Sashe 16
Auran Jareemee Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
mami na huci tace "baka da hankali Yuseef kasheta zakayi kana ganin irin halin da take ciki kake kokarin kusan tarta" ajiyar zuciya ya sauke tare da gyara wandansa daidai lokacin da su Saudat suka 'karaso
ya kali mami muryar sa na rawa yace "kiyi hakuri mami nima ba asan raina haka ta faruba nakasa kama kainane" tsaki mami taja ta nuna mishi kofa alamar ya fice bata son ganinshi
kalon Yuseera yayi da take a sume sannan ya kali mami yace "mami suma tayi kibar ko ruwane na zuba mata" tsawa mami ta daka mishi tace "da dakake 'ko'kari afka mata ka tuna da halin da take ciki? dan haka ka ficemin tun ban sa'ba makaba kuma bana so na 'kara ganinka a husbital 'din nan har a salamemu" zai 'kara magana ta da katar dashi
ba yadda ya iya haka haka ya fice yana wai wayen Yuseera
tsaki mami tayi ta 'karasa gaban bed 'din ta ta'ba Yuseera taji shiru bata motsi cikin tsoro ta kali Muwadat tace "kira *DR* *AMEENAH* yanzu kice da matsala ta hanzarta"
da gudu Muwadat ta juya ta fice daga room 'din Saudat ce ta 'karaso tana kalon mami tace "mami meyasamu Yuseera naga bata nunfashi kamar suma matayi?" shiru mami tayi batare da ta bawa Saudat amsa ba sama mikewa da tayi ta shiga toilet ta debo ruwa a cup ta watsawa Yuseera a fice 'dinta
dogon nunfashi Yuseera ta sauke ta bude idonta a hankali da mami tayi tozali ta lumshe ido tana so tuno abunda ya faru can abunda ya faru ya dawo mata a tsorace ta yunkura zata tashi amma ta kasa ta koma ta kwanta tare da sakin kuka me 'kara
hannunta mami ta ruko cikin tausayawa tace "kiyi hakuri kiyi shiru da bakinki 'diyata idai ina nan to baxan bari wani ya cutar min da keba" rage sautin kukanta tayi tare da cewa "dan Allah mami ki hana ya Yuseef zuwa gurin nan so yake ya kasheni ya hut...........!" hannu mami tasa ta rife mata baki tace "mijinki bazai kashe kiba kuma huya bata kisa sai kwana ya 'kare saida rashin tausayin nashi yake so ya nuna miki"
ido Saudat ta rintse dan ta fahinci abunda ya faro ta zame ta zauna tana jin wani irin kishi yana taso mata kalon Yuseera da ke kuka tayi tana jin kamar ta ta shaketa ta mutu
*DR* *AMEENAH* ce tashigo ta 'karaso taga halin da Yuseera ke ciki ta kali mami tace "ku 'dan bamu guri" "to" suka ce tare da ficewa daga 'dakin
'kara dubata tayi taga dinkin be lalaceba amma gurin yayi jaaa sosai
ajiyar zuciya tayi tace "kidaina kuka Yuseera kizama Jareema a fanni auratayarki da mijiki duk da nasan baki sababa kuma da rauni ajikinki amma ki dage ki kula da kanki kiga kinsamu lafiya ki farantawa mijinki ki daina gudunshi kinji 'kanwata" kai Yuseera ta gyada badan zata iya abunda Dr ta ceba dan tasan nan gaba YJ karasa ta zaiyi
magani Dr ta bata ta fito ta samu mami ta gar ga'deta da ta hana YJ zuwa husbitel din nan har sai Yuseera ta warke tukun
godiya mami tai mata suka 'karasa cikin 'dakin da Muwadat dan Saudat ta tafi gida acewarta kanta ke ciwo amma 'kasan ranta tsan tsar kishine Yuseera ne yasaba barin Asibitin
sanda su mami suka shiga 'dakin har Yuseera tayi bacci suka zauna cikin jimami
