Sashe 18
Bana Sonshi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Karku manta Shirin *KALUBALE* yau ta gayyato Mana babba bakuwa watoh billynAbdul inda zamu tautauna akan UWA TA GARI game tambaya ko Kari haske akan wani abin da ya shige me duhu game da wanan topic din zai iya turomin tambayar.in baki karanta na jiya ba ki nimi ki karanta domin jiya an tautauna ne akan KAYAN Mata inda bakuwar tamu ta bamu wasu sirrika
🅿7⃣9⃣-8⃣0⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Rungumeta Rahma tayi tana dariya tace"wow yusura kin Yi kyau me kike ci haka"
Yusura da Bata jin karfin jiki da k'yar tace"kema kinyi kyau sosai Rahma"
Rahma ta kalleta tace"meke damun ki haka Kamar baki da lafiya Kuma na ji jikin ki da zafi"
Yusura tace"zazzbi nayi"
Aayan ya kalli Abdul sai kawai ya Susa Kai
Aayan a ranshi yace"kenan ni Wawa ne dana kyale Rahma but babu komai"
Rahma cikin tausayawa ta fara yiwa yusura Sannu
Rahma tace"iam so happy yau zan gan ummina naji kewarta"
Yusura tayi murmushi tace"mother inlaw ki ce fa"
Rahma tace"ni uwa na d'auketa kullum sai ta Kira tace a bani waya mu gaisa Kuma tace in an min laifi in fad'a Mata yanzu ma na Tara karar da zan Kai mata"ta Kare magana da murgud'awa Aayan baki
Murmushi yayi yace"yariyar nan kin raina ni fa zan seta ki"
Yusura tace"aini Nima tana Kira malama bake kadai take so ba"
Sai yamma ligis suka isa kano
Kano
Suna kaiwa tun a mota Amina ta fito ta tarbesu tana murna
Rahma tace"Amina baki da mutunci ko flashing?"
Amina tayi murmushi tace"ai Bari nayi ku ci amarci "
Yusura tace"hmm Aiko an barki a baya aure dadi gareshi"
Amina tace"ba sai kin min gori ba Nima N
nan da lokaci kad'an zan Shiga tsahun ku "
Rahma tace"Amma baki da kunya fa sai na fad'awa soja"
Amina zatayi magana Suka ji ummi tace"baxaku shigo bane a waje zaku tsaya?
Murmushi Rahma tayi ta karasa da gudu ta rungume ummi tace"ummi nayi kewar ki"
Tureta yusura tayi tace"Nima ki Bari inji d'inmin ummi mu"
Murmushi tayi ta hadesu ta rungume tace"welcome my dotas "dan tuni su Abdul suka shige ciki"
Suna shiga ummi tace"kuje d'aki kuyi wanka ku fito ku ci abinci"
Bayan sun haura sama ne ummi ta kalli Abdul tace"son ya aikine?"
Shagwab'a fuska yayi yace"ummi sai yanzu kika ganni ke yaranki kika sani"
Murmushi tayi ta kalli Aayan dake latse waya tace"Aayan dama Ina son magana da Kai tambaya zan maka,ya akayi ka auri Rahma?"
Mamaki tambayar ta bashi yace"ban fahimta ba"
Tace"domin na samu labarin wani taso ta aura ba Kai ba Yan gidan angone Suka fasa saboda dalilin wani video ko miye ni banma fahimci zamcen ba?"
Gaban shine ya fadi yace"ummi waye ya baki wanan labarin?"
Murmushi tayi tace"
Maman Nur
Share
[2/20, 8:34 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄
*BANA SONSHI*
💋💋💋💋💋💋
_By maman noorul_
_Hudah__
*👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋*
*💡N W A💡*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
🅿8⃣1⃣-8⃣2⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Murmushi tayi tace"ai abin duniya baya b'oyuwa har gida aka biyoni aka fad'a min,nidai so Nike in fada maka ka rike matar ka hanun biyu biyu karka bari wata magana yasa ka canza Mata"
Shiru yayi Yana tunanin ya fad'a Mata ne ko ya Bari
Abdul ne yayi gyran murya yace"Aayan mun aikata babban kuskure dole mu gyra kafin mu bar kasar nan"
Ummi tace"me kukayi? Ku fad'a min"
Aayan da kanshi ya kwashe komai ya fad'a Mata be b'oye Mata ba ya kare da cewa laifina ne dana bi wanan hanyar dan auren Rahma gashi nasa mutane na Mata kalon Yar iska"
Kuka da Rahma ta fashe da shine yasasu mikewa
Ummi ta karasa da sauri tace"daughter meya faru?"
