Sashe 21
Auran Jareemee Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
kwaci tashi ba wuya har Yuseera tayi 40 tasha gyara a gurin mami da mama dan itama mama cewa tayi batabar 'yarta ta lalaceba ta zage tana gyara diyarta
ranar da kwananta yazo kwana sukayi suna abu 'daya da YJ dan yanxu YJ ya riga ya koyawa Yuseera irin jarabarsa duk rin nacinshi bata gajiya dashi dan yariga yaimata sabo tun tana sabuwa
ita kuwa Saudat kulum cikin naci daukan Nabeeha take tason yarinyar sosai shima YJ yagaji yasake mata yana bata ita har kwana tayi a gunta dan Nabeeha tanada hakuri bata kuka shiyasa take dadewa gun Saudat
bikin Muwadat yazo dan haka yanxu Yuseera bata zama agida dan itace aminiyar amarya kuma duk fitar da zatayi bata zuwa da Nabeeha agun Saudat take barinta koda tayi kukama anabata milk NAN tanasha
yau ake kamun Muwadat su Yuseera ansha kyau saika rantse budurwa ce
itama amarya tayi kyau sosai masha Allah akai taro lfy kowa yana cikin farin ciki
washe gari sukai Fulany day abun ya 'kayatar sosai dan ka gansu duka saika dauka Fulanynne ya asali
gobe daurin aure dan haka Yuseera ta 'dobo komatsanta tace kwana zatayi gashi ranar girkinta ne
suna zaune a room 'din Muwadat taji wayarta na 'kara ta dauka ta kara akune tace "hellow" daga can 'bangaran YJ yace "idan kingama kifito inajiranki dare yanayi" baki ta ta'be tace "ai ni anan zan kwana gobene ba biki aunty Saudat ta koma gida tun da yamma idan Nabeeha kakeso nakawoma ma saika tafi da ita"
cike da 'bacin rai yace "kima rainamu wayo wato nizaki bawa baby na tafi da ita ke kuma ki kwana ko to tunban shigo na 'bata miki rai acikin mutane ba kifito" daga haka ya kashe kiran
jikin ta a sanyaye ta mike tana kokarin maida hawayen da suka taho mata tayi musu salama ta fito ko mami tayiwa salama ba ta huce
fuskarta a ha'de taje ta bu'de motar tashiga tana me kauda kai shima ko kalonta beyiba sai 'yarshi da ya dauka ya 'dorata akan ciyarsa dan yaga irin rukon hula kancin da Yuseera ta mata
koda sukaje gida ki kulashi tayi shima kota kanta bebiba ya dauki 'yarsa ya kwantar da ita kan bad 'dinta
koda akazo kwanciya parlour Yuseera ta dawo ta kwanta anane kuma YJ ya nuna mata bata isaba da kashi yazo ya dauketa ya kaita kan bad suna kokawa amma haka ya daneta yafara rikata mata kwanya da salosa tun tana zame zame harta hakura ta biye mishi suka gamsar da junah
washe gari tun asuba Yuseera tashirya dariya kawai YJ yake mata yace shi bazai fita yanxu ba kuka tasa mishi wadda ya haifar masa da kasala ya daure dai yace taje ta gani in Saudat ta shirya su huce
jikinta har rawa yake taje bedroom 'din Saudat taga bacci ma takeyi tashita tayi tana cono baki tace tashirya yanxu zasu tafi
fuska Saudat ta ya mutse tace nisai anjima da rana zani kutafi kwai
cikin jin 'da'di taje ta sanar da YJ amma saiyace shifa ba zai fita yanxuba tabar satafi da rana gaba 'daya
saida ta kwantarda kai ta rarrashi abunta harda yimishi wanka tasa mishi kaya sannan ya daujeta suka tafi
haka akasha biki akai amarya gidan ta kowa ya watse lfy
*after* *10* *month*
Nabeeha tayi wayo sosai dan hata fara tafiya yanxu tanada 1years
idan kaga yariyar kamar ka saceta dan kyauda shiga rai kowa sha'awarta yakeyi
Muwadat ma tsowonciki gareta jiran haihuwa ake yau ko gobe
'yan kwanakin nan Yuseera batajin 'da'di kulum da zazza'bi take kwana dan haka yau YJ yace tashirya sutafi Hospitel
