Sashe 11
Dacewa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_gskia yanxu banida amsar baki saidai kiyi nazari ki tantance da kanki sbd dukkaninsu cutarsu a 6oye take_
_Kuma maqiyi mafi ciwo shine Wanda kasani yake cutarka a 6oye_
*_Hassada mugun ciwo CE Allah ya karemu_*
Mamuh💋
🌲 *R H F W F*🐄
_Don't forget to vote, follow and comments_
*_DACEWA_*
_when east meeta west_
_By_
_Mamuh geee_
*_Via wattpad@mamuhgee_*
*32-33*
Emergency room aka koma da ita a gaggauce sbd jinin dake tsananta fita baki da hancinta.
Ummi zuwa lokacin banda sharar qwalla ba abinda take hakama inna Rabi da duk tsoro ya kamata.
Zeey ma dake tsaye sharar qwallar take afili amma cikin ranta adduar take Allah yasa hanjin neesar sun riga da sun karkatse.
Jamaal kuwa barin gurin asibitin yayi gaba 'daya dan bayajin zai tsaya matuqar Ahmed na gurin.
Ahmed kuwa saida ummi ta taso da kanta ta zaunar dashi da sbd tashin hankalinsa na qarfin hali dataga na Neman yardashi daga tsayen.
Awa uku suna jiran tsammani kafin doctors biyu suka fito fuskokinsu a tsuke 'dayan Dr ya kalli Ahmed dashine namiji cikin 6acin rai yace,
Bansan meyasa kuke wasa da lafiyar yarinyarnan ba hartakeson kashe kanta,
Jiya ta shiga ruwa danta kashe kanta and today kuma poison.,
Look inason kusani koma meyene takeso ko takeson arabata dashi to kuduba Alamarin sbd idan yanxu munsamu damar saving 'dinta to bamusaan mai zaifaru next time ba,,
And I'm really sorry to say poison 'din dataci yanada Qarfi sosai and she lost alots of blood dan haka first thing yanxu shine muna buqatar jini.
Will she be alright Dr?
Well I can't say anything about that for now all we need shine jinin kafin komai.
Kiran Jamaal jmmi tafara qoqarin yi cikin sauri saiji tayi Ahmed na cewa,
Muje Dr zan bayar da ko duka jinane asa mata matuqar zaiyi.
Riqosa ummi tayi yana lokacin da zaibi bayan Dr cikin qoasawa da sabon halinsa tace,
Ahmed meyasa za'a d'ibi jininka bayan akwai Wanda yafi cancanta da bayarwar,
Kaga ka aje wannan sabon halin naka tun kafin kakai qarshen hakurin Jamaal sbd banason rigima ko wani tashin hankali musamman nasa tunda zuciyane dashi so stay away from his wife ok.
Takaici da wani baqin cikin Jamaal da zancen ummi ne suka qulesa yace,
Ummi naji yafini cancanta amma shi Darling son 'din naki yana ina yanxu?
Bayanan sbd baya wannan tunanin da kikeyi sbd bata gabansa wama ya sani qila maiqi ta zarce ba sbd yaji da'din more rayuwarsa da wadda yakeso dan haka ni 'din da bakyason kusanci na da ita nine zan kula da ita to any extend,,for god sake ummi for how long zaki ringa tureni daga abu kina tura Jamaal sbd ko yaushe kinfi sonsa akai.....
Tasss,,,,
Ta saukar masa da lafiyayyen mari tana tsiyayar hawayen tashin hankali.
Bai motsaba saima kallonta yayi da jajayen idanuwansa yace,
Ummi for the first time yau kin 'daga hannunki akaina sbd Jamaal.
Juyawa yayi zuciyarsa a karye yabar gurin zuciyarsa na quna banda tsanar Jamaal ba abunda yake cinsa a rai.
Baya ummi tayi cikin tsoro da tashin hankali ta zauna da6as inna Rabi tayi saurin dafata tana matsar qwalla itama.
Zeey dake tsaye ta sulale tabi bayan Ahmed.
Har aka 'dibi jininsa bai bar jin ransa na qunaba sbd ji yake duk duniya ba Wanda ya isa ya rabasa da neesah koda kuwa ita kanta neesar zai iya yin komai idan tace zata rabasa da kanta.
