Sashe 19
Auran Jareemee Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'karasawa yayi kan bad 'din ya 'dagota ya manta da jikinsa yana kalun fuskarta da ta jike da waye yace "meyasa baki tashi kinyi salsh ba?" bu'de idonta da sukayi jajir tana kalonsa tace "nagaji kasana ciwo yake bazan iya mikewa ba" ta 'karasa maganar tana hawaye ajiyar xuciya ya sauke ya dauketa ya kaita toilet ya gasata da kansa yaimata wanka da kansa yasa mata kayan sannan tayi salah a zaune tana kukanta a 'boye
bayan sati 2 yaune ake daura auran Nuratu da malam Zubairu abu ba tsiya ba arziki amarya bawani gyara haka aka tarkata aka kaita mugun kauyan da malam zubairu yake
washe gari da sassafe aka tasota 'dora abunci taga anbata tsabar dawa ita zata daka tayi tuwo da miya da ku'dinta kuka ne kawai batayi ba ga abuncin gidan na hada kane tukunya laba 30 suke dafa tuwo aciki
gaba 'daya wunin ranar bata zauna ba kuma matan gidan suna kalonta ba wadda ya tayata haka taita ha'kilanta ita kadai kamar baiwa
'ban garen Yuseera kuwa har yau takasa sabawa da halin YJ har fa'duwa gabanta yake idan taga ya dawo gidan amma ta ta'ba nuna mishi gaza warta ba
'da'dinta 1 idan girkin Saudat yazo shine take samun hutu har tai bacci da mun shari
yauma girkin tane tun yamma ta gama aikinta tayi wanka ta kwanta dan yau jin jikinta take ba 'da'di gajiri da ciwon kai bata jima ba bacci ya dauketa
sai 9pm Yuseef ya dawo 'dakin Saudat ya fara shiga da salama aciki ta amsa mishi salam ajiye mata ledar hannushi yayi yace "gashinan gurasa ce nagani nasiyo muku tunda abun marrari ce" ko kalonsa Saudat batai ba yayi murmushi dan yasaba duk ran kwan Yuseera Saudat bata mishi maga
har ya juya zai fita yadawo yace "ko kina bukatar wani abu?" harararshi tayi kawai tajuya ta kwanata baki ya ta'be yafice daga 'dakin
'dakin Yuseera ya shiga bata parlour dan haka yashige badroom 'din
a kwance ya tadda ita tanata bacci yayi murmushi ya haye bad 'din ya jawota jikinsa ya fara hura mata iska a fice 'dinta
a hankali ta bu'de idota ta saukesu akashin murmushi ya sakar mata itama ta maida mishi tace "kadawo lafiya mijina" "lafiya lau baby na tashi kici gurasa nasiyo miki nasan zakiso ta" dariya tayi ta mike ya dauko ledar ya ajiye a gabanta ya bu 'dewa ta fara ya tsina fuska sabuda kanshin gurasar yafara tayar mata da zuciya
mikewa yayi ya dauko plet da huka da spoon ya juye gurasar ya yanko be kula da halin da take cikiba yasa mata abaki
aikuwa tafara ka kari sai amai tafara amai ba kakka tawa kanka ce kwabo ta ga la baita dagota yayi da sauri yana salati amma yaga tayi................!
