Sashe 6
Bafullatanan Ruga Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sorry for d late update.duk da kunji uzurina kuma naji adduoinku ina gdy,masu kura text massage dika,Allah yabar kauna much luv❤️💖
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*NA MMN TEDDY🧸*
*68/69*
_____________________________
*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*
*A.W.A*
```ALHERI SAI DAN ALHERI, ALHERI GIDAN KOWA...```
_____________________________
Tom Daddy Mashaallh muna sauraron sa.
Muhammad Adnan ya fadi hadi da kallon inda Adam yake. Gyara zama Adam yy ha'di da fara magana cike da muryan sa mai cike da taushi daji kasan namji ne tsayayye, dakuma kwantar da shi cikin biyayya... Dama Daddy magana ce naxo da ita akan ina so nasanar daku cewa" nafidda matan da xan Aura. Ai dajin haka nan kowa ya hau washe baki yayin da Muhammad Adnan sai hamdalah yake kwarowa. Kallon shi ummah tayi tana cewa" tom Kai mashaallh,ashe kwana n xaka gashi a gwauro, a inah ne yarinyan take?... Cike da sosa kyeya da dan jin kunyan su Ammie yace Uhmm dama...dama Umma Maryam ne nakeso.😳🤭.
Zaro ido waje Anisa tayi yyn da Adnan yayi mutuwan zaune a gurun sam yakasa kwakwkwaran motsi saboda firgici dajin maganan Da Adams yayi. Ihu Ameerah da Mujaddad suka sa kaman yara. Nan Mujaddan ya hau Ahh lallai Maryam kin koma Aunty Maryam,kaman yanda muke ce mawa Aunty Anisa. Amira ce mai fadin wannan maganan cike da tsokana. Itako Maryam sadda kai kasa tayi tana jin wani irin jiri na diban ta,yyn da komai na jikin ta ya daina aiki. Haka ma Layla. Shikuwa Mujaddad anshe mgnan Amira yy da cewa " ai wannan dole ne,tun daga yau mah. Dry Suka sa Amira na cewa" kai mashaah ya Adams, amma gaskiya yaka mata a sama na bikin nan kusa. Jun xubannasu yy yawa ga wani irin kona masa rai da sukeyi yasa Adanan cike da masifah yace kuyi ma mutane shiru mana,kuna wani maganan aurei basai tace ta amince bane xaayi Auren.
Ya fadi yana huci idon shi tuni suka chanja launi. Shikuwa Daddy da bai san dawan garin ba banda Washa baki bb abun da yakeyi hadi da cewa " Alhmdllh. Sannan ya kalli Su Umma yana cewa, wannnan abu naka yy mun dadi sosai Adam, Allah yy Albarka. Sannan kaman yanda Adnan ya fadi akan kufara fahimtan juban ku haka ko xa'ayi sai kaje ku kara fahimtan juna,don banason nabar abun yy tsayi. A watanan nakeson ayi komai ya kare don a yanxu ma na yanke zan Aurar da Mujaddad da Ameera inshaallh da zarar ta kammala karatun ta wannan shekarar xa ayiduk tare xan hada da ke Layla,amma kuma Na Adam a wannan watan xanyi shi.don haka ku tashi ku tafi Allah yy maku Albarka. Da jin haka Mairo da Layla duka suka fara gaba don kowa da abun da yake saka ma zuciyan shi.
Da sauri ta nufi Bedroom din ta don bama tason hada ido d kowa na cikin gidan. Biyo bayan ta Layla tayi har ta shaga bedroom din ta wanda da shiganta ta fada kan gado tafara zubar da wasu xafafan hawaye. Zama Layla tayi a gyefen ta tana dafata hadi da kirar sunan ta. A hankali ta dago rinannun idon ta wanda suke ambaliyan zubar da hawaye baki na rawa tace" ya xanyi Layla? Ki barni kawai na cigaba d kukannan....Hm nisawa Layla tayi hadi da dagota tana tayar da ota daga xaune sannan a cikin muryan rashin nadama ta fara cewa" Maryam ki Sani ada baya banso ya Adams ya furta cewa yana sonki ba,saboda ya Adnan, amma a yanzu xan iya cewa nafi kowa farin ciki da hakan,dalilina shine yanxu ne lokacin da xamu dandana ma ya Adnan kudan sa,yanxu ne lokacin da yadace ki fito da kanki a matsayin mace mai ji da aji da komai. A yanxu ne xaki rama duk wani wulakanci da yy maki.