YJ yana fita daga husbitel 'din gida ya nufa yayi wanka da salah ya kwanta yana ta kaicin abunda yayi
gashi yanxu ya 'bata rawarsa da tsale ganin Yuseera ma saiya ga gareshi ga wata irin sha'awar yarinyar yakeji dan yana ganin tafi kowace mace ni'ima a duniya sai yanxu yasan mami gata ta mishi data dage ya auri Yuseera shiyasa bahaushe yace duk abunda babba ya hangu yaro ko yahau dala da kgauran dutse bazai hangoba ashe mami ta hango mishi nagar tar Yuseera a fili ya furta "nagode mamina kece silar samun farin ciki da cikar burina Allah ya biyaki da gida a aljana firdausi ameen" haka yaringa sun batu har baci yayi awan gaba dashi
wai ina labari Niratu
Nuratu tunda tabar gidan YJ komai ya lalace mata a gida ba sauki haka inta fito waje anringa jifanta ana zaginta ta 'ki zaman aure damasu 'yan film haka suke daga sunyi aure suke fitowa
cikin 'yan kwanaki ka'dan duk tabi ta fita hayacinta ko abinci bata iyaci sosai sabuda damuwa da take ciki
yauwa kamar kulum tana zane a kuryar 'dakinta taji salamar Kareema 'kawarta amsa wa tayi cikeda mamakin ganinta zama kareema tayi tace "kinyi mamakin ganina ko Nuratu?" kai kawai Nuratu ta iya 'daga mata
murmushi tayi tace "to karkiyi mamaki nasan damuwar dake adabar zuciyarki akan maganar rabuwarki da YJ to ina so ki kwantar da han kalinki ki nutsu kiji abunda zan fa'da miki"
gyara zama Nuratu tayi tana kalon Kareema
"yanxu idan kikace xaki fito na fito da YJ to ke zaki kwana a ciki yanxu kitashi muje gurin malam Zubairu mukai mishi kukanmu da 'kafarsa zaidawo yana baki hakuri" ajiyar zuciya Nuratu ta sauke tace "walahi ni duk kaina ya kule na manta da batun malam Zubairu amma yanxu tashi mu hanzarta na saida sar'kata dan ba kudi a hannuna muje" mikewa sukayi suka fice suna labari harda shewa
kasuwar Sabon gari suka fara zuwa suka saida sar'kar kwasha-kwasha sannan suka huce kauyen da malam Zubairu yake
lokacin da sukaje sun tadda mutane sosai dan haka saida suka jira layi yazo kansu lokacin har yamma tayi
suna shiga malam Zubairu ya ganesu dan suna zuwa gurinsa aikuwa ya washe baki yayi musu nuni da gurin suka zauna
bayan sun gaisa suka yimishi bayanin duk abunda yake faruwa kalon Nuratu yayi yana susa 'keya dan shi yaga matar aure irin wadda yake mafarkin samu murmushi yayi yace "malama Nuratu kin kawo kukanki ida za'a share miki dan haka kibada 30k yanxu angama" cikin zumudi ta zaro kudin ta bashi dan tasan aikinshi ba wasa
amsa yayi yana murmushi aransa yace kinbada sadakinki da hannunki a fili kuma sai yace "kutashi kutafi da 'kafarki zaki zo godiya" mikewa sukayi suna mishi godiya suka fice
dariya yayi yace "ina nufin da 'kafarki zaki zo kina mun magiya na aureki" yana fadin haka yana sosa wandansa
lokacin dasu Nuratu suka fita dare yafarayi dan har anyi salar isha ga kauyen ba haske amma haka suka ringa fantsamawa har suka fito bakin titi suka samu abun hawa suka tafi gida
bayan an sauke Nuratu ne tashiga lungunsu wasu samar suka sha gabanta cikin tsoro taja da baya tana zare ido 'daya daga cikin sune ya zaro wata huka yace "................!