Murmushi take tana tunin ba shakka sun samu hanya mafi sauqi dazasuyi amfanin da ita gurin wargaza Jamaal da neesah sbd wannan mahaukaciyar soyayyar da Ahmed keyiwa neesah,,hmmmn wat a foolish mistake Mr Ahmed.
Qarasawa tayi cikin 'dakin dayake kwance bayan an 'dibi jinin nasa qwalla tafara sharewa tace,
Mr Ahmed Allah yasaka maka da alkhairi daka bawa qawata jini kuma itama na tabbatarda idan ta tashi babban farin cikinta ne ace Ahmed 'dinta ne yabata jini,
Ahmed 'din datake tsananin fa'dar yanda take sonsa cikin ranta.
Bu'de rinanun idanuwansa yayi akanta da Sauri.
Cikin kissa ta rufe bakinta da hannuwanta tana zaro ido tace,
Dama idonka biyu I'm really sorry pls hope bakaji abinda nake fadaba sbd sirri ne tsakanina da neesah.
Bude baki yayi ahankali yace,
Abinda kike fada gskia ne neesah naso na? Tell me pls.
Wani murmushin samun nasara tayi duk da tasan qaryace take tsara masa tace,
Yes Mr Ahmed neesah na tsananin sonka duk da banbancin shekarunku saidai kullum kukanta Jamaal ne daya zama babbar katangar qarfe a tsakaninku saidai babban tashin hankali da damuwar sune bazaku ta6a kasancewa atare ba matuqar Jamaal na Raye.
Shiru tayi tana kallon yanda ya kar6i zancen nata ta gefen ido.
Ficewa tayi tabarsa cikin dogon tunani akan zancen Nata domin zancen ya shigesa matuqa.
Tana barin 'dakin fita asibitin tayi gaba 'daya
Direct gidansu ayeesha ta nufa..
Saida tayi wanka kafin ta zauna gaban mirror tana kallon ayeesha daketa tsoki fuskarnan masifa na cinta sbd tun jia Jamaal bai 'daga waya daga bayama ya kashe wayar.
Murmushi tasaki tana kallon ayeesha tace,
Eshaaaa,,eshaa Jamaal bazai ta6a 'daukar wayarki ba ayanxu sbd babban abinda muke yaqi akansa kamar ma muna kusantasu da juna ne da kanmu bamu saniba sbd nafara hango wata zazzafar soyayyar neesah a idanuwan Jamaal saidai takaicin halayenta da girman kansa suke danne soyayyar.,
Lallai wannan matakin damuke akai bazai haifar mana 'da mai idoba dan haka tun wuri mu canxa tsari duk da na 'danawa Ahmed tarko zamu riqa amfani dashi batareda yasaniba sbd soyayya data rufe idanuwansa.
Kallon zeey ayeeshan tayi da idanuwanta dasukai jajir tanajin kamar ta kama da wuta sbd masifa.
Hummmmnn zeey kenan to Ai wannan tarkon dakike tunanin kin na'dawa Ahmed nice nafa na'da masashi sbd ganin zai kawomin matsala a aiki,
Da farko nayi niyyar aikasa lahira saina bari nafara cin amfaninsa tukun.
Kallon tambaya zeey ta watsa mata tace,
Banganeba...
Matsowa tayi gabanta ta zauna cikin kashe ido tace,
Zaki tuna ranar da husnah takawomin magani nasawa Jamaal zai qara sona?
To aranar naji tana waya a toilet Ashe itada Ahmed suka hada baki sbd maganin husnah ta kar6o musu subani nasawa Jamaal yasha yafara tsananin son matarsa neesah ya qyaleni batareda na zargi komaiba.
Hakan danaji saina juye maganin nazuva mata wani a robar
Maganin kuma har school naje nabawa wani bokinsa maqudan kudi akan yasan yanda yayi Ahmed yasha maganin.
Miqewa zeey tayi cikin jinjinawa qawarta tace,
Hmmmm kenan da Jamaal ne yasha haka Zara faru kenan?
Gashi yanxu Kansu sukaiwa dan kuwa mahaukacin so yakeyiwa neesah Wanda nasan yana gaf da neesah ta tsanesa matuqar ya bayyana mata soyayyarsa.
Tsaki ayeesha tasaki tana cewa,
Bazan iya jiran wannan tarkon yayi wani aikiba sbd komai zai iya faruwa tsakanin captain da neesah and I can't take this anymore
dan haka gwara kawai na aika su liloh suyimin maganin matsalata for gud.
