juya zatabar gurin a tsorace da qarfi zeey takira sunan neesah tana nuna mata qaton baqin macijin daidai ayeesha zata 'dora qafarta
a tsorace cikeda firgici neesah tasa hannuwa biyu ta ture ayeesha da qarfi sbd gudun karta taka ya sareta
Wani mahaukacin ihu ayeeshar tasaki sbd muguwar faduwar datayi nantake jini ya 6alle mata.
Wani iri mugun gudu dabai ta6a sanin yanadashiba ya fito aguje ya tallafota yana kiran sunanta da qarfi nanma su ummi suka fito a ru'de sbd sun jiyo ihun
Ahmed ma a ru'den yafito yana tambayar lpia,
Khadija dake zaune cikin rumfar shaqatawar kusada qofar palon Ahmed taga komai kuma sai ayau ta tabbatarda qiyayayyarta lami ce akan wainnan.
Mamuh💋
🌲 *R H F W F*🐄
_Don't forget to vote, follow and comments_
*_DACEWA_*
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*_Viawattpad@mamuhgee_*
*46-47*
*_I sincerely heart you labibah lawal thank you for all the care_*
*_page 'din na yau naki me_*..
Jinin dake zubane sosai ya tsananta tashin hankali da fargabarsu tuni ummi tafara kiran innalillah sbd tarigada ta saddaqar da cikin ya 6are.
Sunkutarta yayi duk da jinin dake 6ata masa jiki suka nufi mota ummi da inna rabi suka shiga yabar gidan da mugun speed.
Qoqarin zubewa takeyi zeey tai saurin tarota sbd sosai take cikin tashin hankali dan Sam ta manta da cikin da ayeeshar take dashi yanxu shikenan tayi kisa tunda ta 6arar mata da ciki.
Hawayene suka gangaro mata na tausayin ummi yanxu shikenan ta rusa musu farin cikinsu dasuka kasa samu daga gareta sun samu daga wata tayi musu hasararsa.
Zubewa tayi gurin tareda sakin siririn kuka ahankali sbd har cikin ranta taji baqin cikin itace silar rasa farin cikinsu.
Ganin tana kukan datake mai tsima rai yasa jikin Ahmed yayi mugun sanyi ya matso zai kamata yaji an riqe hannunsa a tsorace ya 'dago.,
Khadija ce tsaye idanuwanta taf da hawayen tausayin kanta dana neesah a karo na farko ta kallesa cikin ido murya a sanyaye tace,
Ahmed karka shiga hurumin Allah sosai sbd samun sassaucin sauran lefukan da ka jima kana aikatawa.
'Dauke numfashinta tayi tareda kama neesah suka bar gurin.
Kallonsa zeey tayi zatai magana ya watsa mata idanuwansa dasuka kada rai a 6ace yace,
Tabbas danasan haka abin zai kasance dana qi biyewa kafirar baqar zuciyarku saidai na reni sonta a zuciyata na mutu dashi koba komai zan zama masoyi na haqiqa ko bayan raina zatai alfahari da ni amatsayin masoyi na haqiqa.
Wani kallon tsana da wulaqanci ta watsa masa kafin tace,
Ko yanxu ma lokaci bai qure maka ba saidai ka shirya kai da neesah ne zaku 'dandani 6acin ran Jamaal kun 6arar masa da ciki.
Qoqarin damqota yayi tai baya tace,
Don't waste your energy tun yanxu
Save it you gonna need it later,
Da kana nufin ka dakemu ne ka daki banxa to bari kaji lokacin da kake zazzage qaton macijin a kusada qafar ayeesha kana tunanin ta kareka kar Jamaal ya hango to abinda baka saniba shine sosai tai seti da yanda ya hangoka tsaf dan haka saika shirya fuskantar 'dan uwanka da iyayenka.
Wucewa tayi tareda sakin dogon tsuki tana cewa,
Dama bakasan dawa kake wasaba.
Kasa komawa bedroom 'dinsa yayi sbd jirin dake neman 'dibarsa sai kawai ya durqushe agurin hawayen da baisan dasuba suka fara gangaro masa na tausayin neesah dakuma mummunan tashin hankalin da gidan zasu fuskanta ta rarrabewar kawuna.
Khadija nakaita 'dakinta ta fice zuwa nata 'dakin ta zube a qasa tana kuka Mara sauti sbd wannan abun datake gani su ayeesha nayi to tabbas bazata samu Jamaal ba har abada.
Zama zeey tayi kusada ita tareda rintse ido ta dafa hannun neesah dake zaune quryar gado idanuwanta jajir.