Cikin kuka tace"ummi wallahi ban tab'a yin iskanci ba ki yarda dani"rungumeta ummi tayi tace"na yarda dake daughter
Yusura ta murgud'awa Abdul baki tace"ummi su suka had'a komai wallahi"
Ummi ta kallesu rai b'ace tace"toh zuwa Niger ya Kama ku domin sai kunje kun gyra abinda kuka b'ata wanan ai zalunci ne waye yace muku ana niman aure kan aure?maza ku tafi wajen iyayensu ku fad'a musu gaskiya"
Aayan yace"ummi ai mun gama magana da ita ta hakura Kuma gobe fa zamu koma Lagos yaushe har zamu Minna mu dawo?"
Ummi tace"I don't care how nidai kawai ku tafi ku bani wuri "
Abdul yace"ai ummi na fad'a me yaje kawai zan jirashi a Nan"
Aayan ya kalleshi ya harareshi kafin yace"ai tare zamu tunda kai ma kayi karyan"
Abdul yace"aini ba a sa date ba kuma babu Wanda nasa yayi kissing dinta ni da kaina nayi ......"
Sake baki ummi tayi tana kallonsu tace"toh gaku Yan duniya ko maza ku tafi ku ban wuri" tana Gama magana ta haura ta barsu
Yusura ta murgud'awa Abdul baki
Nuna kanshi yayi yace dani kike gyda me kai tayi tana dariya
Murmushi yayi yace"zan Kama ki ne"
Aayan ko karasawa yayi inda Rahma ke tsaye tana kuka rungumeta yayi yace"iam sorry please forgive me "
Kokarin raba jikinta take da nashi
Yace"no wallahi yanzu zan tafi Minna har gidansu d'an iskanan zanje in sanar da mahaifiyarshi ba haka kike ba"
Tureshi tayi ta mike ta haura,kallon Abdul yayi yace"toh malam kiss din ya isa haka ka zo mu kama hanya"
Hararan shi yayi yace"haka kawai ka hana mutum jin dadi saboda girma Kai duk shi ya janyo yau bazan kwanta kusa da Matata ba "
Yusra ta ruga da gudu,har suka fitoh Abdul na mita
Sai cewa yake ni yanzu na ajiye iyali zan daina biye maka tunda baka jin shawara gashi yanzu haka kawai ka mayar dani gwaro ni da Nike so jin d'inmi matana gaskiya ka zalunceni tun farko sanda nace maka kaje ka fad'a Mata kaki yanzu gashi k ....."
Tari ya farayi Aayan yayi murmushi ya Mika me goran bottle water
Yace"in kana surutu kayi ta had'iye miyau"
Tsaki yayi ya kwace goran ruwan"
Aiko cikin tsakiyar dare Sosai Suka Isa Minna garin Minna
Direct guest house sukayi a falo Abdul ya kwanta a kujera Yana tsaki jefi-jefi
Waya ya d'auka yayi dialling number yusura domin ya bata d'ayan wayarshi
Ga mamakin shi sai yaji ta d'auka gyra kwanciya yayi cikin jin dadi
Yace
Maman Nur
Share
[2/20, 8:34 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄
*BANA SONSHI*
💋💋💋💋💋💋
_By maman noorul_
_Hudah_
*👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋*
*💡N W A💡*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
🅿8⃣3⃣-8⃣4⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Yace"baby baki yi bacci ba?"
Yusura ta turo baki kamar Yana ganinta tace"ah'ah"
Yace"meyasa?"