by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*AURAN* *JAREEMEE*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
storry and writting
by
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
*PAGE* 45-46
........................📖Baya luuuu yai saurin ha'data da jikinsa yana kalon fuskarta data jike da gumi duk da sanyin da akeyi
huramata iskar bakinshi ya farayi a hankali yakira sunanta "baby bu'de idonki kinji"
a hankali ta bu'de danunta da sukayi red hawaye na zubowa tace "cikina zan mutu" ido ya rintse yace "no bazaki mutuba" ajiyar zuciya tayi sauke
ta 'kara kan kameshi jikinta na rawa tace "kari rifeni sanyi nakeji" kwantar da ita yayi jikinta zafi rau ya rufa mata blanket shima ya kwanta ya shiga ciki ya jawota jikishi ya 'kan'ka meta
haka suka kwana jikin Yuseera ba da'di saida asubama zazza'bin ya ragu
da kanshi ya ha'da musu breakfast yai mata wanka ya dauko abinci ya fara bata amma tanaci tai amanshi tea ya ha'da mata ya bata shima be zaunaba duk sai hankalinshi ya 'kara tashi
ya kaleta a san yaye yace "tashi muje Hospital a duba minke" fuska ta marairai ce tace "nidai ka rabu dani banason zuwa walahi"
cikin rarashi yace "hakuri zakiyi muje abaki magani zakiji sauki kinji" kai ta gyada mishi ya sauya mata kaya ya kamo hannun suka fito parlour
da Saudat suka ha'du ta kali Yuseera sama da kasa ta ta'be baki ta kali YJ tace "my dear inaso xuwa gida yau inaso ka kaini da kanka"
yana kalon Yuseera yace "gaskiya saidai kije da kanki baby ba tada lafiya zan kaita Hospital" fuska Saudat ta 'kara ha'dewa tace "nagaji da nuna babbanci da kakeyi a tsaka ninmu da Yuseera nimafa aure na kakeyi"
rai a 'bace YJ yace "idai dan zan kai matata asibiti shine kike cewa na nuna babbanci to na nuna kiyi abunda zakiyi" yana gama fa'din haka yaja hannun Yuseera suka bar gidan
koda suka 'karasa Hospital 'din kai tsaye office 'din Dr Ameenah suka huce da fara'a ta tarbesu suka nemu gu suka zauna
kalon Yuseera tayi tace "Amarya ya jikin naki" "da sauki" "to Allah ya 'kara sauki" "ameen thanks" tan bayoyi Dr tayiwa Yuseera kafi tayi mata test ta gano cikine da Yuseera na wata 1 da sati 2
cikin farin ciki ta bayanawa YJ alkuwa bakinshi yaki rufuwa a abunda yake anbata sai "alhadulilih alhadulilih Allah nagode ma daka azirtani da wannan cikin" ya kali Yuseera da kanta ke 'kasa duk kunya ta isheta yace "sannu baby ba abunda kike bukata" kai ta gyada mishi ya mike ya mikawa Dr Ameenah kudi masu yawa wadda shi kansa besan adadinsuba yace "ga tukucin kinan Dr nagode sosai"
murmushi Dr tayi tace "duk wannan saurin da kake ka tsaya na rubuta mata magani ko sokake taita zama da ciwo" kai ya dafe yace "walahi duk na ru'de ne" ya koma ya zauna tarubuto maganin ta mika mishi tace "gashinan kasiya mata a parmasy sannan ko zazzabi take kar abata magani a gida akawota nan tukun"
"okey nagode Allah ya 'kara girma" "ameen" Dr tace ta rakosu har waje tanawa Yuseera tsiya wai kinibibine ya hanata magana amma tafi kowa jindadi
haka suka huce anawasa da dariya
gidan mami YJ ya zarce da Yuseera suna zuwa Yuseera a tsorace tace "dan Allah kar ka fadawa mami inada ciki" dariya yayi sosai yace "ai ko ban fa'da mataba shi zai bayana kansa da kasa" "eh nasani amma kar ka fa'da mata kaji" "to" kawai yace mata amma bazai ki fa'dawa mami wannan abun alkairinba
da salama suka shiga Muwadat na gani Yuseera ta taso da gudu ta 'dane ta
aikuwa cikin masifa YJ ya janye Muwadat yana masifa "bakida hankali ne da zakizo kiwani haujinkin ta sokike kimun asarar babyna" baya Muwadat tayi tana kunshe dariyarta muryar mami sukajiwo tana cewa "to su aimaka sarkin 'ya'ya to ita ba 'ya bace" sosa kai Yuseef yayi yace "to ai ba ita ka'dai bace tazo ta 'daneta kuma ance ta daina wahala"
cikin farin ciki mami tace "hmm kaji dashi" ta kamo hannun Yuseera da kanta ke 'kasa ta zaunar da ita tace "sannu 'yar kirki ba abunda kike bu 'kata" kaita girgiza alamar "a'a" murmushi mami tayi tace "haba Yuseera ki fa'damun abunda kike bu 'kata nakawo miki kinsan masu juna 2 da kwadayi"
hannu 2 Yuseera tasa ta rufe fuskarta mami tayi dariya tace "shikenan tunda bazaki fa'da munba" ta zauna suka cigaba da hira Yuseef nata rawar kai yana sanarwa mami irin murnar yayi lokacin da Dr ta sanar dashi Yuseera nada ciki sukuma suna tamishi dariya
sai a zahar sukayiwa mami salama suka huce gidan su Yuseera aikuwa tuda taga sunyi hanyar gidan su bakinta ya 'ki rufuwa sai murmushi takeyi YJ yana sane da abunda takeyi shima sai dariyar yakeyi