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: BAFULLATANAN RUGA
*NA MMN TEDDY🧸*
*66/67*
A hankali cike da kokoyonta yace tom yauwa Maryam. Jin yanda ya kwaikwayo muryan ta ya basu duka dry. Layla ne ta katse su da cewa" ehmm Kuxo mu tafi lokaci fah na tafiya. Nan suka cemata tom muje uwar azuza. Dry yy masu don yasan halin Layla da Ameerah indai an hadu wuri daya. Nan ya kalli Mairo yana cewa" Beuty sai kun dawo ko? Daga masa kai tayi Alamar tom sannan suka nufi driver. Shikuwa Adams da farin ciki ya nufi cikin gidan, a ranshi yana aiyanawa yasamu kalon matan da yakeso ya Aura,mai hankli da biyyyya don haka nan ya nufi cikin side Ammie direct don ya warware mata komai.
Suko tun fitan su basu dawo gidan ba sai kirar sallahn isha'i don Daddy ma yadawo dasu da kansa don shima can ya samesu,itako hajiya Babba da kyar ta bar su Mairo suka dawo gida don tace anan xasuyi mata weak end... Lallashin ta suka dinga yi akan cewa " zasu dawo mata karshen sati,wanda da haka ta yarda. Shikuwa Adam tun da ya shiga Part din Ammie yake mata surutun shifah yasamu matan Aure don yau Ma xa'ayi ta ta kare idan Daddy ya dawo xai sameshi da maganan. Ganin irin zuban da Adam yakeyi yasa Ammie tunanin ko don Adam din baisan Mairo ta taba Aure bane,don sarai tasan yaudara irin ta Adam,yau yace yy budurwa anan gobe acan. Cike da daure fuska bb wasa ne Ammie tace" Adam kaga banason wasa,ka fita idona na rufe,ka rabu mun da yarinya,don ma idan son ta kk don yaudara tohm Maryam da kagani ta taba Aure kuma har matana da yara. Zaro ido yy ha'di da cewa " plz Ammie ki bar wasa, nifah wlh da gske nake,kuma yau xan tabbatar miki da hakan idan Daddy ya dawo, kuma indai ta amince mun.
Hmm nisawa Ammie tayi ha'di da girgixa kanta tana cewa " Adam ba wasa ba,Maryam ta taba Aure kamar yanda nace maka kuma har ma da yaya...Anan ne Ammie ta warware masa komai game da Mairon ta fada masa,sannan ta karshe da cewa " don haka Adam nasan baxaka Aure ta ba,kodon jin ta taba Aure da kayi,Don Allah karufemun mgnan nan. Cike da Chanja Fuska Adam yace," Ammie mganan wace xan bari,plz Ammie ki bar wannan maganan don ni yanxu ma na karajin wani irin mugun kaunar ta dakuma tausayin ta cikin zuciya ta,don haka don Allah Ammie ki mun fatan Alkhairy.
Kafin Ammie ta bashi Amsa sai da tanisa bayan tagama dogon tunani,a sanyaye tace" Adam idan Maryam bata ce tana kaunar ka ba kasani baxan mata dole akan ta soka ba, sai dai kayi hakuri, Duk da nima burina a kullum naga Maryam ta Auri daya daga cikin jini na. Don haka ni bb abun da zance sai dai Allah ya hada kawunan ku. Cike da matsanancin farin ciki ya amsa da Amin Ammie.