Tace"banji baccin ne tun d'azun sai juyi nikeyi"
Murmushi yayi yace"kin ji kewa na ne?"
Tace"Allah ya kiyaye In ji kewar ka"
Yace"toh shikenan sai da safe daga yau mun b'ata"ai Bata San lokacin da tace"Dan Allah Kar ka kashe bazan iya bacci ba"
Murmushi yayi yace"baby kin iya gulma"cigaba sukayi da wayar sun dade sunayi kafin yaji shiru bacci yayi awon gaba da ita
Murmushi yayi ya kashe wayar
B'angaren Rahma ko duk yau sai taji ba dadi Wanda Bata San dalili ba
Wayar da ya bata ne yayi Kara kamar Wanda ke jira tayi saurin d'aukawa tayi sallama
Beyi magana ba sai hello take taji shiru
Gajiya tayi ta gyra kwanciya domin tasan Yana jinta a haka itama bacci ya d'auketa
Washe gari da asuba suka farka sai gidan su Rahma
Ba Karamin mamaki umma tayi na ganin su ba ga kuma fargaba kardai laifi Rahma tayi ne"
Bayan sun gaisheta cikin ladabi ta shimfid'a musu taburma Suka zauna
Shiru dai babu me magana cikin su
Umma tace"lafiya dai ko?"
Aayan yayi gyran murya yace"umma niman gafara muka zo "
Tace"na me fa?"
Cikin jin kunya yayi Mata bayani ran umma ya mugun b'aci harta kasa b'oyewa Abdul ya bata hakuri yace"kiyi hakuri muma bamu da masaniya jibrin yayi haka"
Kafin tayi magana sai ga mummy tayi sallama da mamaki umma ta kalleta tace"lafiya yau a gidana ko? zuwa kikayi ki Tara min jama'a?
Mummy tace"ah'ah ganin ki na zo yi kuma zuwa nayi mu sasanta"
Ita da kanta ta d'auko kujera da ta hango ta zauna
Umma tace"Ina jinki"
Kallon Aayan tayi sai ta gan yayi Mata kwarjini Bata San sanda tace"sanunku bayin Allah ba"
Abdul ya amsa,kallo umma tayi tace"kiyi hakuri na zo ne mu sasanta Kuma in fad'a Miki na amince Amir ya auri Rahma"
Ai Aayan ji yayi zuciyarshi ya mugun bugawa ya kalleta
Umma tayi Yar dariya tace"hajiya Maryam kiyi hakuri Rahma tayi aure ga mijinta nan da yike bata da hakkin ku kuna fasawa washe gari allah yayi Mata canji da abinda ya fi al'khari Amma meya faru ne haka yau kikeson Rahma?"
Kuka mummy ta fashe dashi tace"na cuci d'an na na shiga uku na lalace hafsat kin cuceni dakika ingizani nasa aka fasa bikin nan Allah ya isa tsakanina dake" umma ta lallasheta cikin kuka ta Basu labari
Umma da ta tausaya Mata tace"kiyi tame addu'a inshaallahu zai dawo dai-dai "
Mummy tace"inayi kullum inayi"har kofar gida umma ta rakata bayan Aayan ya fad'a Mata Rahma Bata aikata abinda ta zarge ta dashi ba
Bayan ta wuce umma ta dawo zaciyar ta fes
Harsu Aayan sun tashi zasu wuce sai ga kawu ya shigo be lura dasu Aayan ba ya fara kwallo da abubuwan cikin gidan
Yace"
Maman nur
Share
[2/20, 8:35 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄
*BANA SONSHI*
💋💋💋💋💋💋
_By maman noorul_
_Hudah__
*👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋*
*💡N W A💡*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
🅿8⃣5⃣-8⃣6⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Da mamaki duk suka kalleshi Aayan ya nade hannuwanshi yana kallonshi
Har kawu ya d'ago kai zai fara zazzagewa umma rashin mutunci sai idonshi ya sauka kan Aayan ai zubewa kasa yayi yana kwasar gaisuwa
Kallon da Aayan ke mishine yasa shi kallon umma yace"maman Yan biyu meyasa kike ajiye Kaya a hanya irin wanan in badan na masar ba ai sai mutum yaji ciwo ko?Amma Bari inje zan dawo yanzu Ina zuwa"
Umma tace"ka fasa rashin mutuncin da ka Saba ne?"