suna 'karasawa da sauri ta fito da gudu ta shige gidan ko kiran da YJ ke mata bata jiyo ba girgiza kai kawai yayi dan bayasan gudun nan sabuda babynshi
tana shiga taci karo da mama aikuwa ta saki ihu ta dafeta cike da mamaki mama take kalonta kamar ba Yuseera ba tazama katuwa tayi kiba da haske cikin farin ciki mama tace "Yuseera kece?" kuka Yuseeran tasaka tace "nice mama shine ko kizo ki gani ko" murmushi mama tayi tajata suka shiga 'daki suka gaisa suna hira
yaya Kabeer ya shigo ya kali Yuseera yace "kinyi aurenma bakiyi hankaliba autar mama yanxu mijin naki yana waje kika barshi" mamace ta kaleta tace "au da waje kikabar Yuseefan" baki ta turo tace "to nina hanashi shigowa" kai kawai mama ta girgiza tacewa yaya Khabeer ya shigo dashi
tare suka shigo ya gaida mama ta amsa yabawa Yazeed da yashigo yanxu key yace yashigo da kaya a but
kar ba yayi yaje yaita shigo da kaya abince da driks ita kanta Yuseera mamaki take yaushe ya shiyo kayannan
godiya mama taitayi harda hawaye yace bakomai ya kali Yuseera da ita shi take kalo ya kashe mata ido yace "ma munsamu 'karuwa fa" "to waya ya haihu" ido Yuseera ta xaro ciki tsoro tace "dan Allah kar ka fada" kafada ya make yaima kwalo yace "mama ciki gare Yuseera" ai da gudu ta mike tayi..............!
kuyi hakuri da wannan gajeran page 'din
by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*AURAN* *JAREEMEE*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
storry and writting
by
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
*PAGE* 47-48
........................📖Tai cikin daki da gudu dariya sukasa harda mama cikin farinciki tace "Allah ya sanya alkari ya sauketa lafiya" "ameen mama" suka cigada iharar su
itakuma Yuseera tunda tashiga daki tana kukan munafinci bacci ya dauketa saida mama tashiga tace tafito sutafi kar dare yayi ta tadda tanata baccinta
murmushi tayi ta fara tashinta
mi'ka Yuseera tayi ta kali mama tace "kai mama kika katsemun baccina me dadi inaba babyna non........!" saikuma tasa hannu tarife bakinta tana zare ido baki mama ta ta'be tace "nitashi kibi mijinki kutafi kin ishi mutane da rashin kunya" fuska ta kwa'be tace "haba mama banga baba na ba zantafi nidai yai tafiyarshi ya Yazeed a kaini dama ai gulmace ta tsaidashi inba hakaba daya kawoni yaita fiyarshi mana"
bayan sati 2 yaune ake daura auran Nuratu da malam Zubairu abu ba tsiya ba arziki amarya bawani gyara haka aka tarkata aka kaita mugun kauyan da malam zubairu yake
washe gari da sassafe aka tasota 'dora abunci taga anbata tsabar dawa ita zata daka tayi tuwo da miya da ku'dinta kuka ne kawai batayi ba ga abuncin gidan na hada kane tukunya laba 30 suke dafa tuwo aciki
gaba 'daya wunin ranar bata zauna ba kuma matan gidan suna kalonta ba wadda ya tayata haka taita ha'kilanta ita kadai kamar baiwa
'ban garen Yuseera kuwa har yau takasa sabawa da halin YJ har fa'duwa gabanta yake idan taga ya dawo gidan amma ta ta'ba nuna mishi gaza warta ba
'da'dinta 1 idan girkin Saudat yazo shine take samun hutu har tai bacci da mun shari
yauma girkin tane tun yamma ta gama aikinta tayi wanka ta kwanta dan yau jin jikinta take ba 'da'di gajiri da ciwon kai bata jima ba bacci ya dauketa
sai 9pm Yuseef ya dawo 'dakin Saudat ya fara shiga da salama aciki ta amsa mishi salam ajiye mata ledar hannushi yayi yace "gashinan gurasa ce nagani nasiyo muku tunda abun marrari ce" ko kalonsa Saudat batai ba yayi murmushi dan yasaba duk ran kwan Yuseera Saudat bata mishi maga
har ya juya zai fita yadawo yace "ko kina bukatar wani abu?" harararshi tayi kawai tajuya ta kwanata baki ya ta'be yafice daga 'dakin
'dakin Yuseera ya shiga bata parlour dan haka yashige badroom 'din
a kwance ya tadda ita tanata bacci yayi murmushi ya haye bad 'din ya jawota jikinsa ya fara hura mata iska a fice 'dinta
a hankali ta bu'de idota ta saukesu akashin murmushi ya sakar mata itama ta maida mishi tace "kadawo lafiya mijina" "lafiya lau baby na tashi kici gurasa nasiyo miki nasan zakiso ta" dariya tayi ta mike ya dauko ledar ya ajiye a gabanta ya bu 'dewa ta fara ya tsina fuska sabuda kanshin gurasar yafara tayar mata da zuciya
mikewa yayi ya dauko plet da huka da spoon ya juye gurasar ya yanko be kula da halin da take cikiba yasa mata abaki
aikuwa tafara ka kari sai amai tafara amai ba kakka tawa kanka ce kwabo ta ga la baita dagota yayi da sauri yana salati amma yaga tayi................!
