Sashe 15
Anjane Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Numfashi ta sauke na samun relief lokacin da motar su ta fara tafiya kan burjin har ƙasar dake garin, tasbih tare da godiya kawai take yi cikin ranta wa Ubangiji da ya canja mata rayuwa daga wata mara ma'ana zuwa wadda take ciki yanzu.
Nauyi taji ƙirjin ta yayi mata lokacin da ta tuna cewa yanzu fa ita ɗin matar aure ce, matar Abdallah Abdulsalam Gamji shugaban fitacaccen kuma shahararren kamfanin A.A Gamji.
Bata san wace irin rayuwa ce kuma ke jiran ta nan gaba ba a gidan auren ta sedai tana fata koma wace irin ce ta zo mata da sauƙi, akasin haka kuma Allah ya bata wuyan ɗauka ya kuma yi riƙo da hannun ta wajen ganin ta samu mafita akan dukkan matsalar da zata tunkaro ta.
Ta daÉ—e da sanin ita rayuwar gaba É—aya jarrabawa ce, gwaji ce da bawa ba zai daina samun shi ba har se lokacin da rai yayi bankwana da gangar jiki wadda ranar ce ba wanda ya sani tunda ita mutuwa ba sallama take ba haka kuma ba wai notice take bayarwa ba bakuna allo ne da ake rubuta jadawalin sunayen mutanen da zasu tafi yau, gobe jibi da ma kullum ba.
Cikin wannan tunanin suka shigo garin Gamji, tafiyar ba kamar ta É—azu ba yanzu kam hira ce suke yi shida Haisam jefi jefi yayinda ita tayi nisa cikin duniyar tunanin da take yi tana daga zaune rungume da Ibty a jikin ta.
Haisam É—in suka fara saukewa inda suka yi sallama da abokin nasa kuma shugaban sa kan se sun yi waya yayinda cikin nutsuwa ya cigaba da driving motar har zuwa gaban gidan su da bata san yaushe ya sani ba kuma ya wa ya sanar dashi ba.
Parking yayi a ƙofar gidan, ganin yadda ya kai kai gefe yasa ta shanye mamakin ta ta buɗe ƙofa Ibty ta fita zuwa cikin gidan ita kuma ta zaga baya ta ɗau Ifty dake bacci har lokacin ta kai ciki wajen Hajiya dan bata samu zarafin tsayawa buɗe ƙofar ɗakin su ba ta koma gare shi.
Gefen ƙofar da ta fita ta tsaya tare da duƙar da kai ƙasa
"Mungode sosai Allah ya huta gajiya, a gaida gida Allah ya tashe mu lafiya".
"Shigo".
Kallon shi tayi tana sake nanata kalmar shigo É—in da yace, to ta shiga tayi me bayan yanzun nan suka dawo tare dashi?.
Ganin kallon da ya É—ago ya jefa mata yasa bata san sanda ta kai zaune kan kujerar motar ba sedai Æ™afafun ta na waje...............................âœðŸ».
Â©ï¸ Ouummey 📚âœðŸ».
☑ï¸Ote, Comment, share and patronize fisabilillah.
Ouummey 10 [ 12/1/2022 1:07 PM ]
★★★ *ANJANE* ★★★
(Rashin sani)
★★★★★★★★★
_*PAID BOOK*_
Story/written by Ouummey.
Wattpad @ouummey.
From The author of:
*HAƘORIN DARIYA*
*ƘASAR MU A YAU*
*BA NI DA LAIFI*
*SARAKI (the accused prince)*
*ABOTA CE KO SOYAYYA*
*And now.......ANJANE (Rashin sani) PAID BOOK*
           FREE PAGE 010
LAST FREE PAGE!!!
This is the last free page, make your payment and continue enjoying the movies else you'll be left behind 😜!
₦300 to the below account details
Rabiatu Abdullahi
2391368231
ZENITH BANK, screenshot and send the evidence of payment to 09013101854 or MTN recharge card to 09013101854, note VTU is not acceptable.
________________________📖 Shiru na ƴan wasu sakanni kafin ya motsa bakin sa
"Na so ki tare yau sedai baze yiwu ba tunda munyi dare but be ready gobe da safe insha Allah zan zo mu wuce".
Tsrewa, yau, gobe da safe, wucewa, gaba É—aya bata gane ma'anar wannan kalaman ba.