sunje ganin Dr suka ci karo da wata mata harta huce saikuma ta dawo tana murmushi tace "Yuseef" cike da mamaki ya kuramata ido "NURATU" shine abunda ya furta cikin mamakin yadda ta lalace cikin farinciki tace "alhadulilih dama nemanka nake ido rufe" saikuma ta durkusa idonta yakawo ruwa tace "dan girman Allah Yuseef kayafemun abuda na aikatama a baya na yaudareka na cuxgunama kayafemun badanniba"
cikin tsananin mamaki yace "nayafemiki Nuratu Allah ya yafe mana gaba 'daya" juyawa tayi ga Yuseera yace itama Nuratun take kalo tace "kema kiyafemun duk abunda naimiki dan Allah" da gyar Yuseera ta iya 'daga baki tace "Allah ya yafemana gaba 'daya amma ni bakimun alfin komaiba" cikin farinciki taimusu godiya sannan tace "nayi aure can da dadewa harna yaifi yarinyata mace to rashin kula da isa shiyar lafiya yasa ta rasu shine iyayena suka dage sukace idai besakeni ba zasu kaishi ga hukuma shine yaji tsoro ya karya asirin da yamun ya sakeni kuma yanxu ina auran wani me kayan miya a unguwarmu mu 4 matansa da yara 37 yanxuma 'yarshi daya nakawo haihu"
cikin damuwa suka jajanta mata YJ ya dako ku'di masu yawa yabata tasa jari ta amsa tana godiya kamar zata mai sujada
daga haka suka shige suka barta tanata kukan farin ciki
suna shiga Dr ya auna Yuseera ya gano tana dauke da ciki harna 3month
farin ciki gurin YJ ba'a magana murnar da yakeyi kai kace ba ata'ba yimishi haihuba itama Yuseera taji dadi amma afili saita sa mishi kuka waita bazata 'kara haihuwa yanxuba aikuwa YJ ya rikece yaringa rarrashinta itakuma Yuseera data samu abun da takeso saita 'kara narke mishi shikuma yana biye mata
da yake dama Nabeeha ba damuwa tayi da tsotsoba ita ko uwarta bata damu da itaba tafi likewa Saudat dan haka aka yayeta dakanta Yuseera ta ha'da duk kayan Nabeeha ta kaiwa Saudat tace tabarmata ita
sabida da'di kuka Saudat tasa tana rokon Yuseera gafarar abunda tai mata tana mejin kunyar abubuwan da suka faru a baya "bakomai ya huce" Yuseera tace tafito daga 'dakin koda YJ ya dawo yaji abunda Yuseera tayi harcikin ranshi yaji dadi kuma ya yaba nagartar yarinyar da hangen nesa amma saiya ha'de rai yaita mata fa'da akanme zata bada 'yarta tace ita tayi niya kuma saida ta tanbayi mama da amincewarta ta bada Nabeeha
haka rayuwa ta ringa juyawa yau fari gobe baki har Allah ya sauki Yuseera lafiya duk da wannan haihuwar tafi shan wuya amma ta warware tasamu baby boy wadda yaci sunan baban YJ
JIBIRIN YUSEEF JIBIRIN (Khaleefah) kuma wannan haihuwar YJ yafi bajinta har kyautar gida yayiwa baby
ita kuma Saudat yase mata fili yasiwa kowace mutar hawa
ya biyawa mami da kahu da Saudat da babanta da baban Yuseera da mama ku'din aikin hajji
shikuma da Yuseera da Muwadat da yaya Khabeer sai wata shekarar in Allah ya nuna mana sannan Khaleefah yayi kwari
shiryawa Yuseera tayi dan zuwa gidan Muwadat taimata aibishir
itama Muwadat ta haihu tasamu Yuseef ta kwarin YJ
tana shiga da salama Muwadat tazo da gudu ta rugometa dariya sukasa sannan suka zauna suka gaisa nan Yuseera take sanar da Muwadat abunda kefaruwa ihun murna Muwadat tasa suka rungume juna suna murna Muwadat ce ta kali Yuseera tace "kinsan Allah bazan 'kara sake insamu ciki azo atafi baniba" ido Yuseera ta zaro tace "aikuwa na manta da wannan maganar dan haka nima zuwa zanyi amin ko injection ce ta family flaning ce" "aikuwa da kema kin huta"
haka sukasha hirarsu sai yamma Yuseera ta tafi gida
kwanci tashi ba wuya
*after* *5* *years*
su Yuseera yanxu likafa ta cigaba dan yanxu haka sun koma Abuja city da zama kuma Yuseera tacigaba da karatu harta kamala ta fara aiki