by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*AURAN* *JAREEMEE*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
storry and writting
by
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
*PAGE* 45-46
........................📖Baya luuuu yai saurin ha'data da jikinsa yana kalon fuskarta data jike da gumi duk da sanyin da akeyi
huramata iskar bakinshi ya farayi a hankali yakira sunanta "baby bu'de idonki kinji"
a hankali ta bu'de danunta da sukayi red hawaye na zubowa tace "cikina zan mutu" ido ya rintse yace "no bazaki mutuba" ajiyar zuciya tayi sauke
ta 'kara kan kameshi jikinta na rawa tace "kari rifeni sanyi nakeji" kwantar da ita yayi jikinta zafi rau ya rufa mata blanket shima ya kwanta ya shiga ciki ya jawota jikishi ya 'kan'ka meta
haka suka kwana jikin Yuseera ba da'di saida asubama zazza'bin ya ragu
da kanshi ya ha'da musu breakfast yai mata wanka ya dauko abinci ya fara bata amma tanaci tai amanshi tea ya ha'da mata ya bata shima be zaunaba duk sai hankalinshi ya 'kara tashi
ya kaleta a san yaye yace "tashi muje Hospital a duba minke" fuska ta marairai ce tace "nidai ka rabu dani banason zuwa walahi"
cikin rarashi yace "hakuri zakiyi muje abaki magani zakiji sauki kinji" kai ta gyada mishi ya sauya mata kaya ya kamo hannun suka fito parlour
da Saudat suka ha'du ta kali Yuseera sama da kasa ta ta'be baki ta kali YJ tace "my dear inaso xuwa gida yau inaso ka kaini da kanka"
yana kalon Yuseera yace "gaskiya saidai kije da kanki baby ba tada lafiya zan kaita Hospital" fuska Saudat ta 'kara ha'dewa tace "nagaji da nuna babbanci da kakeyi a tsaka ninmu da Yuseera nimafa aure na kakeyi"
rai a 'bace YJ yace "idai dan zan kai matata asibiti shine kike cewa na nuna babbanci to na nuna kiyi abunda zakiyi" yana gama fa'din haka yaja hannun Yuseera suka bar gidan
koda suka 'karasa Hospital 'din kai tsaye office 'din Dr Ameenah suka huce da fara'a ta tarbesu suka nemu gu suka zauna
kalon Yuseera tayi tace "Amarya ya jikin naki" "da sauki" "to Allah ya 'kara sauki" "ameen thanks" tan bayoyi Dr tayiwa Yuseera kafi tayi mata test ta gano cikine da Yuseera na wata 1 da sati 2
cikin farin ciki ta bayanawa YJ alkuwa bakinshi yaki rufuwa a abunda yake anbata sai "alhadulilih alhadulilih Allah nagode ma daka azirtani da wannan cikin" ya kali Yuseera da kanta ke 'kasa duk kunya ta isheta yace "sannu baby ba abunda kike bukata" kai ta gyada mishi ya mike ya mikawa Dr Ameenah kudi masu yawa wadda shi kansa besan adadinsuba yace "ga tukucin kinan Dr nagode sosai"
murmushi Dr tayi tace "duk wannan saurin da kake ka tsaya na rubuta mata magani ko sokake taita zama da ciwo" kai ya dafe yace "walahi duk na ru'de ne" ya koma ya zauna tarubuto maganin ta mika mishi tace "gashinan kasiya mata a parmasy sannan ko zazzabi take kar abata magani a gida akawota nan tukun"
"okey nagode Allah ya 'kara girma" "ameen" Dr tace ta rakosu har waje tanawa Yuseera tsiya wai kinibibine ya hanata magana amma tafi kowa jindadi
haka suka huce anawasa da dariya
gidan mami YJ ya zarce da Yuseera suna zuwa Yuseera a tsorace tace "dan Allah kar ka fadawa mami inada ciki" dariya yayi sosai yace "ai ko ban fa'da mataba shi zai bayana kansa da kasa" "eh nasani amma kar ka fa'da mata kaji" "to" kawai yace mata amma bazai ki fa'dawa mami wannan abun alkairinba
da salama suka shiga Muwadat na gani Yuseera ta taso da gudu ta 'dane ta