It may sound funny ko kuma a É—auka rainin hankali ne but dagaske a wannan lokacin manta ma'anar su tayi, sam bata gane me yake nufi ba haka yasa tayi saurin yin magana
"Wucewa, gobe, zuwa ina?".
Seda ya kalle ta sosai kafin ya kau da kai trying not to look at her face again, tun lokacin da ya ga ƙwayar idon ta a ƙauyen su yaji yana sha'awar sake gani, so yake ya tantance wane kala ne da eyeballs ɗin ta tunda ya tabbatar ba baƙa bace sedai baya san ta ɗau hakan da wata manufa shiyasa yake kauda Kai
"Nace ki tattara abubuwan da kuke buƙata na iya suttura zaki koma gidan auren ki gobe insha Allah".
Zuwa yanzu kam she's speechless dan ba zata ce bata gane me kuma yake nufi ba yanzu tunda gwari gwari yayi mata, ita kam ta rasa a wane layi zata ajiye wannan auren nata, da neman auren da ɗaurawa duk cikin kwana ɗaya zuwa biyu aka yi su, yanzu kuna ga tariya, a al'adar malam bahaushe dangin amarya kan haɗu su rakata gidan auren ta cikin soyayya da ƙauna amma ita gata ana batun tariyar daga ita se mijin ta da ƴaƴan ta, lallai auren ta wani iko ne na Ubangiji.
A hankali ta saci kallon sa cikin son furta abinda take so sedai bata san ya akayi ta tsinci harshen ta da furta abinda ba shi ne a zuciyar ta ba
"Allah yasa zamu ga goben da rai da lafiya".
Ameen ya faÉ—a daga nan kuma suka cigaba da zaman shiru, ita bata ce komai ba shi ma haka, tsayin lokaci har ta gaji da zaman ta gyara amma bashi da niyyar cewa komai
"Ki taso yaran mu tafi".
"Mu tafi, ina kenan bayan dare kuma yayi, its almost ten fa".
"And me kike nufi da zaman da kike yi a nan?".
Wani irin tuƙuƙin takaici ne ya cika mata maƙogaro, daga ɗazu zuwa yanzu ta fahimci mutumin nan wani bahago ne na daban, ko saboda ba wani kusanci ne tsakanin su na daban ba a office maybe shiyasa bata San hakan ba tuntuni.
Bata ce komai ba ta fita daga motar tare da maida murfin ta rufe masa ta wucewar ta cikin gida tana gunguni ita kaÉ—ai.
Seda ya ga shigar ta gidan sannan ya tashi motar ya fita daga layin cike da sanyin jikin da gajiya ta haifar masa, wannan dogon tuƙin da yayi jiya da yau sam be saba masa ba shiyasa gaba ɗaya jikin sa yayi masa nauyi.
Kulle motar yayi ya fita batare da ya kula ganin ta da yayi tsaye ba, da sauri tabi bayan sa har tana haÉ—awa da gudu saboda takunsa irin na cikakkun maza ne masu isasshiyar lafiya
"Yaya Abdu, ya Abdu".
Yana jin ya tsaf amma yayi mata banza hakan yasa ta kuma kwasa da gudu tasha gaban sa lamarin da ya tilasta masa tsayuwar dole sedai tuni ya sake ɗin ke fuska tsaf kamar wanda be taɓa sanin wani abu wai shi annurin dariya ko murmushi ba a duniya.
"Dama Anna ce ke neman ka, tuntuni nake kiran wayar ka in faɗa maka yaƙi shiga, gashi ita kuma se kuka take da kiran sunan yaya nafi wuni guda yau taƙi cin komai".
"Kije ki faÉ—awa baba".
"Zuwa yanzu ya kwanta yaya Abdu, Please ka taimaka kazo muje kayi mata magana ko zata ji, na bata baki amma taki saurara ta".
Sam baya son kallon ta sabida irin shigar dake jikin ta, duk da kasancewar dare ne amma gidan nasu tarwai yake da haske da ko allura ce ta faÉ—i tsaf mutum ze tsugunna ya É—au abar sa ya tashi.
Tun ba yau ba yasan ita da yayar ta nafisa Allah ya ji ƙan rai kamar gabas da yamma ne, sam bata inda suka yi kamanceceniya se ko ta fuska da kuma jini shiyasa ko da sam be sake mata fuska balle ta samu damar kawo masa raini bare kuma yanzu da yake jin kowa ma daidai yake dashi.
"Kije zan zo in nayi wanka, nayi gumi da yawa I can't go to her a haka".