🅿7⃣9⃣-8⃣0⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Rungumeta Rahma tayi tana dariya tace"wow yusura kin Yi kyau me kike ci haka"
Yusura da Bata jin karfin jiki da k'yar tace"kema kinyi kyau sosai Rahma"
Rahma ta kalleta tace"meke damun ki haka Kamar baki da lafiya Kuma na ji jikin ki da zafi"
Yusura tace"zazzbi nayi"
Aayan ya kalli Abdul sai kawai ya Susa Kai
Aayan a ranshi yace"kenan ni Wawa ne dana kyale Rahma but babu komai"
Rahma cikin tausayawa ta fara yiwa yusura Sannu
Rahma tace"iam so happy yau zan gan ummina naji kewarta"
Yusura tayi murmushi tace"mother inlaw ki ce fa"
Rahma tace"ni uwa na d'auketa kullum sai ta Kira tace a bani waya mu gaisa Kuma tace in an min laifi in fad'a Mata yanzu ma na Tara karar da zan Kai mata"ta Kare magana da murgud'awa Aayan baki
Murmushi yayi yace"yariyar nan kin raina ni fa zan seta ki"
Yusura tace"aini Nima tana Kira malama bake kadai take so ba"
Sai yamma ligis suka isa kano
Kano
Suna kaiwa tun a mota Amina ta fito ta tarbesu tana murna
Rahma tace"Amina baki da mutunci ko flashing?"
Amina tayi murmushi tace"ai Bari nayi ku ci amarci "
Yusura tace"hmm Aiko an barki a baya aure dadi gareshi"
Amina tace"ba sai kin min gori ba Nima N
nan da lokaci kad'an zan Shiga tsahun ku "
Rahma tace"Amma baki da kunya fa sai na fad'awa soja"
Amina zatayi magana Suka ji ummi tace"baxaku shigo bane a waje zaku tsaya?
Murmushi Rahma tayi ta karasa da gudu ta rungume ummi tace"ummi nayi kewar ki"
Tureta yusura tayi tace"Nima ki Bari inji d'inmin ummi mu"
Murmushi tayi ta hadesu ta rungume tace"welcome my dotas "dan tuni su Abdul suka shige ciki"
Suna shiga ummi tace"kuje d'aki kuyi wanka ku fito ku ci abinci"
Bayan sun haura sama ne ummi ta kalli Abdul tace"son ya aikine?"
Shagwab'a fuska yayi yace"ummi sai yanzu kika ganni ke yaranki kika sani"
Murmushi tayi ta kalli Aayan dake latse waya tace"Aayan dama Ina son magana da Kai tambaya zan maka,ya akayi ka auri Rahma?"
Mamaki tambayar ta bashi yace"ban fahimta ba"
Tace"domin na samu labarin wani taso ta aura ba Kai ba Yan gidan angone Suka fasa saboda dalilin wani video ko miye ni banma fahimci zamcen ba?"
Gaban shine ya fadi yace"ummi waye ya baki wanan labarin?"
Murmushi tayi tace"
Maman Nur
Share
[2/20, 8:34 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄
*BANA SONSHI*
💋💋💋💋💋💋
_By maman noorul_
_Hudah__
*👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋*
*💡N W A💡*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
🅿8⃣1⃣-8⃣2⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Murmushi tayi tace"ai abin duniya baya b'oyuwa har gida aka biyoni aka fad'a min,nidai so Nike in fada maka ka rike matar ka hanun biyu biyu karka bari wata magana yasa ka canza Mata"
Shiru yayi Yana tunanin ya fad'a Mata ne ko ya Bari
Abdul ne yayi gyran murya yace"Aayan mun aikata babban kuskure dole mu gyra kafin mu bar kasar nan"
Ummi tace"me kukayi? Ku fad'a min"
Aayan da kanshi ya kwashe komai ya fad'a Mata be b'oye Mata ba ya kare da cewa laifina ne dana bi wanan hanyar dan auren Rahma gashi nasa mutane na Mata kalon Yar iska"
Kuka da Rahma ta fashe da shine yasasu mikewa
Ummi ta karasa da sauri tace"daughter meya faru?"