Wat bakida tunani be zakiyi hakan,?
Idann mukasaka su liloh za'ayi bincike kuma za'a iya ganowa dan haka kibari muyi mata irin kisan da bakowa zai ganeba za'ama 'dauka ita takashe kanta.
Yes kumafa hakane qawata.
****
Kodata farfado ummi kasa daina hawaye tayi sbd tausayin kanta Dana 'yayanta su kuwa Ashe neesah ce qaddararsu.
Kallon ummi da idanuwanta suka kumbura da kuka tayi taji duk jikinta yayi sanyi da tsantsar qaunar da ummin ke mata amma haryau takasa mayar mata da qaunar datake mat..
Lumshe idanu tayi tana karanto jamaay a ranta,
Tabbas zata danne qiyayyarta ta rungumi Jamaal 'din sbd ummin kawai.
'Daga hannu tayi ta riqo hannun ummi
Murya a sarqe tace,
Ummi ki kwantarda hankalinki naji sauqi kuma I promise I won't do this again.
Qago murmushi tsyi murya a sarqe tace,
Naji baby amma dan Allah karki kuma gwada haka harda shan poison kinji ko?
Batareda ta fahimci xancen wani poison ba tace,
Bazan sakeba ummi.
Ahmed ne yashigo 'dakin ummi ta tamke fuska ya qaraso gabanta cikin karyar da kai zai fara magana Jamaal yashigo yana zuba sanyayan qamshinsa.
Kallonsa sukayi dukkansu banda neesah data lumshe ido ahankali.
Ahmed cikin basarda ganin da yayi masa ya maida hankalinsa kan ummi da idanuwanta ke kawo hawaye yace,
Ummi dan Allah karkiyi fushi dani harki xubarmin da hawaye wlh aikin xuciyane da sharrin shai'dan.
Kallon ummin Jamaal yayi da sauri sai alokacin ya lura da fuskarta dake kumbure ya tabbatarda tana cikin damuwa.
Tabbas Ahmed ne yake neman sawa umminsa ciwon damuwa amma zai maganin abin tunda neesah ce matsalar zai mayar da ita cikakkiyar matarsa yaga abinda zai faru coz tsaf zaisa arufe masa shege a prison 'dinsu na us yanda ma ko dady bazai samu damar ganinsaba.
Hannu ya zura a ajihun wandon black jins dinsa ya fara dosarta cikin takun qasaita
Ahmed dake bawa ummi hkr yaji gakasa qarasawa ya maida hankalinsa kansu Jamaal yana yaba tsantsar kyau da burgewa tareda class irin na Jamaal 'din amma yakasa tantance maiyasa zuciyarsa ke neman kaisa gun da ba gurinsa ba.
Jin qamshinsa na kusantota yasata bude fararen danuwanta akansa.
Cikin idonta yake kallonta tareda sakar mata murmushin dayasata qasa da kai.
Ba zato taji ya zauna kusada ita tareda riqo hannuwanta duka biyu yana kallon cikin idonta ya manna mata lafiyayyen kiss a tafin hannu Wanda yasata lumshe ido bataredata saniba.
Fuskarta ya nufa da tasa fuskar yana kallon pink lips 'dinta zai 'dora nasa akai sai jin qarar zubewar kuloli sukai dukkaninsu suka waiwaya suna kallonta jikinta banda rawa ba abinda yake da sauri ummi tace,,
Lafiyanki khadija?
Ahmed kuwa ball yayi da kulolin ya fice 'dakin afusace
Khadija ma bayansa tabi da gudu tana sakin kuka mai qarfi.
_wai wai wai zeey, ayeesha da khadija maiyasa bakuda masoya ne_🤔
Mamuh💋
*R H F W F*
_Don't forget to vote and comments_
[3:39pm, 3/30/2018] +234 909 331 3008: _*DACEWA*_
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*Viawattpad@mamuhgee*
*34-35*
Baya yayi da kansa tareda sakin 6oyayyar ajiyar zuciya yana kallon fuskarta data rufe idanuwanta..
Mamaki yake yanda yau tayi sanyi babu wata masifa ko harara a tsakaninsu.,
Gefen ummi ya kalla yaga fuskarta 'dauke da murmushi tana 'dan kallonsu inna Rabi kuwa abincin da khadija tayi 6ari take kwashewa.