Ya faɗa yana wuce ta cikin tafiyar nan tasa me cike da karfi da isa, bin bayan sa tayi da kallo cike da maɗaukakin shauƙi, lumshe ido tayi tare da rungume hannuwan a ƙirji inda take ji kamar shine ta rungume, wannan maganar da ya mata ji take kamar an mata albishir da shiga aljanna.
Tun yayar ta na da rai take so da ƙaunar yaya Abdu sedai tayi ta ƙoƙarin dannewa, yanzu kuwa da babu yayar ta bata tunanin akwai abinda ze tsayar da ita kuma.
A saɗaɗe ta juya zuwa part ɗin su, bakin ƙofa ta tarar da anna tsaye, da sauri ta riƙo hannun ta suka ƙara sa ciki kafin ta dube ta
"Yaya, cewa yai baze zo ba?".
"Yace zezo amma se yayi wanka, dawowar sa kenan baze iya zuwa gare ki a haka ba".
"Kai masha Allah bari maza in shafa rob ɗin nan a ido na ɗan suyi ja su dinga hawaye, insha Allah buƙatar mu zata biya bari ki gani".
Tsohuwa Anna ta faÉ—a tana murza Rob a fuskar ta, duk yadda idanun ta ke hawaye be sa ta fasa ba se da ta saka sosai ta yadda in ka kalle ta zaka ce ta daÉ—e tana kuka dan yadda fuskar ta tayi jajir kasancewar ta fara haka ma idanun ta suka yi ja suka tasa.
A can ɓangaren Hajiya Babba kuwa da sauri shuraiha dake tsaye jikin window riƙe da curtains tana kallon abinda ke faruwa tsakanin Abu Aulad da Nuriyya ta saki uban ashariya
"Kan uba".
Ta faÉ—a da sauri tana sakin curtains É—in, bata tsaya wata wata ba ta zura bedroom slippers É—in ta tayi waje without minding cewa kayan bacci ne a jikin ta ba, burin ta a lokacin shine ta kai gare su taji me suke tattaunawa a wannan tsohon daren.
Baza tayi sanyar da wata can daban zata ƙwace mata Abdallah ba bayan an gama kwaɗaita mata shi tare da lasa mata zuma a baki yanzu kuma a ce za'a janye, ina ba zata yarda ba.
Sedai kash ko kafin ta kai ga fita daga part É—in su tuni ya shige nasa part É—in ita kuma Nuriyya ta koma nasu hakan yasa ko da ta fito compound É—in bata tadda kowa ba se ma'aikata dake É—an kai kawo dan wasun su ma tuni sun nemi makwanci.
Nauyi taji ƙirjin ta yayi mata lokacin da ta tuna cewa yanzu fa ita ɗin matar aure ce, matar Abdallah Abdulsalam Gamji shugaban fitacaccen kuma shahararren kamfanin A.A Gamji.
Bata san wace irin rayuwa ce kuma ke jiran ta nan gaba ba a gidan auren ta sedai tana fata koma wace irin ce ta zo mata da sauƙi, akasin haka kuma Allah ya bata wuyan ɗauka ya kuma yi riƙo da hannun ta wajen ganin ta samu mafita akan dukkan matsalar da zata tunkaro ta.
Ta daÉ—e da sanin ita rayuwar gaba É—aya jarrabawa ce, gwaji ce da bawa ba zai daina samun shi ba har se lokacin da rai yayi bankwana da gangar jiki wadda ranar ce ba wanda ya sani tunda ita mutuwa ba sallama take ba haka kuma ba wai notice take bayarwa ba bakuna allo ne da ake rubuta jadawalin sunayen mutanen da zasu tafi yau, gobe jibi da ma kullum ba.
Cikin wannan tunanin suka shigo garin Gamji, tafiyar ba kamar ta É—azu ba yanzu kam hira ce suke yi shida Haisam jefi jefi yayinda ita tayi nisa cikin duniyar tunanin da take yi tana daga zaune rungume da Ibty a jikin ta.
Haisam É—in suka fara saukewa inda suka yi sallama da abokin nasa kuma shugaban sa kan se sun yi waya yayinda cikin nutsuwa ya cigaba da driving motar har zuwa gaban gidan su da bata san yaushe ya sani ba kuma ya wa ya sanar dashi ba.