Cikin kuka tace"ummi wallahi ban tab'a yin iskanci ba ki yarda dani"rungumeta ummi tayi tace"na yarda dake daughter
Yusura ta murgud'awa Abdul baki tace"ummi su suka had'a komai wallahi"
Ummi ta kallesu rai b'ace tace"toh zuwa Niger ya Kama ku domin sai kunje kun gyra abinda kuka b'ata wanan ai zalunci ne waye yace muku ana niman aure kan aure?maza ku tafi wajen iyayensu ku fad'a musu gaskiya"
Aayan yace"ummi ai mun gama magana da ita ta hakura Kuma gobe fa zamu koma Lagos yaushe har zamu Minna mu dawo?"
Ummi tace"I don't care how nidai kawai ku tafi ku bani wuri "
Abdul yace"ai ummi na fad'a me yaje kawai zan jirashi a Nan"
Aayan ya kalleshi ya harareshi kafin yace"ai tare zamu tunda kai ma kayi karyan"
Abdul yace"aini ba a sa date ba kuma babu Wanda nasa yayi kissing dinta ni da kaina nayi ......"
Sake baki ummi tayi tana kallonsu tace"toh gaku Yan duniya ko maza ku tafi ku ban wuri" tana Gama magana ta haura ta barsu
Yusura ta murgud'awa Abdul baki
Nuna kanshi yayi yace dani kike gyda me kai tayi tana dariya
Murmushi yayi yace"zan Kama ki ne"
Aayan ko karasawa yayi inda Rahma ke tsaye tana kuka rungumeta yayi yace"iam sorry please forgive me "
Kokarin raba jikinta take da nashi
Yace"no wallahi yanzu zan tafi Minna har gidansu d'an iskanan zanje in sanar da mahaifiyarshi ba haka kike ba"
Tureshi tayi ta mike ta haura,kallon Abdul yayi yace"toh malam kiss din ya isa haka ka zo mu kama hanya"
Hararan shi yayi yace"haka kawai ka hana mutum jin dadi saboda girma Kai duk shi ya janyo yau bazan kwanta kusa da Matata ba "
Yusra ta ruga da gudu,har suka fitoh Abdul na mita
Sai cewa yake ni yanzu na ajiye iyali zan daina biye maka tunda baka jin shawara gashi yanzu haka kawai ka mayar dani gwaro ni da Nike so jin d'inmi matana gaskiya ka zalunceni tun farko sanda nace maka kaje ka fad'a Mata kaki yanzu gashi k ....."
Tari ya farayi Aayan yayi murmushi ya Mika me goran bottle water
Yace"in kana surutu kayi ta had'iye miyau"
Tsaki yayi ya kwace goran ruwan"
Aiko cikin tsakiyar dare Sosai Suka Isa Minna garin Minna
Direct guest house sukayi a falo Abdul ya kwanta a kujera Yana tsaki jefi-jefi
Waya ya d'auka yayi dialling number yusura domin ya bata d'ayan wayarshi
Ga mamakin shi sai yaji ta d'auka gyra kwanciya yayi cikin jin dadi
Yace
Maman Nur
Share
[2/20, 8:34 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄
*BANA SONSHI*
💋💋💋💋💋💋
_By maman noorul_
_Hudah_
*👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋*
*💡N W A💡*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
🅿8⃣3⃣-8⃣4⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Yace"baby baki yi bacci ba?"
Yusura ta turo baki kamar Yana ganinta tace"ah'ah"
Yace"meyasa?"
Tace"banji baccin ne tun d'azun sai juyi nikeyi"
Murmushi yayi yace"kin ji kewa na ne?"
