Sashe 25
Bana Son Shi Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Janyeta yayi daga jikinshi yace"ba mafalki bane real ne kina tare da sojan ki,muje toh mu dibo abinci
Zubawa yayi itadai tana manne dashi suka dawo falo Suka zauna
Bata yake tana karb'a aiko ya samu taci sosai tace"soja wallahi dole sai na amsa kiran nature
Yace"a ina"
Tace"toilet zani"
Murmushi yayi yace"bari in d'auke ki mu tafi"
D'aukanta yayi sai ga ummi ta fito kunya duk ya Kama Rahma
Ummi tace"toh gobe ku tattara Ina ku Ina ku, ku barmin gida bana son rashin kunya kun hana mutane bacci da surutu"
Duk da Rahma na kokarin sauka kin barinta yayi ta gaji ta bari
Suna shiga d'aki ya kaita toilet yafito ya kulle kofa ya zauna Yana jiranta
Bayan ta gama ta fito tace"na gama"
Tashi yayi yace"mu shiga muyi wanka"
Rufe fuska tayi tana murmushi yace"banson gulma fa?"
D'aukanta yayi suka shiga Nan fa suka bude wata shafin soyyaya a toilet domin shi dai Aayan haukacewa Rahma yayi ita Kuma ganin muscles dinshi da hallitar shi yasa tsoro ya kamata tace"soja please muyi wanka bacci nikeji Kuma kasan bani da lafiya
Jawota yayi jikinshi kirjinta na gogan jikinshi
Kallon cikin ido yake mata yace"I LOVE YOU Rahma "
Rungumeshi tayi gam tace"nima Ina sonka mijina"
Bayan sun gama ya d'aukota dukaninsu d'aure da towel Nan fa bacci ya kwahesu ko Kaya basu sa ba
Abdul ko sai juye-juye yakeyi a gado yana tsaki sai cewa yake"mutum da matar shi a hanasu kebawa kawai wai dan ta haihu"waya ya jawo ya Kira yusura mummy dake lallashin Aayan yusura na bacci
Ganin shine me Kira yasa ta d'auka
Tace"wallahi son in baka fita idona na rufe ba zan mugun sab'a maka"
A hankali ya sauke wayar a kunnin yace
Mama nur share
Zubawa yayi itadai tana manne dashi suka dawo falo Suka zauna
Bata yake tana karb'a aiko ya samu taci sosai tace"soja wallahi dole sai na amsa kiran nature
Yace"a ina"
Tace"toilet zani"
Murmushi yayi yace"bari in d'auke ki mu tafi"
D'aukanta yayi sai ga ummi ta fito kunya duk ya Kama Rahma
Ummi tace"toh gobe ku tattara Ina ku Ina ku, ku barmin gida bana son rashin kunya kun hana mutane bacci da surutu"
Duk da Rahma na kokarin sauka kin barinta yayi ta gaji ta bari
Suna shiga d'aki ya kaita toilet yafito ya kulle kofa ya zauna Yana jiranta
Bayan ta gama ta fito tace"na gama"
Tashi yayi yace"mu shiga muyi wanka"
Rufe fuska tayi tana murmushi yace"banson gulma fa?"
D'aukanta yayi suka shiga Nan fa suka bude wata shafin soyyaya a toilet domin shi dai Aayan haukacewa Rahma yayi ita Kuma ganin muscles dinshi da hallitar shi yasa tsoro ya kamata tace"soja please muyi wanka bacci nikeji Kuma kasan bani da lafiya
Jawota yayi jikinshi kirjinta na gogan jikinshi
Kallon cikin ido yake mata yace"I LOVE YOU Rahma "
Rungumeshi tayi gam tace"nima Ina sonka mijina"
Bayan sun gama ya d'aukota dukaninsu d'aure da towel Nan fa bacci ya kwahesu ko Kaya basu sa ba
Abdul ko sai juye-juye yakeyi a gado yana tsaki sai cewa yake"mutum da matar shi a hanasu kebawa kawai wai dan ta haihu"waya ya jawo ya Kira yusura mummy dake lallashin Aayan yusura na bacci
Ganin shine me Kira yasa ta d'auka
Tace"wallahi son in baka fita idona na rufe ba zan mugun sab'a maka"
A hankali ya sauke wayar a kunnin yace
Mama nur share