kuma tunda tayi flaning a zuwa saudiya bata 'kara haihuwa ba duk YJ yabu ya damu duk da tasamu tagama karatunta a nitse amma duk ya damu
har yanxu Saudat bata haihuba kuma duk Hospital 'din da taje sai ace matsalar daga itane a baya ta zubar da ciki kuma tasha maganin hana 'daukan ciki har sun mata ilah
hakan yasa ta hakura ta fawalawa Allah lamarin ta cigaba da rainon 'yarta Nabeeha
da dare YJ yana kwance a jikin Saudat tana shafa mashi kanshi ta kaleshi tace "nifa narasa abunda yake damuna 2days 'dinan bana iya cin abinci sosai ko naci zuciyata tashi take" saurin mikewa yayi yana kalonta yace "kuma kin duba ba ciki garekiba" fuska ta ya tsina tace "gaskiya bana zargin ciki gare tunda duk cikin da nake ina zazza'bi me zafi" tsareta yayi da ido ya mike yaje ya dauko robar gwajin fitsari yabata yace taje tai fitsari
ba musu ta amsa taje toilet tayo fitsari ta kawo mishi aikuwa yana gwadawa yaga Positive
aikuwa da'di ya isheshi ya rungume Yuseera ya mana mata kiss a lips 'dinta yace "basan da wace kalma zan yi anfani dan yi miki godiya Allah yaimiki albarka yasa ki gama da duniya lafiya Allah ya albarkace ki da ke da iyalinki" sai hawaye yafara gangaro masa ya kankame Yuseera yana sauke ajiyar ZUCEEYAH
ALHADULILAH
Duka duka anan nakawo 'karshen wannan labarin na
*AUREN* *JAREEMEE* wadda ka cokan na sadau kar dashi ga 'yan uwana kuma aminaina
*AMEENAH* *S* *OMAR* { *MAMAN* *MINAL* }
*KHADEEJA* *S* *OMAR* { *MAMAN* *IHSAN*}
Allah ya albar kaci rayuwarku da yaranmu Allah kasa cikawa kowa burinsa na alkairi ameen
nice taku har kulum
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
marubuciyar
*DR* *AMEENAH*
*KANWAR* *MATATA*
*AURAN* *JAREEMEE*
*BAKIN* *GIDA*
Saikuma _BUDURWAR_ _ZUCIYA_
Coming Soon
ina mika godiyata gareku 'yan Auran Jareemee Fan's grup Allah yabar kauna ameen
by
*XAHRA*
ranar da kwananta yazo kwana sukayi suna abu 'daya da YJ dan yanxu YJ ya riga ya koyawa Yuseera irin jarabarsa duk rin nacinshi bata gajiya dashi dan yariga yaimata sabo tun tana sabuwa
ita kuwa Saudat kulum cikin naci daukan Nabeeha take tason yarinyar sosai shima YJ yagaji yasake mata yana bata ita har kwana tayi a gunta dan Nabeeha tanada hakuri bata kuka shiyasa take dadewa gun Saudat
bikin Muwadat yazo dan haka yanxu Yuseera bata zama agida dan itace aminiyar amarya kuma duk fitar da zatayi bata zuwa da Nabeeha agun Saudat take barinta koda tayi kukama anabata milk NAN tanasha
yau ake kamun Muwadat su Yuseera ansha kyau saika rantse budurwa ce
itama amarya tayi kyau sosai masha Allah akai taro lfy kowa yana cikin farin ciki
washe gari sukai Fulany day abun ya 'kayatar sosai dan ka gansu duka saika dauka Fulanynne ya asali
gobe daurin aure dan haka Yuseera ta 'dobo komatsanta tace kwana zatayi gashi ranar girkinta ne
suna zaune a room 'din Muwadat taji wayarta na 'kara ta dauka ta kara akune tace "hellow" daga can 'bangaran YJ yace "idan kingama kifito inajiranki dare yanayi" baki ta ta'be tace "ai ni anan zan kwana gobene ba biki aunty Saudat ta koma gida tun da yamma idan Nabeeha kakeso nakawoma ma saika tafi da ita"
cike da 'bacin rai yace "kima rainamu wayo wato nizaki bawa baby na tafi da ita ke kuma ki kwana ko to tunban shigo na 'bata miki rai acikin mutane ba kifito" daga haka ya kashe kiran
jikin ta a sanyaye ta mike tana kokarin maida hawayen da suka taho mata tayi musu salama ta fito ko mami tayiwa salama ba ta huce