Lumshe idanuwa yayi har lokacin hannunta na sarqe cikin nasa yana matsawa ahankali.
_Kuma maqiyi mafi ciwo shine Wanda kasani yake cutarka a 6oye_
*_Hassada mugun ciwo CE Allah ya karemu_*
Mamuh💋
🌲 *R H F W F*🐄
_Don't forget to vote, follow and comments_
*_DACEWA_*
_when east meeta west_
_By_
_Mamuh geee_
*_Via wattpad@mamuhgee_*
*32-33*
Emergency room aka koma da ita a gaggauce sbd jinin dake tsananta fita baki da hancinta.
Ummi zuwa lokacin banda sharar qwalla ba abinda take hakama inna Rabi da duk tsoro ya kamata.
Zeey ma dake tsaye sharar qwallar take afili amma cikin ranta adduar take Allah yasa hanjin neesar sun riga da sun karkatse.
Jamaal kuwa barin gurin asibitin yayi gaba 'daya dan bayajin zai tsaya matuqar Ahmed na gurin.
Ahmed kuwa saida ummi ta taso da kanta ta zaunar dashi da sbd tashin hankalinsa na qarfin hali dataga na Neman yardashi daga tsayen.
Awa uku suna jiran tsammani kafin doctors biyu suka fito fuskokinsu a tsuke 'dayan Dr ya kalli Ahmed dashine namiji cikin 6acin rai yace,
Bansan meyasa kuke wasa da lafiyar yarinyarnan ba hartakeson kashe kanta,
Jiya ta shiga ruwa danta kashe kanta and today kuma poison.,
Look inason kusani koma meyene takeso ko takeson arabata dashi to kuduba Alamarin sbd idan yanxu munsamu damar saving 'dinta to bamusaan mai zaifaru next time ba,,
And I'm really sorry to say poison 'din dataci yanada Qarfi sosai and she lost alots of blood dan haka first thing yanxu shine muna buqatar jini.
Will she be alright Dr?
Well I can't say anything about that for now all we need shine jinin kafin komai.
Kiran Jamaal jmmi tafara qoqarin yi cikin sauri saiji tayi Ahmed na cewa,
Muje Dr zan bayar da ko duka jinane asa mata matuqar zaiyi.
Riqosa ummi tayi yana lokacin da zaibi bayan Dr cikin qoasawa da sabon halinsa tace,
Ahmed meyasa za'a d'ibi jininka bayan akwai Wanda yafi cancanta da bayarwar,
Kaga ka aje wannan sabon halin naka tun kafin kakai qarshen hakurin Jamaal sbd banason rigima ko wani tashin hankali musamman nasa tunda zuciyane dashi so stay away from his wife ok.
Takaici da wani baqin cikin Jamaal da zancen ummi ne suka qulesa yace,
Ummi naji yafini cancanta amma shi Darling son 'din naki yana ina yanxu?
Bayanan sbd baya wannan tunanin da kikeyi sbd bata gabansa wama ya sani qila maiqi ta zarce ba sbd yaji da'din more rayuwarsa da wadda yakeso dan haka ni 'din da bakyason kusanci na da ita nine zan kula da ita to any extend,,for god sake ummi for how long zaki ringa tureni daga abu kina tura Jamaal sbd ko yaushe kinfi sonsa akai.....
Tasss,,,,
Ta saukar masa da lafiyayyen mari tana tsiyayar hawayen tashin hankali.
Bai motsaba saima kallonta yayi da jajayen idanuwansa yace,
Ummi for the first time yau kin 'daga hannunki akaina sbd Jamaal.
Juyawa yayi zuciyarsa a karye yabar gurin zuciyarsa na quna banda tsanar Jamaal ba abunda yake cinsa a rai.
Baya ummi tayi cikin tsoro da tashin hankali ta zauna da6as inna Rabi tayi saurin dafata tana matsar qwalla itama.
Zeey dake tsaye ta sulale tabi bayan Ahmed.
Har aka 'dibi jininsa bai bar jin ransa na qunaba sbd ji yake duk duniya ba Wanda ya isa ya rabasa da neesah koda kuwa ita kanta neesar zai iya yin komai idan tace zata rabasa da kanta.
Murmushi take tana tunin ba shakka sun samu hanya mafi sauqi dazasuyi amfanin da ita gurin wargaza Jamaal da neesah sbd wannan mahaukaciyar soyayyar da Ahmed keyiwa neesah,,hmmmn wat a foolish mistake Mr Ahmed.