by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*AURAN* *JAREEMEE*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
storry and writting
by
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
*PAGE* 39-40
Free Page
wannan page 'din barka da Sallah ne ga kowa da kowa Allah ya maimaita mana ameen
........................📖"Kibamu kudin jikinki ko waya inba hakaba na tsatstsa gaki" jikin Nuratu har rawa yake ta bude jakarta danta dauko sauran ku'din sarkarta amma taga wayam ba ko sisi
ru'dewa ta 'karayi jikinta na tsima ta dauki wayarta me tsada wace ita ta rage mata a yanxu itama YJ ne ya siya mata da biki ta mi'ka musu
amsa 'dayan yayi ya bar gurin da sauri shikuwa me hu'kar ta gabanta yazo zai huce kawai saijin huka tayi a gefan cikinta
'kara tasaki sabuda azabar dataji amma kan mutane su ankara ya gudu sai Nuratu dake kwance cikin jini tana ihu
wani me kantine ya ankara da abunda ke faruwa be 'karasa gurinba sai yayiwa police waya suka 'karaso suka kinkimi Nuratu suka Asibiti da ita
da yake da police da sauri aka amshe su aka fara bawa Nuratu kulawar gaggawa
Yuseef be farka ba saida akayi salar isha'i da sauri ya tashi yayi wanka yayi salah sannan ya fito parlour dan zuwa kitchen ya samu abunda zaisa a cikinsa
Muwadat ya tarar a parlour tana kalo a tashar Hijjira tv kusa da ita yaje ranshi a ha'de yace "ke ina abincina?" saurin mikewa tayi tana cewa "yana kitchen bari na kawoma" guri ya nema ya zauna yana cika yana batsewa
kawo abincin Muwadat tayi takoma 'dakin da take
abincin da ta zuba ya dauka ya faraci 1 spoon kawai ya kai bakinsa take Yuseera ta fa'do masa ya tuno test 'din abincinta atake yaji abincin yafita aransa ya mike ya koma 'daki yana jin kewar yarinyar sosai duk da bawani sabo sukayi ba
11:26pm YJ ya gama shin kwanciya ya kwanta amma bacci ya gagara yanaji kamar mararsa zatayi bindiga juyi kawai yakeyi cikin azaba
Saudat ce tashigo 'dakin da salama tayi kyau cikin rigar baccinta iya cinya kuma ba abunda ta 'doro akai
kafeta yayi da ido duk da yadda tayi kyau ga surar jikinta duk a waje amma be 'daga mishi hankali ba ba'abunda idonsa da gangar jikinsa ke muradi irin Yuseera
ita kuwa Saudat tayi hakan ne dan ta dauke hankalinsa daga kan Yuseera ya dauna wannan haukar akanta
'karasawa gabansa tayi ta zauna tana kalon fuskarsa shima ita yake kalo yanajin kanshin tura ranta na fusgarsa ajiyar zuciya yayi tareda kamota ya mannata da jikinsa ya sauke dugun nunfashi
jinta ajikinsa ya 'kara tada hankalinsa dan haka cikin ki 'dima ya fara sarafata
a daren ranar Saudat saida taji jiki dan ko ka'dan YJ be daga mata 'kafa ba duk dan yasamu nutsuwar da yakeso amma abun yaci tira duk da yaji Saudat 'din ta canza ba kamar abayaba ta jure duk wahalar da yake bata
amma duk da haka besamu yadda yake soba saidai ba laifi ya rage zafi ba kamar jiyaba
ba abunda yake tunani irin Yuseera ashe duk abaya muna mata yake kwanciya dasu sai yanxu ya kwanta da mace kawar da tunaninta yayi gudun 'kara fa'dawa gidan jiya
