Sashe 20
Auran Jareemee Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bige mata baki mama tai tana harararta tace "mijin naki kike cewa ya tsaya gulma, ashe har yanxu baki daina wata kamar 'yar fariba ko" baki ta turo tasako daga bad 'din tayi waje
baki mama tari'ke tace "ko daya zaki tarbiyar wani kema ba'a gama takiba"
tana fita ta tadda yaya Khabeeru sunata hira dashi hararar YJ tayi ta zauna kusa da yaya Khabeeru tace "yaya ina babana" murmushi yayi yace "aikuwa baba yatafi birnin kudu shida gida sai dare ko gobe da safe yai sanmako kunda ganin kona suka tafi" Yuseef ne yace "to saiki mike mu huce ko" ido ta zaro sai tafara kuka tana tirje tirje tana cewa
"nidai ba inda zani saina ga babana" cikin ta kaici yaya kabiru ya kaimata duka da sauri YJ ya tare ya jawota jikinshi ya kali yaya Kabeeru yace "haba yaya Kabeer da girmanka zaka daketa bafa ita ka'dai bace yanxu su 2 zaka daka fa" ya 'karasa maganar kamar zayi kuka
baki da hanci yaya Khabeer ya saki yana kalon ikon Allah lalai ana ta'bara ido 2
girgiza kai yayi ya mike yafice da bazai iya kalon wannan sakarcin ba
cikin rarrashi Yuseef ya kaleta yace "shike nan baby kizauna gobe zanzo na daukeki na samu gaisa da baban amma kikulamin da kanki da babyna banaso ko kuda ya ta'ba min su" tana murmushi tace "to nagode mijina" kiss ya mana mata a lips 'dinta yace "yau bazan iya bacci ba sabuda kewarki baby" murmushi tayi tace "nima haka honey" dariya yayi ya mi'kara da ita yace ta kira mishi mama suyi salama
kirawo mamartayi sukayi salama tanata yimishi korafi akan me zai barta kwana amma can 'kasan ranta da'di ya isheta dan dama tanaso su ke'be da 'diyar tata
yana dariya sukayi salama ya huce yin duniya mama tayi Yuseera ta raka shi go gindin motane ki tayi dan tasan halin abunta yanxu suna fita zaice zai ta'bata idan yashiga wani yanayi tass zai iya cewa ta fasa kwana itakuwa karan hauka ne ya cijeta da zata bishi
da ta gaji da mitar mama saita mike ta barmata gurin
a daran mama da Yuseera basu rintsa hira suka sha da shawar warin da mama taringa bawa 'diyar tata
haka ma 'bangaren YJ amma shi tashin hankali ne ya hanashi bacci gashi yaje gun Saudat yana fara kiranta da Yuseera ta tureshi tana masifa fa'da kan sunshashi dan badan YJ yakai zuciya nesa ba da a daren Saudat a gidan ubanta zata kwana
da sassafe Baba ya dawo yayi mamakin ganin Yuseera da yadda takuma kamar ba itaba
cikin fara'a suka gaisa nanfa aka dasa hira har rana yi sukai saida lokacin salah yayima suka fita masgid
saida yamma likis YJ yazo daukanta suka gaisa da Baba yai mishi alheri me yawa amma ya 'ki amsa yace ai yasaba bashi yaukam tunda yakawo kayan abici bazai amshi kudiba yin duniya ya 'ki amsa sai hakura YJ yayi yana yaba datakun surukan nasa
ita kuwa Yuseera tunda taga yazo take matsar hawaye idai mama abunma dariya yabata anason mijin ana kaiwa kasuwa da kuka suka rabu da mama bayan ta ha'da mata kayan gyaran jiki irin nasu na mata
ranar kuwa saida Yuseera ta kwamace bata kwana a gida ba dan irin cin da YJ yaimata abun ba magana shima saidaga baya yazo yana nadama da tsoron karwani abu yasamu babynshi
kuma kwanan Saudat ne amma tayi yaji tabar gidan akan rigimar da sukayi jiya
*AFTER* 8 *MOUTH*
cikin Yuseera yayi girma sosai har ya huce EDD 'din da aka samata duk ta kubura zama da gyar tashi da gyar idan tagajima kuka take sawa YJ shima daurewa kawai yakeyi dan shima cikin Yuseera ya fara bashi tsoro ba yadda mami batayi yadawo mata da itaba ya ki yace saidai in ita tadawo gidan nasu
ranar wata sunday da safe Yuseera na jikin YJ tana mishi mitar da ta saba dan tun dare takejin mararta na mata ciwo