Tom bari mu binciko duniyar Oga Adanan don muji a wani hali yake ne shikuma. Shikuwa tun fitan sa yaji tsanar zaman sa a gidan Daddy yakeyi,don haka bai dawo gidan ba sai da yagama yanke mawa kansa shawarar abun da zai yi game da Mairo sannan ya shigo gidan. Anan kuma ya tadda duka familyn a Babban falon gidan ciki kuwa har da Anisa da yan biyun su wanda daya na hannun Daddy Sajeeda kuma tana hannun Mujaddad. Mairo da Layla, Ameerah duka suna daga kasan capet. Sallama Adnan yy ha'di da shigowa ya zauna ha'di da gaisar da Daddy da kuma su Umma. Bayan ya zauna ne Daddy yafara cewa" Alhmdllhi dama zaman juran ka muke,don yanxun ne Adam yasame ni da wata mgn,wanda ni kaina bai riga yafada mun ba,yace yana so yafadi a gaban kowa na wannan familyn. Murmushi Amira ta hauyi tana sunnah kai kasa don ta fahimci mganan,itako Layla da Mairo da Tuni Layla tafada mata komai game da Adams nan duka gaban su ya yanke ya fadi. Yyn da shikuwa ogan naku da bai san dawar garin ba yace"
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA*
*64/65*
NA Mmn teddy🧸
*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*
*A.W.A*
__________________________
Ganin wucewanta yasa Layla dake zaune tayi saurin mikewa ha'di da nifan bedroom din ta. Jiyo sallaman Layla yasata saurin goge hawayen fuskan ta. Nufo ta Layla tayi tana zama gyefen ta ha'di da sauke ajiyar zuciya. Kallon Mairo tayi da take sakar mata murmushi n da kawai don dole takeyin shi... A sanyaye Layla tace Maryam don Allah inason muyi mgn. Cike da dan mmki Mairo ta mike ha'di da gyara zama tana cewa" mai yafaru Layla?. Naga kaman fuskan ki da akwai wani abu ne dake damunki.murmushi kawai Layla tayi sai hawaye yafara sintiri akan fuskan ta,cike da tsoro da kuma rashin sanin dallin fitar da hawayen nata ta kai hannu tana taba ta hadi da girgixa mata kai alaman ta bar kukan. Nan ta hau Layla don Allah ki bar kukan nan,ki fada min maike damunki. Cike da shashshekan kuka ta hau cewa kibari kawai Maryam baxan iya daina wannan kukan ba,don nasoma kuka bana bari...nan ta cigaba da xubar da hawaye tana girgixa kai.sai asannan da kyar ta iya cewa Yanxu Abun da Ya Adnan yy maki da gaske ne?. Layla ta fadi tana nuna Mairo da hannu,nan ta cigaba da cewa" wai dama sajeeda da sadeeq ba yaran Anisa bace.wai dama ya Adnan shine yy zalince ki da nake xagin sa. Wlh Allah yasaka maki Maryam Allah baxai barsu ba... Saurin toshe mata baki tayi da tafin hannun ta tana kuka ha'di da cewa plz Layla kibar wannan mgnan.nina yafe masu amma ni don Allah kimun Alkawari da bb maijin wannan mgnan mubarta iya mu anan...
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*NA MMN TEDDY🧸*
*68/69*
_____________________________
*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*
*A.W.A*
```ALHERI SAI DAN ALHERI, ALHERI GIDAN KOWA...```
_____________________________
Tom Daddy Mashaallh muna sauraron sa.
Muhammad Adnan ya fadi hadi da kallon inda Adam yake. Gyara zama Adam yy ha'di da fara magana cike da muryan sa mai cike da taushi daji kasan namji ne tsayayye, dakuma kwantar da shi cikin biyayya... Dama Daddy magana ce naxo da ita akan ina so nasanar daku cewa" nafidda matan da xan Aura. Ai dajin haka nan kowa ya hau washe baki yayin da Muhammad Adnan sai hamdalah yake kwarowa. Kallon shi ummah tayi tana cewa" tom Kai mashaallh,ashe kwana n xaka gashi a gwauro, a inah ne yarinyan take?... Cike da sosa kyeya da dan jin kunyan su Ammie yace Uhmm dama...dama Umma Maryam ne nakeso.😳🤭.
Zaro ido waje Anisa tayi yyn da Adnan yayi mutuwan zaune a gurun sam yakasa kwakwkwaran motsi saboda firgici dajin maganan Da Adams yayi. Ihu Ameerah da Mujaddad suka sa kaman yara. Nan Mujaddan ya hau Ahh lallai Maryam kin koma Aunty Maryam,kaman yanda muke ce mawa Aunty Anisa. Amira ce mai fadin wannan maganan cike da tsokana. Itako Maryam sadda kai kasa tayi tana jin wani irin jiri na diban ta,yyn da komai na jikin ta ya daina aiki. Haka ma Layla. Shikuwa Mujaddad anshe mgnan Amira yy da cewa " ai wannan dole ne,tun daga yau mah. Dry Suka sa Amira na cewa" kai mashaah ya Adams, amma gaskiya yaka mata a sama na bikin nan kusa. Jun xubannasu yy yawa ga wani irin kona masa rai da sukeyi yasa Adanan cike da masifah yace kuyi ma mutane shiru mana,kuna wani maganan aurei basai tace ta amince bane xaayi Auren.