fuskarta a ha'de taje ta bu'de motar tashiga tana me kauda kai shima ko kalonta beyiba sai 'yarshi da ya dauka ya 'dorata akan ciyarsa dan yaga irin rukon hula kancin da Yuseera ta mata
koda sukaje gida ki kulashi tayi shima kota kanta bebiba ya dauki 'yarsa ya kwantar da ita kan bad 'dinta
koda akazo kwanciya parlour Yuseera ta dawo ta kwanta anane kuma YJ ya nuna mata bata isaba da kashi yazo ya dauketa ya kaita kan bad suna kokawa amma haka ya daneta yafara rikata mata kwanya da salosa tun tana zame zame harta hakura ta biye mishi suka gamsar da junah
washe gari tun asuba Yuseera tashirya dariya kawai YJ yake mata yace shi bazai fita yanxu ba kuka tasa mishi wadda ya haifar masa da kasala ya daure dai yace taje ta gani in Saudat ta shirya su huce
jikinta har rawa yake taje bedroom 'din Saudat taga bacci ma takeyi tashita tayi tana cono baki tace tashirya yanxu zasu tafi
fuska Saudat ta ya mutse tace nisai anjima da rana zani kutafi kwai
cikin jin 'da'di taje ta sanar da YJ amma saiyace shifa ba zai fita yanxuba tabar satafi da rana gaba 'daya
saida ta kwantarda kai ta rarrashi abunta harda yimishi wanka tasa mishi kaya sannan ya daujeta suka tafi
haka akasha biki akai amarya gidan ta kowa ya watse lfy
*after* *10* *month*
Nabeeha tayi wayo sosai dan hata fara tafiya yanxu tanada 1years
idan kaga yariyar kamar ka saceta dan kyauda shiga rai kowa sha'awarta yakeyi
Muwadat ma tsowonciki gareta jiran haihuwa ake yau ko gobe
'yan kwanakin nan Yuseera batajin 'da'di kulum da zazza'bi take kwana dan haka yau YJ yace tashirya sutafi Hospitel
sunje ganin Dr suka ci karo da wata mata harta huce saikuma ta dawo tana murmushi tace "Yuseef" cike da mamaki ya kuramata ido "NURATU" shine abunda ya furta cikin mamakin yadda ta lalace cikin farinciki tace "alhadulilih dama nemanka nake ido rufe" saikuma ta durkusa idonta yakawo ruwa tace "dan girman Allah Yuseef kayafemun abuda na aikatama a baya na yaudareka na cuxgunama kayafemun badanniba"
cikin tsananin mamaki yace "nayafemiki Nuratu Allah ya yafe mana gaba 'daya" juyawa tayi ga Yuseera yace itama Nuratun take kalo tace "kema kiyafemun duk abunda naimiki dan Allah" da gyar Yuseera ta iya 'daga baki tace "Allah ya yafemana gaba 'daya amma ni bakimun alfin komaiba" cikin farinciki taimusu godiya sannan tace "nayi aure can da dadewa harna yaifi yarinyata mace to rashin kula da isa shiyar lafiya yasa ta rasu shine iyayena suka dage sukace idai besakeni ba zasu kaishi ga hukuma shine yaji tsoro ya karya asirin da yamun ya sakeni kuma yanxu ina auran wani me kayan miya a unguwarmu mu 4 matansa da yara 37 yanxuma 'yarshi daya nakawo haihu"
cikin damuwa suka jajanta mata YJ ya dako ku'di masu yawa yabata tasa jari ta amsa tana godiya kamar zata mai sujada
daga haka suka shige suka barta tanata kukan farin ciki
suna shiga Dr ya auna Yuseera ya gano tana dauke da ciki harna 3month
farin ciki gurin YJ ba'a magana murnar da yakeyi kai kace ba ata'ba yimishi haihuba itama Yuseera taji dadi amma afili saita sa mishi kuka waita bazata 'kara haihuwa yanxuba aikuwa YJ ya rikece yaringa rarrashinta itakuma Yuseera data samu abun da takeso saita 'kara narke mishi shikuma yana biye mata
da yake dama Nabeeha ba damuwa tayi da tsotsoba ita ko uwarta bata damu da itaba tafi likewa Saudat dan haka aka yayeta dakanta Yuseera ta ha'da duk kayan Nabeeha ta kaiwa Saudat tace tabarmata ita