cike damuwa ya kaleta yace "am sorry my beautyfull wife Allah zai sakeki lafiya nan bada da 'dewa ba kiji kidaina wannan kukan" jin tayi shiru yasa kali fice 'dinta ido yaga ta rintse ya cije lips 'dinta ya damke mararta da hannu 2 da sauri ya janyeta daga jikinshi ya maida ita aganshi yafara magana "meyake faruwa baby meya sameki haka" kai kwai take juyawa amma ko ihim bata ceba
da sauri ya mike ya shiga 'dakin Saudat yace ta fito Yuseera ba lafiya amma saitace itama tabatada lafiya cikin ta kaci yake kalonta Allah yagani akan abu 2 ya 'ki rabuwa da Saudat
na 1 yana tausayin Yuseera ga ciki ga jarabarsa na 2 bayaso ace yazama me auri saki amma zayi maganinta very soon
fitowa yayi ya 'dauko phone 'dinshi ya kira mami ya sanar da ita abunda ke faruwa tace suyi gaba gatanan su ha 'du a hospital 'din to yace da ita ta kinkimi Yuseera yasata a muta suka huce
kan mami ta zoma an amshi Yuseera an shiga da ita lebor room da ita
mami na zuwa ta tadda Yuseef yayi ta gumi idonshi yakoma red ta zauna kusa dashi ta dafa shi murya a karye tace "kayi hakuri addu'a tafi bu'kata yazu Allah ya sauketa lafiya" hawayen da suka zubo masa ya goge yace "mami walahi tsoro nakeji kar Yuseera ta mutu dan bansan yaxanyi da rayuwata ba ina rasata" cikin damuwa mami ta dafashi tace "ciwo ai ba mutuwa bane kayi hakuri ka share hawayenka kacigaba dayi mata addu'a kaji?" kai ya gyada mata ya mike ya nufi masgid 'din cikin Hospital 'din
sai 4:27pm Yuseef ya dawo mama tana kalonsa tasan kuka yaje yayi ya xauna kusa da ita muryarshi na rawa yace "har yanxu bata haihu ba ko mami?" bu 'de baki tayi zatayi magana saiga wata nurse ta fito tace kune wadda kuka kawo Yuseera Sa'id ko da sauri YJ yace "yes mune" murmushi tayi tace "to Allah ya sauketa lafiya" "alhadulilih alhadulilih alhadulilih" shine kawai abunda YJ keta maimai tamawa cikin farin ciki mami ta kali nurse 'din tace "me aka samu?" tana murmushi tace "ansamu baby girl" "masha Allah" shine abunda mami tace taciro ku'di ta mi'kawa nurse 'din tace "ga tukucinki" da sauri YJ yace "haba mami 'yafa guda Allah yabani wadda da duk shekarun da na shafe da yin aure bansamuba kuma ki dau kudin da basufi 5k kibawa wadda ta sanar damu wannan abun alkarin" kalon nurse 'din da bakinta ya 'ki rufuwa yayi yace "bani acc number 'dinki" da sauri ta fa'da mishi aikuwa a take ya tura mata 300k
kicin da mamaki da'di da murna nurse 'din taitaiwa YJ godiya saida ya ce ya isa ma sannan ta daina aikuwa Yuseera taga gata gurin nurses 'din ko motsi tayi sai ance meya faru
sai magrib aka salamesu kuma Allah ya taimaki Yuseera duk girman babyn ma'a mata 'dinki ba kodan gurin yasaba da katuwar joystick 'din YJ ne oho
gidan su mami tace su zarce dan bataso a riga yimata rashin ta ido a gida
tunda suka dawo 'yar tana hannun YJ saida mami tai masa jan ido sannan ma ya bada baby aka mata wanka ana gamawa ya 'kara zuwa ya kwafe yana kalon yarinyar
sosai mami ta cire kunya ta gashe sirikar tata tare da wanketa tass duk da Yuseera tajin zafin wankan amma taji dadin jikinta sosai
bayan ta sa kaya ne ta kwanta Saudat ta shigo ta gaida mami ta amsa 'kasa 'kasa jikinta a sanyaye tace "walahi mami banda lafiya shiyasa ban rakasu ba" "naji ai" shine kawai abunda mami tace ta cigaba da harkar gabanta
zama Saudat tayi kusa da Yuseef ta mi'ka hannu zata amsheta yai saurin janye babyn yana hararta cikin damuwa tace "plz kaban babyn nagani" "mtssss idan zaki mutu a gurin nan bazan baki 'yataba"
hawaye bakin ciki Yuseera ta goge tana leken babyn a hannun YJ kamar ta warce ta gudu haka takeji kauna da soyayyar babyn na ratsata
