Sashe 17
Anjane Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Hala suka É—au hanya zuwa gidan da bata sani ba tana cike da kewar rabuwa da Hajiya da ragowar Æ´an uwan zaman hayar ta da basu san da maganar auren ba ma se yau da safe amma duk da haka suka bita da fatan alkhairi.
Har bakin ƙofar party ɗin mahaifin sa ya kai motar sannan ya fita ya zagaya ya buɗe mata itama ta fito a ɗarare sannan ya buɗe wa su Ibty baya suka fito, hannu yasa ya ɗau Ifty yayinda ya riƙewa Ibty hannu ya nufi falon mahaifin nasa ta rufa masa baya itama.
Gana É—aya mutanen É—akin suka zuba musu ido zuciyoyin marasa gaskiya na dukan uku uku, masu gaskiya kuma na musu kallon rashin fahimta.
"Barka da safiya baba, ga salma matata da Æ´aÆ´an ta kuma nawa".
A zabure mutane shida dake falon suka miƙe tsaye kowanne da kalar tambayar da yake jefowa
"What?, Me?, Kutumar uba?, Mata?, How comes?, Haba da Allah!.
Wannan sune ruwan tambayoyin da suka dinga yawo a falon cikin ihun muryoyi daban daban yayinda Abu Aulad ya saki hannun Ibty ya saka hannun ya jawo salma cikin jikin sa ya rungume.........................âœðŸ».
Tooooooooh jama'a, gamu a ƙarshen free page da izinin Ubangiji, ko yaya paid pages zasu kasance?!.
Shin wacece Abu Aulad ya karyawa hannu jiya da dare?!
Wacece shuraiha?, Wai ma tsaya ita kanta Hajiya babbar wacece, meye alaƙarta da Abu Aulad?!
Jarumi, jarumi!, Shin kun Tuna shi?! Wanne shi?.
Nuriyya ƙanwar nafisa ƴa a wajen Anna, ko meye ƙudurin ta kan Abu Aulad?!.
Yace be yarda da kowa ba se kan shi kaÉ—ai, what about Haisam?!.
Haisam, Haisam, anya shima babu wani ƙulli kuwa a under sunan nan?!.
"Wai ma ku tsaya, wace irin rayuwa ce Abu Aulad ya taso a cikin ta, meye tarihin wannan gidan, wane irin bahagon rayuwa ake yi a cikin sa.
Duk ma ba wannan ba, yaya rayuwar auren Abu Aulad da salma zata kasance, me kuke hangowa, gashi dai auren ya ƙayyade masa wa'adi, shin kuna ganin ze sake ta?!.
Ni abinda bangane ba shine shi kan sa Abu Aulad É—in waye shi, ina mahaifiyar sa, anya baba mahaifin sa ne kuwa, to in ba mahaifin sa bane waye mahaifin nasa?!.
Shin ina labarin dangin mahaifiyar Salma, zata haÉ—u da dangin mamanta ko kuwa?, Baba Husaila da mama Hadiza principal, shin shikenan an rabu ko kuwa akwai wata rawa da zasu taka a rayuwar salma nan gaba?!
Duk amsoshin wannan tambayoyin na cikin paid pages, sister kar ki yadda ayi tafiyar nan bake domin na tausaya miki rashin da zaki yi dan littafin ze tabbatar da sunan sa akan ki wato ANJANE (RASHIN SANI) dan da kin san irin nisa da ƙarkon da tafiyar zata yi da ba zaki yadda a yi ta bake ba,!.
Ga duk me buƙatar yin payment ɗin sa ne bi ta wannan procedure ɗin,
₦300 to the below account details
Rabiatu Abdullahi
2391368231
ZENITH BANK, screenshot and send the evidence of payment to 09013101854 or MTN recharge card o 09013101854, note VTU is not acceptable.
☑ï¸Ote, Comment, share and patronize fisabilillah.
Har bakin ƙofar party ɗin mahaifin sa ya kai motar sannan ya fita ya zagaya ya buɗe mata itama ta fito a ɗarare sannan ya buɗe wa su Ibty baya suka fito, hannu yasa ya ɗau Ifty yayinda ya riƙewa Ibty hannu ya nufi falon mahaifin nasa ta rufa masa baya itama.
Gana É—aya mutanen É—akin suka zuba musu ido zuciyoyin marasa gaskiya na dukan uku uku, masu gaskiya kuma na musu kallon rashin fahimta.
"Barka da safiya baba, ga salma matata da Æ´aÆ´an ta kuma nawa".
A zabure mutane shida dake falon suka miƙe tsaye kowanne da kalar tambayar da yake jefowa
"What?, Me?, Kutumar uba?, Mata?, How comes?, Haba da Allah!.
Wannan sune ruwan tambayoyin da suka dinga yawo a falon cikin ihun muryoyi daban daban yayinda Abu Aulad ya saki hannun Ibty ya saka hannun ya jawo salma cikin jikin sa ya rungume.........................âœðŸ».
Tooooooooh jama'a, gamu a ƙarshen free page da izinin Ubangiji, ko yaya paid pages zasu kasance?!.
Shin wacece Abu Aulad ya karyawa hannu jiya da dare?!
Wacece shuraiha?, Wai ma tsaya ita kanta Hajiya babbar wacece, meye alaƙarta da Abu Aulad?!
Jarumi, jarumi!, Shin kun Tuna shi?! Wanne shi?.
Nuriyya ƙanwar nafisa ƴa a wajen Anna, ko meye ƙudurin ta kan Abu Aulad?!.
Yace be yarda da kowa ba se kan shi kaÉ—ai, what about Haisam?!.
Haisam, Haisam, anya shima babu wani ƙulli kuwa a under sunan nan?!.
"Wai ma ku tsaya, wace irin rayuwa ce Abu Aulad ya taso a cikin ta, meye tarihin wannan gidan, wane irin bahagon rayuwa ake yi a cikin sa.
Duk ma ba wannan ba, yaya rayuwar auren Abu Aulad da salma zata kasance, me kuke hangowa, gashi dai auren ya ƙayyade masa wa'adi, shin kuna ganin ze sake ta?!.
Ni abinda bangane ba shine shi kan sa Abu Aulad É—in waye shi, ina mahaifiyar sa, anya baba mahaifin sa ne kuwa, to in ba mahaifin sa bane waye mahaifin nasa?!.
Shin ina labarin dangin mahaifiyar Salma, zata haÉ—u da dangin mamanta ko kuwa?, Baba Husaila da mama Hadiza principal, shin shikenan an rabu ko kuwa akwai wata rawa da zasu taka a rayuwar salma nan gaba?!
Duk amsoshin wannan tambayoyin na cikin paid pages, sister kar ki yadda ayi tafiyar nan bake domin na tausaya miki rashin da zaki yi dan littafin ze tabbatar da sunan sa akan ki wato ANJANE (RASHIN SANI) dan da kin san irin nisa da ƙarkon da tafiyar zata yi da ba zaki yadda a yi ta bake ba,!.
Ga duk me buƙatar yin payment ɗin sa ne bi ta wannan procedure ɗin,
₦300 to the below account details
Rabiatu Abdullahi
2391368231
ZENITH BANK, screenshot and send the evidence of payment to 09013101854 or MTN recharge card o 09013101854, note VTU is not acceptable.
☑ï¸Ote, Comment, share and patronize fisabilillah.