Qarasawa tayi cikin 'dakin dayake kwance bayan an 'dibi jinin nasa qwalla tafara sharewa tace,
Mr Ahmed Allah yasaka maka da alkhairi daka bawa qawata jini kuma itama na tabbatarda idan ta tashi babban farin cikinta ne ace Ahmed 'dinta ne yabata jini,
Ahmed 'din datake tsananin fa'dar yanda take sonsa cikin ranta.
Bu'de rinanun idanuwansa yayi akanta da Sauri.
Cikin kissa ta rufe bakinta da hannuwanta tana zaro ido tace,
Dama idonka biyu I'm really sorry pls hope bakaji abinda nake fadaba sbd sirri ne tsakanina da neesah.
Bude baki yayi ahankali yace,
Abinda kike fada gskia ne neesah naso na? Tell me pls.
Wani murmushin samun nasara tayi duk da tasan qaryace take tsara masa tace,
Yes Mr Ahmed neesah na tsananin sonka duk da banbancin shekarunku saidai kullum kukanta Jamaal ne daya zama babbar katangar qarfe a tsakaninku saidai babban tashin hankali da damuwar sune bazaku ta6a kasancewa atare ba matuqar Jamaal na Raye.
Shiru tayi tana kallon yanda ya kar6i zancen nata ta gefen ido.
Ficewa tayi tabarsa cikin dogon tunani akan zancen Nata domin zancen ya shigesa matuqa.
Tana barin 'dakin fita asibitin tayi gaba 'daya
Direct gidansu ayeesha ta nufa..
Saida tayi wanka kafin ta zauna gaban mirror tana kallon ayeesha daketa tsoki fuskarnan masifa na cinta sbd tun jia Jamaal bai 'daga waya daga bayama ya kashe wayar.
Murmushi tasaki tana kallon ayeesha tace,
Eshaaaa,,eshaa Jamaal bazai ta6a 'daukar wayarki ba ayanxu sbd babban abinda muke yaqi akansa kamar ma muna kusantasu da juna ne da kanmu bamu saniba sbd nafara hango wata zazzafar soyayyar neesah a idanuwan Jamaal saidai takaicin halayenta da girman kansa suke danne soyayyar.,
Lallai wannan matakin damuke akai bazai haifar mana 'da mai idoba dan haka tun wuri mu canxa tsari duk da na 'danawa Ahmed tarko zamu riqa amfani dashi batareda yasaniba sbd soyayya data rufe idanuwansa.
Kallon zeey ayeeshan tayi da idanuwanta dasukai jajir tanajin kamar ta kama da wuta sbd masifa.
Hummmmnn zeey kenan to Ai wannan tarkon dakike tunanin kin na'dawa Ahmed nice nafa na'da masashi sbd ganin zai kawomin matsala a aiki,
Da farko nayi niyyar aikasa lahira saina bari nafara cin amfaninsa tukun.
Kallon tambaya zeey ta watsa mata tace,
Banganeba...
Matsowa tayi gabanta ta zauna cikin kashe ido tace,
Zaki tuna ranar da husnah takawomin magani nasawa Jamaal zai qara sona?
To aranar naji tana waya a toilet Ashe itada Ahmed suka hada baki sbd maganin husnah ta kar6o musu subani nasawa Jamaal yasha yafara tsananin son matarsa neesah ya qyaleni batareda na zargi komaiba.
Hakan danaji saina juye maganin nazuva mata wani a robar
Maganin kuma har school naje nabawa wani bokinsa maqudan kudi akan yasan yanda yayi Ahmed yasha maganin.
Miqewa zeey tayi cikin jinjinawa qawarta tace,
Hmmmm kenan da Jamaal ne yasha haka Zara faru kenan?
Gashi yanxu Kansu sukaiwa dan kuwa mahaukacin so yakeyiwa neesah Wanda nasan yana gaf da neesah ta tsanesa matuqar ya bayyana mata soyayyarsa.
Tsaki ayeesha tasaki tana cewa,
Bazan iya jiran wannan tarkon yayi wani aikiba sbd komai zai iya faruwa tsakanin captain da neesah and I can't take this anymore
dan haka gwara kawai na aika su liloh suyimin maganin matsalata for gud.
Wat bakida tunani be zakiyi hakan,?