Tace"Allah ya kiyaye In ji kewar ka"
Yace"toh shikenan sai da safe daga yau mun b'ata"ai Bata San lokacin da tace"Dan Allah Kar ka kashe bazan iya bacci ba"
Murmushi yayi yace"baby kin iya gulma"cigaba sukayi da wayar sun dade sunayi kafin yaji shiru bacci yayi awon gaba da ita
Murmushi yayi ya kashe wayar
B'angaren Rahma ko duk yau sai taji ba dadi Wanda Bata San dalili ba
Wayar da ya bata ne yayi Kara kamar Wanda ke jira tayi saurin d'aukawa tayi sallama
Beyi magana ba sai hello take taji shiru
Gajiya tayi ta gyra kwanciya domin tasan Yana jinta a haka itama bacci ya d'auketa
Washe gari da asuba suka farka sai gidan su Rahma
Ba Karamin mamaki umma tayi na ganin su ba ga kuma fargaba kardai laifi Rahma tayi ne"
Bayan sun gaisheta cikin ladabi ta shimfid'a musu taburma Suka zauna
Shiru dai babu me magana cikin su
Umma tace"lafiya dai ko?"
Aayan yayi gyran murya yace"umma niman gafara muka zo "
Tace"na me fa?"
Cikin jin kunya yayi Mata bayani ran umma ya mugun b'aci harta kasa b'oyewa Abdul ya bata hakuri yace"kiyi hakuri muma bamu da masaniya jibrin yayi haka"
Kafin tayi magana sai ga mummy tayi sallama da mamaki umma ta kalleta tace"lafiya yau a gidana ko? zuwa kikayi ki Tara min jama'a?
Mummy tace"ah'ah ganin ki na zo yi kuma zuwa nayi mu sasanta"
Ita da kanta ta d'auko kujera da ta hango ta zauna
Umma tace"Ina jinki"
Kallon Aayan tayi sai ta gan yayi Mata kwarjini Bata San sanda tace"sanunku bayin Allah ba"
Abdul ya amsa,kallo umma tayi tace"kiyi hakuri na zo ne mu sasanta Kuma in fad'a Miki na amince Amir ya auri Rahma"
Ai Aayan ji yayi zuciyarshi ya mugun bugawa ya kalleta
Umma tayi Yar dariya tace"hajiya Maryam kiyi hakuri Rahma tayi aure ga mijinta nan da yike bata da hakkin ku kuna fasawa washe gari allah yayi Mata canji da abinda ya fi al'khari Amma meya faru ne haka yau kikeson Rahma?"
Kuka mummy ta fashe dashi tace"na cuci d'an na na shiga uku na lalace hafsat kin cuceni dakika ingizani nasa aka fasa bikin nan Allah ya isa tsakanina dake" umma ta lallasheta cikin kuka ta Basu labari
Umma da ta tausaya Mata tace"kiyi tame addu'a inshaallahu zai dawo dai-dai "
Mummy tace"inayi kullum inayi"har kofar gida umma ta rakata bayan Aayan ya fad'a Mata Rahma Bata aikata abinda ta zarge ta dashi ba
Bayan ta wuce umma ta dawo zaciyar ta fes
Harsu Aayan sun tashi zasu wuce sai ga kawu ya shigo be lura dasu Aayan ba ya fara kwallo da abubuwan cikin gidan
Yace"
Maman nur
Share
[2/20, 8:35 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄
*BANA SONSHI*
💋💋💋💋💋💋
_By maman noorul_
_Hudah__
*👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋*
*💡N W A💡*
*Lightning and bringing smile to your world is our perority*
*NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~
🅿8⃣5⃣-8⃣6⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Da mamaki duk suka kalleshi Aayan ya nade hannuwanshi yana kallonshi
Har kawu ya d'ago kai zai fara zazzagewa umma rashin mutunci sai idonshi ya sauka kan Aayan ai zubewa kasa yayi yana kwasar gaisuwa
Kallon da Aayan ke mishine yasa shi kallon umma yace"maman Yan biyu meyasa kike ajiye Kaya a hanya irin wanan in badan na masar ba ai sai mutum yaji ciwo ko?Amma Bari inje zan dawo yanzu Ina zuwa"
Umma tace"ka fasa rashin mutuncin da ka Saba ne?"