mikewa yayi ya dauki Saudat yayi toilet da kanshi yayi musu wanka harda shafa mata mai yasa mata kaya ya kwantar da ita ya rungumeta yana sauke ajiyar zuciya yana kisima dama Yuseera ce ajikinsa yanxu
ya kali mami muryar sa na rawa yace "kiyi hakuri mami nima ba asan raina haka ta faruba nakasa kama kainane" tsaki mami taja ta nuna mishi kofa alamar ya fice bata son ganinshi
kalon Yuseera yayi da take a sume sannan ya kali mami yace "mami suma tayi kibar ko ruwane na zuba mata" tsawa mami ta daka mishi tace "da dakake 'ko'kari afka mata ka tuna da halin da take ciki? dan haka ka ficemin tun ban sa'ba makaba kuma bana so na 'kara ganinka a husbital 'din nan har a salamemu" zai 'kara magana ta da katar dashi
ba yadda ya iya haka haka ya fice yana wai wayen Yuseera
tsaki mami tayi ta 'karasa gaban bed 'din ta ta'ba Yuseera taji shiru bata motsi cikin tsoro ta kali Muwadat tace "kira *DR* *AMEENAH* yanzu kice da matsala ta hanzarta"
da gudu Muwadat ta juya ta fice daga room 'din Saudat ce ta 'karaso tana kalon mami tace "mami meyasamu Yuseera naga bata nunfashi kamar suma matayi?" shiru mami tayi batare da ta bawa Saudat amsa ba sama mikewa da tayi ta shiga toilet ta debo ruwa a cup ta watsawa Yuseera a fice 'dinta
dogon nunfashi Yuseera ta sauke ta bude idonta a hankali da mami tayi tozali ta lumshe ido tana so tuno abunda ya faru can abunda ya faru ya dawo mata a tsorace ta yunkura zata tashi amma ta kasa ta koma ta kwanta tare da sakin kuka me 'kara
hannunta mami ta ruko cikin tausayawa tace "kiyi hakuri kiyi shiru da bakinki 'diyata idai ina nan to baxan bari wani ya cutar min da keba" rage sautin kukanta tayi tare da cewa "dan Allah mami ki hana ya Yuseef zuwa gurin nan so yake ya kasheni ya hut...........!" hannu mami tasa ta rife mata baki tace "mijinki bazai kashe kiba kuma huya bata kisa sai kwana ya 'kare saida rashin tausayin nashi yake so ya nuna miki"
ido Saudat ta rintse dan ta fahinci abunda ya faro ta zame ta zauna tana jin wani irin kishi yana taso mata kalon Yuseera da ke kuka tayi tana jin kamar ta ta shaketa ta mutu
*DR* *AMEENAH* ce tashigo ta 'karaso taga halin da Yuseera ke ciki ta kali mami tace "ku 'dan bamu guri" "to" suka ce tare da ficewa daga 'dakin
'kara dubata tayi taga dinkin be lalaceba amma gurin yayi jaaa sosai
ajiyar zuciya tayi tace "kidaina kuka Yuseera kizama Jareema a fanni auratayarki da mijiki duk da nasan baki sababa kuma da rauni ajikinki amma ki dage ki kula da kanki kiga kinsamu lafiya ki farantawa mijinki ki daina gudunshi kinji 'kanwata" kai Yuseera ta gyada badan zata iya abunda Dr ta ceba dan tasan nan gaba YJ karasa ta zaiyi
magani Dr ta bata ta fito ta samu mami ta gar ga'deta da ta hana YJ zuwa husbitel din nan har sai Yuseera ta warke tukun
godiya mami tai mata suka 'karasa cikin 'dakin da Muwadat dan Saudat ta tafi gida acewarta kanta ke ciwo amma 'kasan ranta tsan tsar kishine Yuseera ne yasaba barin Asibitin
sanda su mami suka shiga 'dakin har Yuseera tayi bacci suka zauna cikin jimami