Ya fadi yana huci idon shi tuni suka chanja launi. Shikuwa Daddy da bai san dawan garin ba banda Washa baki bb abun da yakeyi hadi da cewa " Alhmdllh. Sannan ya kalli Su Umma yana cewa, wannnan abu naka yy mun dadi sosai Adam, Allah yy Albarka. Sannan kaman yanda Adnan ya fadi akan kufara fahimtan juban ku haka ko xa'ayi sai kaje ku kara fahimtan juna,don banason nabar abun yy tsayi. A watanan nakeson ayi komai ya kare don a yanxu ma na yanke zan Aurar da Mujaddad da Ameera inshaallh da zarar ta kammala karatun ta wannan shekarar xa ayiduk tare xan hada da ke Layla,amma kuma Na Adam a wannan watan xanyi shi.don haka ku tashi ku tafi Allah yy maku Albarka. Da jin haka Mairo da Layla duka suka fara gaba don kowa da abun da yake saka ma zuciyan shi.
Da sauri ta nufi Bedroom din ta don bama tason hada ido d kowa na cikin gidan. Biyo bayan ta Layla tayi har ta shaga bedroom din ta wanda da shiganta ta fada kan gado tafara zubar da wasu xafafan hawaye. Zama Layla tayi a gyefen ta tana dafata hadi da kirar sunan ta. A hankali ta dago rinannun idon ta wanda suke ambaliyan zubar da hawaye baki na rawa tace" ya xanyi Layla? Ki barni kawai na cigaba d kukannan....Hm nisawa Layla tayi hadi da dagota tana tayar da ota daga xaune sannan a cikin muryan rashin nadama ta fara cewa" Maryam ki Sani ada baya banso ya Adams ya furta cewa yana sonki ba,saboda ya Adnan, amma a yanzu xan iya cewa nafi kowa farin ciki da hakan,dalilina shine yanxu ne lokacin da xamu dandana ma ya Adnan kudan sa,yanxu ne lokacin da yadace ki fito da kanki a matsayin mace mai ji da aji da komai. A yanxu ne xaki rama duk wani wulakanci da yy maki.
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: BAFULLATANAN RUGA
*NA MMN TEDDY🧸*
*66/67*
A hankali cike da kokoyonta yace tom yauwa Maryam. Jin yanda ya kwaikwayo muryan ta ya basu duka dry. Layla ne ta katse su da cewa" ehmm Kuxo mu tafi lokaci fah na tafiya. Nan suka cemata tom muje uwar azuza. Dry yy masu don yasan halin Layla da Ameerah indai an hadu wuri daya. Nan ya kalli Mairo yana cewa" Beuty sai kun dawo ko? Daga masa kai tayi Alamar tom sannan suka nufi driver. Shikuwa Adams da farin ciki ya nufi cikin gidan, a ranshi yana aiyanawa yasamu kalon matan da yakeso ya Aura,mai hankli da biyyyya don haka nan ya nufi cikin side Ammie direct don ya warware mata komai.
Suko tun fitan su basu dawo gidan ba sai kirar sallahn isha'i don Daddy ma yadawo dasu da kansa don shima can ya samesu,itako hajiya Babba da kyar ta bar su Mairo suka dawo gida don tace anan xasuyi mata weak end... Lallashin ta suka dinga yi akan cewa " zasu dawo mata karshen sati,wanda da haka ta yarda. Shikuwa Adam tun da ya shiga Part din Ammie yake mata surutun shifah yasamu matan Aure don yau Ma xa'ayi ta ta kare idan Daddy ya dawo xai sameshi da maganan. Ganin irin zuban da Adam yakeyi yasa Ammie tunanin ko don Adam din baisan Mairo ta taba Aure bane,don sarai tasan yaudara irin ta Adam,yau yace yy budurwa anan gobe acan. Cike da daure fuska bb wasa ne Ammie tace" Adam kaga banason wasa,ka fita idona na rufe,ka rabu mun da yarinya,don ma idan son ta kk don yaudara tohm Maryam da kagani ta taba Aure kuma har matana da yara. Zaro ido yy ha'di da cewa " plz Ammie ki bar wasa, nifah wlh da gske nake,kuma yau xan tabbatar miki da hakan idan Daddy ya dawo, kuma indai ta amince mun.