sabida da'di kuka Saudat tasa tana rokon Yuseera gafarar abunda tai mata tana mejin kunyar abubuwan da suka faru a baya "bakomai ya huce" Yuseera tace tafito daga 'dakin koda YJ ya dawo yaji abunda Yuseera tayi harcikin ranshi yaji dadi kuma ya yaba nagartar yarinyar da hangen nesa amma saiya ha'de rai yaita mata fa'da akanme zata bada 'yarta tace ita tayi niya kuma saida ta tanbayi mama da amincewarta ta bada Nabeeha
haka rayuwa ta ringa juyawa yau fari gobe baki har Allah ya sauki Yuseera lafiya duk da wannan haihuwar tafi shan wuya amma ta warware tasamu baby boy wadda yaci sunan baban YJ
JIBIRIN YUSEEF JIBIRIN (Khaleefah) kuma wannan haihuwar YJ yafi bajinta har kyautar gida yayiwa baby
ita kuma Saudat yase mata fili yasiwa kowace mutar hawa
ya biyawa mami da kahu da Saudat da babanta da baban Yuseera da mama ku'din aikin hajji
shikuma da Yuseera da Muwadat da yaya Khabeer sai wata shekarar in Allah ya nuna mana sannan Khaleefah yayi kwari
shiryawa Yuseera tayi dan zuwa gidan Muwadat taimata aibishir
itama Muwadat ta haihu tasamu Yuseef ta kwarin YJ
tana shiga da salama Muwadat tazo da gudu ta rugometa dariya sukasa sannan suka zauna suka gaisa nan Yuseera take sanar da Muwadat abunda kefaruwa ihun murna Muwadat tasa suka rungume juna suna murna Muwadat ce ta kali Yuseera tace "kinsan Allah bazan 'kara sake insamu ciki azo atafi baniba" ido Yuseera ta zaro tace "aikuwa na manta da wannan maganar dan haka nima zuwa zanyi amin ko injection ce ta family flaning ce" "aikuwa da kema kin huta"
haka sukasha hirarsu sai yamma Yuseera ta tafi gida
kwanci tashi ba wuya
*after* *5* *years*
su Yuseera yanxu likafa ta cigaba dan yanxu haka sun koma Abuja city da zama kuma Yuseera tacigaba da karatu harta kamala ta fara aiki
kuma tunda tayi flaning a zuwa saudiya bata 'kara haihuwa ba duk YJ yabu ya damu duk da tasamu tagama karatunta a nitse amma duk ya damu
har yanxu Saudat bata haihuba kuma duk Hospital 'din da taje sai ace matsalar daga itane a baya ta zubar da ciki kuma tasha maganin hana 'daukan ciki har sun mata ilah
hakan yasa ta hakura ta fawalawa Allah lamarin ta cigaba da rainon 'yarta Nabeeha
da dare YJ yana kwance a jikin Saudat tana shafa mashi kanshi ta kaleshi tace "nifa narasa abunda yake damuna 2days 'dinan bana iya cin abinci sosai ko naci zuciyata tashi take" saurin mikewa yayi yana kalonta yace "kuma kin duba ba ciki garekiba" fuska ta ya tsina tace "gaskiya bana zargin ciki gare tunda duk cikin da nake ina zazza'bi me zafi" tsareta yayi da ido ya mike yaje ya dauko robar gwajin fitsari yabata yace taje tai fitsari
ba musu ta amsa taje toilet tayo fitsari ta kawo mishi aikuwa yana gwadawa yaga Positive
aikuwa da'di ya isheshi ya rungume Yuseera ya mana mata kiss a lips 'dinta yace "basan da wace kalma zan yi anfani dan yi miki godiya Allah yaimiki albarka yasa ki gama da duniya lafiya Allah ya albarkace ki da ke da iyalinki" sai hawaye yafara gangaro masa ya kankame Yuseera yana sauke ajiyar ZUCEEYAH
ALHADULILAH
Duka duka anan nakawo 'karshen wannan labarin na
*AUREN* *JAREEMEE* wadda ka cokan na sadau kar dashi ga 'yan uwana kuma aminaina
*AMEENAH* *S* *OMAR* { *MAMAN* *MINAL* }
*KHADEEJA* *S* *OMAR* { *MAMAN* *IHSAN*}
Allah ya albar kaci rayuwarku da yaranmu Allah kasa cikawa kowa burinsa na alkairi ameen
nice taku har kulum
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
marubuciyar
*DR* *AMEENAH*
*KANWAR* *MATATA*
*AURAN* *JAREEMEE*
*BAKIN* *GIDA*
Saikuma _BUDURWAR_ _ZUCIYA_
Coming Soon
ina mika godiyata gareku 'yan Auran Jareemee Fan's grup Allah yabar kauna ameen
by
*XAHRA*