Koda suka isa asibiti aka kar6eta batareda 6ata lokaciba aka tabbatarmusu da cikin ya xube gaba 'daya dan haka basai anyi wankin Mara bama shiyasa aka kasa gano magani tasha cikin tuni dama yafara zuba.
Duk iya yanda ummi taso daurewa saida tayi hawayen tausayin Jamaal sbd yanda idanuwansa suka ka'da jajir ko magana yakasayi sai zama yayi bakin gadon da ayeeshar ke kwance ya riqo hannunta da wannuwansa biyu ya rintse ido yanajin wani irin zafi a zuciyarsa.
Bata wani jimaba ta farka tana bude ido ta fashe da wani irin kuka.
Bude idonsa yayi tareda riqota yana qoqarin lallashinta
Ummi ma matsowa tayi tana cewa,
Ki kwantar da hankinki ayeesha Allah zai kawo miki wani insha Allah.
Ihu ta qwalla jin abinda ummin ke fada takallesa tace,
Na rasa babyna ko yananan?
Girgiza mata kai yayi yana qoqarin kamota jikinsa ta fasa ihu tana kuka cikin tashin hankali tareda fusge drip da canola dake jikinta tana rusa kukan daya masifar 'daga hankalinsu.
Qoqarin kamota yake tana turjewa kuka take sosai tana cewa,
Babyna,babynah inason babynah.
Tsuru inna rabi tayi tana kallonta cikeda mamakin kukan datake akan ta rasa cikin fari kuma agaban uwar mijinta.
Ummi kuwa tausayin ayeeshan da baqin cikin rasa cikin yasa itama hawayen take.
Daqyar ya qanqameta ajikinsa sbd ko magana baya iyayi
tsit 'dakin yayi banda kukanta dake fita ahankali bakajin komai tuni idanuwanta da fuskarta suka kumbura tsabar kuka kallo 'daya zaka mata tabaka tausayi idanbakasan komaiba.
Har gari ya waye suna zazzaune kuma har lokacin kukan take saidai qarfinta daya qare hawayene kawai ke tsiyayowa ahankali.
Dr na shigowa da safe ya sallamesu shida ummi ne suka kamota ahankali take takawa harsuka isa mota.
Tana shiga motar ta fashe da wani sabon kuka ahankali ya shafo kanta yana kallon fuskarta dan har lokacin baya iya magana.
Da shaqaqqiyar murya tace,
Nidai ka kaini gida gurin ummana.
Girgixa mata kai yayi dan ganin yake idan ya bu'de baki yayi magana wuta zata iya fitowa sbd wutar bala'in dake cin zuciyarsa.
Ummi ma da ranta ke 6ace dannewa tayi a fuske tace,
Muje akaita gidan idan hankalinta ya 'dan kwanta daga baya sai a dawo da ita.
Har cikin gida ummi takaita gurin ummanta dasai alokacin tasan meke faruwa hankalinta ya tashi matuqa.
Harsuka iso gida bamai iya magana acikinsu.
Tsit palon ba kowa dukaninsu suna 'dakunansu bawai dan basu tashiba saidan babu mai kwanciyar hankali da nutsuwa acikinsu.
A palo ya zauna ya rufe idanuwansa dasuke masa wani yaji yaji tsabar Jan 6acin rai.
Ummi kuwa 'dakin neesah ta nufa tana shiga ta tarar da ita zaune tsakiyar gado ta cusa kanta cikin cinyoyinta ba kuka takeba amma idanuwanta sunyi jajir hakama fuskarta sbd kukan data kwana tanayi.
Kallonta ummin tayi tabbas tanason neesah fiyeda 'yayanta saidai hakan bazai hana tayi mata fa'dan abinda tayiba.
Aneesah"" ummi takira sunanta da fuska a 'daure.
'Dagowa tayi zuciyarta na harbawa sbd ummin bata ta6a kiran sunanta ba.
Juyawa tayi fuska ba walwala tace,
Kizo Palo yanxu kisameni.
Jiki a sanyaye ta sauko gadon ta fito palon.
Tana fitowa ya rintse ido yanajin zafin zuciyarsa na qaruwa.
Jamaal "" ummi takira sunansa bai amsaba ya miqe tsaye tareda rintse ido yace,
Ummi bana buqatar sauraron komai dangane da wannan maganar sbd bana buqatar cigaba da zama da ita and pls ummi karku tirsasani sbd komai zai iya faruwa....
Da sauri Ahmed ya qaraso gabansa zaiyi magana Jamaal ya wanka masa Marika guda biyu a Jere.