Hmm nisawa Ammie tayi ha'di da girgixa kanta tana cewa " Adam ba wasa ba,Maryam ta taba Aure kamar yanda nace maka kuma har ma da yaya...Anan ne Ammie ta warware masa komai game da Mairon ta fada masa,sannan ta karshe da cewa " don haka Adam nasan baxaka Aure ta ba,kodon jin ta taba Aure da kayi,Don Allah karufemun mgnan nan. Cike da Chanja Fuska Adam yace," Ammie mganan wace xan bari,plz Ammie ki bar wannan maganan don ni yanxu ma na karajin wani irin mugun kaunar ta dakuma tausayin ta cikin zuciya ta,don haka don Allah Ammie ki mun fatan Alkhairy.
Kafin Ammie ta bashi Amsa sai da tanisa bayan tagama dogon tunani,a sanyaye tace" Adam idan Maryam bata ce tana kaunar ka ba kasani baxan mata dole akan ta soka ba, sai dai kayi hakuri, Duk da nima burina a kullum naga Maryam ta Auri daya daga cikin jini na. Don haka ni bb abun da zance sai dai Allah ya hada kawunan ku. Cike da matsanancin farin ciki ya amsa da Amin Ammie.
Tom bari mu binciko duniyar Oga Adanan don muji a wani hali yake ne shikuma. Shikuwa tun fitan sa yaji tsanar zaman sa a gidan Daddy yakeyi,don haka bai dawo gidan ba sai da yagama yanke mawa kansa shawarar abun da zai yi game da Mairo sannan ya shigo gidan. Anan kuma ya tadda duka familyn a Babban falon gidan ciki kuwa har da Anisa da yan biyun su wanda daya na hannun Daddy Sajeeda kuma tana hannun Mujaddad. Mairo da Layla, Ameerah duka suna daga kasan capet. Sallama Adnan yy ha'di da shigowa ya zauna ha'di da gaisar da Daddy da kuma su Umma. Bayan ya zauna ne Daddy yafara cewa" Alhmdllhi dama zaman juran ka muke,don yanxun ne Adam yasame ni da wata mgn,wanda ni kaina bai riga yafada mun ba,yace yana so yafadi a gaban kowa na wannan familyn. Murmushi Amira ta hauyi tana sunnah kai kasa don ta fahimci mganan,itako Layla da Mairo da Tuni Layla tafada mata komai game da Adams nan duka gaban su ya yanke ya fadi. Yyn da shikuwa ogan naku da bai san dawar garin ba yace"
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA*
*64/65*
NA Mmn teddy🧸
*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*
*A.W.A*
__________________________
Ganin wucewanta yasa Layla dake zaune tayi saurin mikewa ha'di da nifan bedroom din ta. Jiyo sallaman Layla yasata saurin goge hawayen fuskan ta. Nufo ta Layla tayi tana zama gyefen ta ha'di da sauke ajiyar zuciya. Kallon Mairo tayi da take sakar mata murmushi n da kawai don dole takeyin shi... A sanyaye Layla tace Maryam don Allah inason muyi mgn. Cike da dan mmki Mairo ta mike ha'di da gyara zama tana cewa" mai yafaru Layla?. Naga kaman fuskan ki da akwai wani abu ne dake damunki.murmushi kawai Layla tayi sai hawaye yafara sintiri akan fuskan ta,cike da tsoro da kuma rashin sanin dallin fitar da hawayen nata ta kai hannu tana taba ta hadi da girgixa mata kai alaman ta bar kukan. Nan ta hau Layla don Allah ki bar kukan nan,ki fada min maike damunki. Cike da shashshekan kuka ta hau cewa kibari kawai Maryam baxan iya daina wannan kukan ba,don nasoma kuka bana bari...nan ta cigaba da xubar da hawaye tana girgixa kai.sai asannan da kyar ta iya cewa Yanxu Abun da Ya Adnan yy maki da gaske ne?. Layla ta fadi tana nuna Mairo da hannu,nan ta cigaba da cewa" wai dama sajeeda da sadeeq ba yaran Anisa bace.wai dama ya Adnan shine yy zalince ki da nake xagin sa. Wlh Allah yasaka maki Maryam Allah baxai barsu ba... Saurin toshe mata baki tayi da tafin hannun ta tana kuka ha'di da cewa plz Layla kibar wannan mgnan.nina yafe masu amma ni don Allah kimun Alkawari da bb maijin wannan mgnan mubarta iya mu anan...