Parking yayi a ƙofar gidan, ganin yadda ya kai kai gefe yasa ta shanye mamakin ta ta buɗe ƙofa Ibty ta fita zuwa cikin gidan ita kuma ta zaga baya ta ɗau Ifty dake bacci har lokacin ta kai ciki wajen Hajiya dan bata samu zarafin tsayawa buɗe ƙofar ɗakin su ba ta koma gare shi.
Gefen ƙofar da ta fita ta tsaya tare da duƙar da kai ƙasa
"Mungode sosai Allah ya huta gajiya, a gaida gida Allah ya tashe mu lafiya".
"Shigo".
Kallon shi tayi tana sake nanata kalmar shigo É—in da yace, to ta shiga tayi me bayan yanzun nan suka dawo tare dashi?.
Ganin kallon da ya É—ago ya jefa mata yasa bata san sanda ta kai zaune kan kujerar motar ba sedai Æ™afafun ta na waje...............................âœðŸ».
Â©ï¸ Ouummey 📚âœðŸ».
☑ï¸Ote, Comment, share and patronize fisabilillah.
Ouummey 10 [ 12/1/2022 1:07 PM ]
★★★ *ANJANE* ★★★
(Rashin sani)
★★★★★★★★★
_*PAID BOOK*_
Story/written by Ouummey.
Wattpad @ouummey.
From The author of:
*HAƘORIN DARIYA*
*ƘASAR MU A YAU*
*BA NI DA LAIFI*
*SARAKI (the accused prince)*
*ABOTA CE KO SOYAYYA*
*And now.......ANJANE (Rashin sani) PAID BOOK*
           FREE PAGE 010
LAST FREE PAGE!!!
This is the last free page, make your payment and continue enjoying the movies else you'll be left behind 😜!
₦300 to the below account details
Rabiatu Abdullahi
2391368231
ZENITH BANK, screenshot and send the evidence of payment to 09013101854 or MTN recharge card to 09013101854, note VTU is not acceptable.
________________________📖 Shiru na ƴan wasu sakanni kafin ya motsa bakin sa
"Na so ki tare yau sedai baze yiwu ba tunda munyi dare but be ready gobe da safe insha Allah zan zo mu wuce".
Tsrewa, yau, gobe da safe, wucewa, gaba É—aya bata gane ma'anar wannan kalaman ba.
It may sound funny ko kuma a É—auka rainin hankali ne but dagaske a wannan lokacin manta ma'anar su tayi, sam bata gane me yake nufi ba haka yasa tayi saurin yin magana
"Wucewa, gobe, zuwa ina?".
Seda ya kalle ta sosai kafin ya kau da kai trying not to look at her face again, tun lokacin da ya ga ƙwayar idon ta a ƙauyen su yaji yana sha'awar sake gani, so yake ya tantance wane kala ne da eyeballs ɗin ta tunda ya tabbatar ba baƙa bace sedai baya san ta ɗau hakan da wata manufa shiyasa yake kauda Kai
"Nace ki tattara abubuwan da kuke buƙata na iya suttura zaki koma gidan auren ki gobe insha Allah".
Zuwa yanzu kam she's speechless dan ba zata ce bata gane me kuma yake nufi ba yanzu tunda gwari gwari yayi mata, ita kam ta rasa a wane layi zata ajiye wannan auren nata, da neman auren da ɗaurawa duk cikin kwana ɗaya zuwa biyu aka yi su, yanzu kuna ga tariya, a al'adar malam bahaushe dangin amarya kan haɗu su rakata gidan auren ta cikin soyayya da ƙauna amma ita gata ana batun tariyar daga ita se mijin ta da ƴaƴan ta, lallai auren ta wani iko ne na Ubangiji.
A hankali ta saci kallon sa cikin son furta abinda take so sedai bata san ya akayi ta tsinci harshen ta da furta abinda ba shi ne a zuciyar ta ba
"Allah yasa zamu ga goben da rai da lafiya".
Ameen ya faÉ—a daga nan kuma suka cigaba da zaman shiru, ita bata ce komai ba shi ma haka, tsayin lokaci har ta gaji da zaman ta gyara amma bashi da niyyar cewa komai
"Ki taso yaran mu tafi".
"Mu tafi, ina kenan bayan dare kuma yayi, its almost ten fa".
"And me kike nufi da zaman da kike yi a nan?".
Wani irin tuƙuƙin takaici ne ya cika mata maƙogaro, daga ɗazu zuwa yanzu ta fahimci mutumin nan wani bahago ne na daban, ko saboda ba wani kusanci ne tsakanin su na daban ba a office maybe shiyasa bata San hakan ba tuntuni.