komai da ake saiwa baby da uwarsa YJ ya siya har yaso yai fariya a gurin siyan kayan baby ita kuwa saudat 'yar kalo ta zama ga son daukan baby da take amma idai YJ yana nan baya bata saidai in baya nan ta 'dauka
kwanci tashi ba wuya yau takama sunday kuma yane akai taron suna yarinya taci sunan KHADEEJA {NABIHA} (sunan aunar mu kuma mafi soyuwa a gareni i love you my sweet sister NABIHA)
ayin taro na ban mamaki anci ansha su Yuseef angon 'karni ko fita beyiba yana ma 'kale duk shigar da Yuseera zatayi to anko zasuyi intasa atanfa ma saiya dauko shadda kalarta yasa kuwa dariya yake mishi amma shi ko a jikinshi harkarsa yakeyi hankali kwance
DR AMEENAH ma tazo suna harda MA'ISHA ita 'KANWAR MATATA {my novel} da FATEEMAH ta BA'KIN GIDA {my nobel} da Mujha ta RABUNANE {aunty baby} da Aneesa ta SATAR KWANA {ummu haira} etc
anci ansha anyi taro lafiya an watse lafiya ba hayani ya fa'da azo ana dariya ankoma cikin jindadi da tsaraba niki niki
wai ina labarin Nuratu a gidan malam Zubairu................
by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*AURAN* *JAREEMEE*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
storry and writting
by
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
*PAGE* 49-50
........................📖Nuratu kuwa tuda taje gidan malam Zubairu jin dadin rayuwa ya yanke mata kulum cikin fa'da take da mata da yaransa ga rashin abinci me dadi a cinmutun cin tada malam yake kulum kuma inzai dau wu'ka yace zai yankata baza iya guwaba har kayanta ya ta'ba watso mata waje amma ta dauko kayan tana kuka tana rokonshi yayi hakuri bazata iya rayuwa bashiba haka zata dawo kishiyoyi sitaimata habaici amma ko ajikinta
inkaga Nuratu yanxu bazakace itace wannan nuratun 'yar gayu da kwalisa bace duk tabi ta rame tai baki har tsufan dule ta fara ga laulayi da take fama dashi gacikin yasata kwadayi amma inzata mutu ko kan kifi malam bazai siya mataba saidai ta gani a hannun yara tana ha'diyar miyau
baki mama tari'ke tace "ko daya zaki tarbiyar wani kema ba'a gama takiba"
tana fita ta tadda yaya Khabeeru sunata hira dashi hararar YJ tayi ta zauna kusa da yaya Khabeeru tace "yaya ina babana" murmushi yayi yace "aikuwa baba yatafi birnin kudu shida gida sai dare ko gobe da safe yai sanmako kunda ganin kona suka tafi" Yuseef ne yace "to saiki mike mu huce ko" ido ta zaro sai tafara kuka tana tirje tirje tana cewa
"nidai ba inda zani saina ga babana" cikin ta kaici yaya kabiru ya kaimata duka da sauri YJ ya tare ya jawota jikinshi ya kali yaya Kabeeru yace "haba yaya Kabeer da girmanka zaka daketa bafa ita ka'dai bace yanxu su 2 zaka daka fa" ya 'karasa maganar kamar zayi kuka
baki da hanci yaya Khabeer ya saki yana kalon ikon Allah lalai ana ta'bara ido 2
girgiza kai yayi ya mike yafice da bazai iya kalon wannan sakarcin ba
cikin rarrashi Yuseef ya kaleta yace "shike nan baby kizauna gobe zanzo na daukeki na samu gaisa da baban amma kikulamin da kanki da babyna banaso ko kuda ya ta'ba min su" tana murmushi tace "to nagode mijina" kiss ya mana mata a lips 'dinta yace "yau bazan iya bacci ba sabuda kewarki baby" murmushi tayi tace "nima haka honey" dariya yayi ya mi'kara da ita yace ta kira mishi mama suyi salama
kirawo mamartayi sukayi salama tanata yimishi korafi akan me zai barta kwana amma can 'kasan ranta da'di ya isheta dan dama tanaso su ke'be da 'diyar tata
yana dariya sukayi salama ya huce yin duniya mama tayi Yuseera ta raka shi go gindin motane ki tayi dan tasan halin abunta yanxu suna fita zaice zai ta'bata idan yashiga wani yanayi tass zai iya cewa ta fasa kwana itakuwa karan hauka ne ya cijeta da zata bishi