aikuwa cikin masifa YJ ya janye Muwadat yana masifa "bakida hankali ne da zakizo kiwani haujinkin ta sokike kimun asarar babyna" baya Muwadat tayi tana kunshe dariyarta muryar mami sukajiwo tana cewa "to su aimaka sarkin 'ya'ya to ita ba 'ya bace" sosa kai Yuseef yayi yace "to ai ba ita ka'dai bace tazo ta 'daneta kuma ance ta daina wahala"
cikin farin ciki mami tace "hmm kaji dashi" ta kamo hannun Yuseera da kanta ke 'kasa ta zaunar da ita tace "sannu 'yar kirki ba abunda kike bu 'kata" kaita girgiza alamar "a'a" murmushi mami tayi tace "haba Yuseera ki fa'damun abunda kike bu 'kata nakawo miki kinsan masu juna 2 da kwadayi"
hannu 2 Yuseera tasa ta rufe fuskarta mami tayi dariya tace "shikenan tunda bazaki fa'da munba" ta zauna suka cigaba da hira Yuseef nata rawar kai yana sanarwa mami irin murnar yayi lokacin da Dr ta sanar dashi Yuseera nada ciki sukuma suna tamishi dariya
sai a zahar sukayiwa mami salama suka huce gidan su Yuseera aikuwa tuda taga sunyi hanyar gidan su bakinta ya 'ki rufuwa sai murmushi takeyi YJ yana sane da abunda takeyi shima sai dariyar yakeyi
suna 'karasawa da sauri ta fito da gudu ta shige gidan ko kiran da YJ ke mata bata jiyo ba girgiza kai kawai yayi dan bayasan gudun nan sabuda babynshi
tana shiga taci karo da mama aikuwa ta saki ihu ta dafeta cike da mamaki mama take kalonta kamar ba Yuseera ba tazama katuwa tayi kiba da haske cikin farin ciki mama tace "Yuseera kece?" kuka Yuseeran tasaka tace "nice mama shine ko kizo ki gani ko" murmushi mama tayi tajata suka shiga 'daki suka gaisa suna hira
yaya Kabeer ya shigo ya kali Yuseera yace "kinyi aurenma bakiyi hankaliba autar mama yanxu mijin naki yana waje kika barshi" mamace ta kaleta tace "au da waje kikabar Yuseefan" baki ta turo tace "to nina hanashi shigowa" kai kawai mama ta girgiza tacewa yaya Khabeer ya shigo dashi
tare suka shigo ya gaida mama ta amsa yabawa Yazeed da yashigo yanxu key yace yashigo da kaya a but
kar ba yayi yaje yaita shigo da kaya abince da driks ita kanta Yuseera mamaki take yaushe ya shiyo kayannan
godiya mama taitayi harda hawaye yace bakomai ya kali Yuseera da ita shi take kalo ya kashe mata ido yace "ma munsamu 'karuwa fa" "to waya ya haihu" ido Yuseera ta xaro ciki tsoro tace "dan Allah kar ka fada" kafada ya make yaima kwalo yace "mama ciki gare Yuseera" ai da gudu ta mike tayi..............!
kuyi hakuri da wannan gajeran page 'din
by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*AURAN* *JAREEMEE*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
storry and writting
by
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
*PAGE* 47-48
........................📖Tai cikin daki da gudu dariya sukasa harda mama cikin farinciki tace "Allah ya sanya alkari ya sauketa lafiya" "ameen mama" suka cigada iharar su
itakuma Yuseera tunda tashiga daki tana kukan munafinci bacci ya dauketa saida mama tashiga tace tafito sutafi kar dare yayi ta tadda tanata baccinta
murmushi tayi ta fara tashinta
mi'ka Yuseera tayi ta kali mama tace "kai mama kika katsemun baccina me dadi inaba babyna non........!" saikuma tasa hannu tarife bakinta tana zare ido baki mama ta ta'be tace "nitashi kibi mijinki kutafi kin ishi mutane da rashin kunya" fuska ta kwa'be tace "haba mama banga baba na ba zantafi nidai yai tafiyarshi ya Yazeed a kaini dama ai gulmace ta tsaidashi inba hakaba daya kawoni yaita fiyarshi mana"