Idann mukasaka su liloh za'ayi bincike kuma za'a iya ganowa dan haka kibari muyi mata irin kisan da bakowa zai ganeba za'ama 'dauka ita takashe kanta.
Yes kumafa hakane qawata.
****
Kodata farfado ummi kasa daina hawaye tayi sbd tausayin kanta Dana 'yayanta su kuwa Ashe neesah ce qaddararsu.
Kallon ummi da idanuwanta suka kumbura da kuka tayi taji duk jikinta yayi sanyi da tsantsar qaunar da ummin ke mata amma haryau takasa mayar mata da qaunar datake mat..
Lumshe idanu tayi tana karanto jamaay a ranta,
Tabbas zata danne qiyayyarta ta rungumi Jamaal 'din sbd ummin kawai.
'Daga hannu tayi ta riqo hannun ummi
Murya a sarqe tace,
Ummi ki kwantarda hankalinki naji sauqi kuma I promise I won't do this again.
Qago murmushi tsyi murya a sarqe tace,
Naji baby amma dan Allah karki kuma gwada haka harda shan poison kinji ko?
Batareda ta fahimci xancen wani poison ba tace,
Bazan sakeba ummi.
Ahmed ne yashigo 'dakin ummi ta tamke fuska ya qaraso gabanta cikin karyar da kai zai fara magana Jamaal yashigo yana zuba sanyayan qamshinsa.
Kallonsa sukayi dukkansu banda neesah data lumshe ido ahankali.
Ahmed cikin basarda ganin da yayi masa ya maida hankalinsa kan ummi da idanuwanta ke kawo hawaye yace,
Ummi dan Allah karkiyi fushi dani harki xubarmin da hawaye wlh aikin xuciyane da sharrin shai'dan.
Kallon ummin Jamaal yayi da sauri sai alokacin ya lura da fuskarta dake kumbure ya tabbatarda tana cikin damuwa.
Tabbas Ahmed ne yake neman sawa umminsa ciwon damuwa amma zai maganin abin tunda neesah ce matsalar zai mayar da ita cikakkiyar matarsa yaga abinda zai faru coz tsaf zaisa arufe masa shege a prison 'dinsu na us yanda ma ko dady bazai samu damar ganinsaba.
Hannu ya zura a ajihun wandon black jins dinsa ya fara dosarta cikin takun qasaita
Ahmed dake bawa ummi hkr yaji gakasa qarasawa ya maida hankalinsa kansu Jamaal yana yaba tsantsar kyau da burgewa tareda class irin na Jamaal 'din amma yakasa tantance maiyasa zuciyarsa ke neman kaisa gun da ba gurinsa ba.
Jin qamshinsa na kusantota yasata bude fararen danuwanta akansa.
Cikin idonta yake kallonta tareda sakar mata murmushin dayasata qasa da kai.
Ba zato taji ya zauna kusada ita tareda riqo hannuwanta duka biyu yana kallon cikin idonta ya manna mata lafiyayyen kiss a tafin hannu Wanda yasata lumshe ido bataredata saniba.
Fuskarta ya nufa da tasa fuskar yana kallon pink lips 'dinta zai 'dora nasa akai sai jin qarar zubewar kuloli sukai dukkaninsu suka waiwaya suna kallonta jikinta banda rawa ba abinda yake da sauri ummi tace,,
Lafiyanki khadija?
Ahmed kuwa ball yayi da kulolin ya fice 'dakin afusace
Khadija ma bayansa tabi da gudu tana sakin kuka mai qarfi.
_wai wai wai zeey, ayeesha da khadija maiyasa bakuda masoya ne_🤔
Mamuh💋
*R H F W F*
_Don't forget to vote and comments_
[3:39pm, 3/30/2018] +234 909 331 3008: _*DACEWA*_
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*Viawattpad@mamuhgee*
*34-35*
Baya yayi da kansa tareda sakin 6oyayyar ajiyar zuciya yana kallon fuskarta data rufe idanuwanta..
Mamaki yake yanda yau tayi sanyi babu wata masifa ko harara a tsakaninsu.,
Gefen ummi ya kalla yaga fuskarta 'dauke da murmushi tana 'dan kallonsu inna Rabi kuwa abincin da khadija tayi 6ari take kwashewa.
Lumshe idanuwa yayi har lokacin hannunta na sarqe cikin nasa yana matsawa ahankali.