da ta gaji da mitar mama saita mike ta barmata gurin
a daran mama da Yuseera basu rintsa hira suka sha da shawar warin da mama taringa bawa 'diyar tata
haka ma 'bangaren YJ amma shi tashin hankali ne ya hanashi bacci gashi yaje gun Saudat yana fara kiranta da Yuseera ta tureshi tana masifa fa'da kan sunshashi dan badan YJ yakai zuciya nesa ba da a daren Saudat a gidan ubanta zata kwana
da sassafe Baba ya dawo yayi mamakin ganin Yuseera da yadda takuma kamar ba itaba
cikin fara'a suka gaisa nanfa aka dasa hira har rana yi sukai saida lokacin salah yayima suka fita masgid
saida yamma likis YJ yazo daukanta suka gaisa da Baba yai mishi alheri me yawa amma ya 'ki amsa yace ai yasaba bashi yaukam tunda yakawo kayan abici bazai amshi kudiba yin duniya ya 'ki amsa sai hakura YJ yayi yana yaba datakun surukan nasa
ita kuwa Yuseera tunda taga yazo take matsar hawaye idai mama abunma dariya yabata anason mijin ana kaiwa kasuwa da kuka suka rabu da mama bayan ta ha'da mata kayan gyaran jiki irin nasu na mata
ranar kuwa saida Yuseera ta kwamace bata kwana a gida ba dan irin cin da YJ yaimata abun ba magana shima saidaga baya yazo yana nadama da tsoron karwani abu yasamu babynshi
kuma kwanan Saudat ne amma tayi yaji tabar gidan akan rigimar da sukayi jiya
*AFTER* 8 *MOUTH*
cikin Yuseera yayi girma sosai har ya huce EDD 'din da aka samata duk ta kubura zama da gyar tashi da gyar idan tagajima kuka take sawa YJ shima daurewa kawai yakeyi dan shima cikin Yuseera ya fara bashi tsoro ba yadda mami batayi yadawo mata da itaba ya ki yace saidai in ita tadawo gidan nasu
ranar wata sunday da safe Yuseera na jikin YJ tana mishi mitar da ta saba dan tun dare takejin mararta na mata ciwo
cike damuwa ya kaleta yace "am sorry my beautyfull wife Allah zai sakeki lafiya nan bada da 'dewa ba kiji kidaina wannan kukan" jin tayi shiru yasa kali fice 'dinta ido yaga ta rintse ya cije lips 'dinta ya damke mararta da hannu 2 da sauri ya janyeta daga jikinshi ya maida ita aganshi yafara magana "meyake faruwa baby meya sameki haka" kai kwai take juyawa amma ko ihim bata ceba
da sauri ya mike ya shiga 'dakin Saudat yace ta fito Yuseera ba lafiya amma saitace itama tabatada lafiya cikin ta kaci yake kalonta Allah yagani akan abu 2 ya 'ki rabuwa da Saudat
na 1 yana tausayin Yuseera ga ciki ga jarabarsa na 2 bayaso ace yazama me auri saki amma zayi maganinta very soon
fitowa yayi ya 'dauko phone 'dinshi ya kira mami ya sanar da ita abunda ke faruwa tace suyi gaba gatanan su ha 'du a hospital 'din to yace da ita ta kinkimi Yuseera yasata a muta suka huce
kan mami ta zoma an amshi Yuseera an shiga da ita lebor room da ita
mami na zuwa ta tadda Yuseef yayi ta gumi idonshi yakoma red ta zauna kusa dashi ta dafa shi murya a karye tace "kayi hakuri addu'a tafi bu'kata yazu Allah ya sauketa lafiya" hawayen da suka zubo masa ya goge yace "mami walahi tsoro nakeji kar Yuseera ta mutu dan bansan yaxanyi da rayuwata ba ina rasata" cikin damuwa mami ta dafashi tace "ciwo ai ba mutuwa bane kayi hakuri ka share hawayenka kacigaba dayi mata addu'a kaji?" kai ya gyada mata ya mike ya nufi masgid 'din cikin Hospital 'din
sai 4:27pm Yuseef ya dawo mama tana kalonsa tasan kuka yaje yayi ya xauna kusa da ita muryarshi na rawa yace "har yanxu bata haihu ba ko mami?" bu 'de baki tayi zatayi magana saiga wata nurse ta fito tace kune wadda kuka kawo Yuseera Sa'id ko da sauri YJ yace "yes mune" murmushi tayi tace "to Allah ya sauketa lafiya" "alhadulilih alhadulilih alhadulilih" shine kawai abunda YJ keta maimai tamawa cikin farin ciki mami ta kali nurse 'din tace "me aka samu?" tana murmushi tace "ansamu baby girl" "masha Allah" shine abunda mami tace taciro ku'di ta mi'kawa nurse 'din tace "ga tukucinki" da sauri YJ yace "haba mami 'yafa guda Allah yabani wadda da duk shekarun da na shafe da yin aure bansamuba kuma ki dau kudin da basufi 5k kibawa wadda ta sanar damu wannan abun alkarin" kalon nurse 'din da bakinta ya 'ki rufuwa yayi yace "bani acc number 'dinki" da sauri ta fa'da mishi aikuwa a take ya tura mata 300k