YJ yana fita daga husbitel 'din gida ya nufa yayi wanka da salah ya kwanta yana ta kaicin abunda yayi
gashi yanxu ya 'bata rawarsa da tsale ganin Yuseera ma saiya ga gareshi ga wata irin sha'awar yarinyar yakeji dan yana ganin tafi kowace mace ni'ima a duniya sai yanxu yasan mami gata ta mishi data dage ya auri Yuseera shiyasa bahaushe yace duk abunda babba ya hangu yaro ko yahau dala da kgauran dutse bazai hangoba ashe mami ta hango mishi nagar tar Yuseera a fili ya furta "nagode mamina kece silar samun farin ciki da cikar burina Allah ya biyaki da gida a aljana firdausi ameen" haka yaringa sun batu har baci yayi awan gaba dashi
wai ina labari Niratu
Nuratu tunda tabar gidan YJ komai ya lalace mata a gida ba sauki haka inta fito waje anringa jifanta ana zaginta ta 'ki zaman aure damasu 'yan film haka suke daga sunyi aure suke fitowa
cikin 'yan kwanaki ka'dan duk tabi ta fita hayacinta ko abinci bata iyaci sosai sabuda damuwa da take ciki
yauwa kamar kulum tana zane a kuryar 'dakinta taji salamar Kareema 'kawarta amsa wa tayi cikeda mamakin ganinta zama kareema tayi tace "kinyi mamakin ganina ko Nuratu?" kai kawai Nuratu ta iya 'daga mata
murmushi tayi tace "to karkiyi mamaki nasan damuwar dake adabar zuciyarki akan maganar rabuwarki da YJ to ina so ki kwantar da han kalinki ki nutsu kiji abunda zan fa'da miki"
gyara zama Nuratu tayi tana kalon Kareema
"yanxu idan kikace xaki fito na fito da YJ to ke zaki kwana a ciki yanxu kitashi muje gurin malam Zubairu mukai mishi kukanmu da 'kafarsa zaidawo yana baki hakuri" ajiyar zuciya Nuratu ta sauke tace "walahi ni duk kaina ya kule na manta da batun malam Zubairu amma yanxu tashi mu hanzarta na saida sar'kata dan ba kudi a hannuna muje" mikewa sukayi suka fice suna labari harda shewa
kasuwar Sabon gari suka fara zuwa suka saida sar'kar kwasha-kwasha sannan suka huce kauyen da malam Zubairu yake
lokacin da sukaje sun tadda mutane sosai dan haka saida suka jira layi yazo kansu lokacin har yamma tayi
suna shiga malam Zubairu ya ganesu dan suna zuwa gurinsa aikuwa ya washe baki yayi musu nuni da gurin suka zauna
bayan sun gaisa suka yimishi bayanin duk abunda yake faruwa kalon Nuratu yayi yana susa 'keya dan shi yaga matar aure irin wadda yake mafarkin samu murmushi yayi yace "malama Nuratu kin kawo kukanki ida za'a share miki dan haka kibada 30k yanxu angama" cikin zumudi ta zaro kudin ta bashi dan tasan aikinshi ba wasa
amsa yayi yana murmushi aransa yace kinbada sadakinki da hannunki a fili kuma sai yace "kutashi kutafi da 'kafarki zaki zo godiya" mikewa sukayi suna mishi godiya suka fice
dariya yayi yace "ina nufin da 'kafarki zaki zo kina mun magiya na aureki" yana fadin haka yana sosa wandansa
lokacin dasu Nuratu suka fita dare yafarayi dan har anyi salar isha ga kauyen ba haske amma haka suka ringa fantsamawa har suka fito bakin titi suka samu abun hawa suka tafi gida
bayan an sauke Nuratu ne tashiga lungunsu wasu samar suka sha gabanta cikin tsoro taja da baya tana zare ido 'daya daga cikin sune ya zaro wata huka yace "................!