kicin da mamaki da'di da murna nurse 'din taitaiwa YJ godiya saida ya ce ya isa ma sannan ta daina aikuwa Yuseera taga gata gurin nurses 'din ko motsi tayi sai ance meya faru
sai magrib aka salamesu kuma Allah ya taimaki Yuseera duk girman babyn ma'a mata 'dinki ba kodan gurin yasaba da katuwar joystick 'din YJ ne oho
gidan su mami tace su zarce dan bataso a riga yimata rashin ta ido a gida
tunda suka dawo 'yar tana hannun YJ saida mami tai masa jan ido sannan ma ya bada baby aka mata wanka ana gamawa ya 'kara zuwa ya kwafe yana kalon yarinyar
sosai mami ta cire kunya ta gashe sirikar tata tare da wanketa tass duk da Yuseera tajin zafin wankan amma taji dadin jikinta sosai
bayan ta sa kaya ne ta kwanta Saudat ta shigo ta gaida mami ta amsa 'kasa 'kasa jikinta a sanyaye tace "walahi mami banda lafiya shiyasa ban rakasu ba" "naji ai" shine kawai abunda mami tace ta cigaba da harkar gabanta
zama Saudat tayi kusa da Yuseef ta mi'ka hannu zata amsheta yai saurin janye babyn yana hararta cikin damuwa tace "plz kaban babyn nagani" "mtssss idan zaki mutu a gurin nan bazan baki 'yataba"
hawaye bakin ciki Yuseera ta goge tana leken babyn a hannun YJ kamar ta warce ta gudu haka takeji kauna da soyayyar babyn na ratsata
komai da ake saiwa baby da uwarsa YJ ya siya har yaso yai fariya a gurin siyan kayan baby ita kuwa saudat 'yar kalo ta zama ga son daukan baby da take amma idai YJ yana nan baya bata saidai in baya nan ta 'dauka
kwanci tashi ba wuya yau takama sunday kuma yane akai taron suna yarinya taci sunan KHADEEJA {NABIHA} (sunan aunar mu kuma mafi soyuwa a gareni i love you my sweet sister NABIHA)
ayin taro na ban mamaki anci ansha su Yuseef angon 'karni ko fita beyiba yana ma 'kale duk shigar da Yuseera zatayi to anko zasuyi intasa atanfa ma saiya dauko shadda kalarta yasa kuwa dariya yake mishi amma shi ko a jikinshi harkarsa yakeyi hankali kwance
DR AMEENAH ma tazo suna harda MA'ISHA ita 'KANWAR MATATA {my novel} da FATEEMAH ta BA'KIN GIDA {my nobel} da Mujha ta RABUNANE {aunty baby} da Aneesa ta SATAR KWANA {ummu haira} etc
anci ansha anyi taro lafiya an watse lafiya ba hayani ya fa'da azo ana dariya ankoma cikin jindadi da tsaraba niki niki
wai ina labarin Nuratu a gidan malam Zubairu................
by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*AURAN* *JAREEMEE*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
storry and writting
by
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
*PAGE* 49-50
........................📖Nuratu kuwa tuda taje gidan malam Zubairu jin dadin rayuwa ya yanke mata kulum cikin fa'da take da mata da yaransa ga rashin abinci me dadi a cinmutun cin tada malam yake kulum kuma inzai dau wu'ka yace zai yankata baza iya guwaba har kayanta ya ta'ba watso mata waje amma ta dauko kayan tana kuka tana rokonshi yayi hakuri bazata iya rayuwa bashiba haka zata dawo kishiyoyi sitaimata habaici amma ko ajikinta
inkaga Nuratu yanxu bazakace itace wannan nuratun 'yar gayu da kwalisa bace duk tabi ta rame tai baki har tsufan dule ta fara ga laulayi da take fama dashi gacikin yasata kwadayi amma inzata mutu ko kan kifi malam bazai siya mataba saidai ta gani a hannun yara tana ha'diyar miyau