by
*XAHRA*
[8/23, 14:14] Anty Baby: 📘🖊️
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
*AURAN* *JAREEMEE*
🍀🌸🍀🌸🍀🌸🍀🌸
storry and writting
by
*FATEEMAH* *S* *OMAR*
*PAGE* 39-40
Free Page
wannan page 'din barka da Sallah ne ga kowa da kowa Allah ya maimaita mana ameen
........................📖"Kibamu kudin jikinki ko waya inba hakaba na tsatstsa gaki" jikin Nuratu har rawa yake ta bude jakarta danta dauko sauran ku'din sarkarta amma taga wayam ba ko sisi
ru'dewa ta 'karayi jikinta na tsima ta dauki wayarta me tsada wace ita ta rage mata a yanxu itama YJ ne ya siya mata da biki ta mi'ka musu
amsa 'dayan yayi ya bar gurin da sauri shikuwa me hu'kar ta gabanta yazo zai huce kawai saijin huka tayi a gefan cikinta
'kara tasaki sabuda azabar dataji amma kan mutane su ankara ya gudu sai Nuratu dake kwance cikin jini tana ihu
wani me kantine ya ankara da abunda ke faruwa be 'karasa gurinba sai yayiwa police waya suka 'karaso suka kinkimi Nuratu suka Asibiti da ita
da yake da police da sauri aka amshe su aka fara bawa Nuratu kulawar gaggawa
Yuseef be farka ba saida akayi salar isha'i da sauri ya tashi yayi wanka yayi salah sannan ya fito parlour dan zuwa kitchen ya samu abunda zaisa a cikinsa
Muwadat ya tarar a parlour tana kalo a tashar Hijjira tv kusa da ita yaje ranshi a ha'de yace "ke ina abincina?" saurin mikewa tayi tana cewa "yana kitchen bari na kawoma" guri ya nema ya zauna yana cika yana batsewa
kawo abincin Muwadat tayi takoma 'dakin da take
abincin da ta zuba ya dauka ya faraci 1 spoon kawai ya kai bakinsa take Yuseera ta fa'do masa ya tuno test 'din abincinta atake yaji abincin yafita aransa ya mike ya koma 'daki yana jin kewar yarinyar sosai duk da bawani sabo sukayi ba
11:26pm YJ ya gama shin kwanciya ya kwanta amma bacci ya gagara yanaji kamar mararsa zatayi bindiga juyi kawai yakeyi cikin azaba
Saudat ce tashigo 'dakin da salama tayi kyau cikin rigar baccinta iya cinya kuma ba abunda ta 'doro akai
kafeta yayi da ido duk da yadda tayi kyau ga surar jikinta duk a waje amma be 'daga mishi hankali ba ba'abunda idonsa da gangar jikinsa ke muradi irin Yuseera
ita kuwa Saudat tayi hakan ne dan ta dauke hankalinsa daga kan Yuseera ya dauna wannan haukar akanta
'karasawa gabansa tayi ta zauna tana kalon fuskarsa shima ita yake kalo yanajin kanshin tura ranta na fusgarsa ajiyar zuciya yayi tareda kamota ya mannata da jikinsa ya sauke dugun nunfashi
jinta ajikinsa ya 'kara tada hankalinsa dan haka cikin ki 'dima ya fara sarafata
a daren ranar Saudat saida taji jiki dan ko ka'dan YJ be daga mata 'kafa ba duk dan yasamu nutsuwar da yakeso amma abun yaci tira duk da yaji Saudat 'din ta canza ba kamar abayaba ta jure duk wahalar da yake bata
amma duk da haka besamu yadda yake soba saidai ba laifi ya rage zafi ba kamar jiyaba
ba abunda yake tunani irin Yuseera ashe duk abaya muna mata yake kwanciya dasu sai yanxu ya kwanta da mace kawar da tunaninta yayi gudun 'kara fa'dawa gidan jiya
mikewa yayi ya dauki Saudat yayi toilet da kanshi yayi musu wanka harda shafa mata mai yasa mata kaya ya kwantar da ita ya rungumeta yana sauke ajiyar zuciya yana kisima dama Yuseera ce ajikinsa yanxu