Bata ce komai ba ta fita daga motar tare da maida murfin ta rufe masa ta wucewar ta cikin gida tana gunguni ita kaÉ—ai.
Seda ya ga shigar ta gidan sannan ya tashi motar ya fita daga layin cike da sanyin jikin da gajiya ta haifar masa, wannan dogon tuƙin da yayi jiya da yau sam be saba masa ba shiyasa gaba ɗaya jikin sa yayi masa nauyi.
Kulle motar yayi ya fita batare da ya kula ganin ta da yayi tsaye ba, da sauri tabi bayan sa har tana haÉ—awa da gudu saboda takunsa irin na cikakkun maza ne masu isasshiyar lafiya
"Yaya Abdu, ya Abdu".
Yana jin ya tsaf amma yayi mata banza hakan yasa ta kuma kwasa da gudu tasha gaban sa lamarin da ya tilasta masa tsayuwar dole sedai tuni ya sake ɗin ke fuska tsaf kamar wanda be taɓa sanin wani abu wai shi annurin dariya ko murmushi ba a duniya.
"Dama Anna ce ke neman ka, tuntuni nake kiran wayar ka in faɗa maka yaƙi shiga, gashi ita kuma se kuka take da kiran sunan yaya nafi wuni guda yau taƙi cin komai".
"Kije ki faÉ—awa baba".
"Zuwa yanzu ya kwanta yaya Abdu, Please ka taimaka kazo muje kayi mata magana ko zata ji, na bata baki amma taki saurara ta".
Sam baya son kallon ta sabida irin shigar dake jikin ta, duk da kasancewar dare ne amma gidan nasu tarwai yake da haske da ko allura ce ta faÉ—i tsaf mutum ze tsugunna ya É—au abar sa ya tashi.
Tun ba yau ba yasan ita da yayar ta nafisa Allah ya ji ƙan rai kamar gabas da yamma ne, sam bata inda suka yi kamanceceniya se ko ta fuska da kuma jini shiyasa ko da sam be sake mata fuska balle ta samu damar kawo masa raini bare kuma yanzu da yake jin kowa ma daidai yake dashi.
"Kije zan zo in nayi wanka, nayi gumi da yawa I can't go to her a haka".
Ya faɗa yana wuce ta cikin tafiyar nan tasa me cike da karfi da isa, bin bayan sa tayi da kallo cike da maɗaukakin shauƙi, lumshe ido tayi tare da rungume hannuwan a ƙirji inda take ji kamar shine ta rungume, wannan maganar da ya mata ji take kamar an mata albishir da shiga aljanna.
Tun yayar ta na da rai take so da ƙaunar yaya Abdu sedai tayi ta ƙoƙarin dannewa, yanzu kuwa da babu yayar ta bata tunanin akwai abinda ze tsayar da ita kuma.
A saɗaɗe ta juya zuwa part ɗin su, bakin ƙofa ta tarar da anna tsaye, da sauri ta riƙo hannun ta suka ƙara sa ciki kafin ta dube ta
"Yaya, cewa yai baze zo ba?".
"Yace zezo amma se yayi wanka, dawowar sa kenan baze iya zuwa gare ki a haka ba".
"Kai masha Allah bari maza in shafa rob ɗin nan a ido na ɗan suyi ja su dinga hawaye, insha Allah buƙatar mu zata biya bari ki gani".
Tsohuwa Anna ta faÉ—a tana murza Rob a fuskar ta, duk yadda idanun ta ke hawaye be sa ta fasa ba se da ta saka sosai ta yadda in ka kalle ta zaka ce ta daÉ—e tana kuka dan yadda fuskar ta tayi jajir kasancewar ta fara haka ma idanun ta suka yi ja suka tasa.
A can ɓangaren Hajiya Babba kuwa da sauri shuraiha dake tsaye jikin window riƙe da curtains tana kallon abinda ke faruwa tsakanin Abu Aulad da Nuriyya ta saki uban ashariya
"Kan uba".
Ta faÉ—a da sauri tana sakin curtains É—in, bata tsaya wata wata ba ta zura bedroom slippers É—in ta tayi waje without minding cewa kayan bacci ne a jikin ta ba, burin ta a lokacin shine ta kai gare su taji me suke tattaunawa a wannan tsohon daren.
Baza tayi sanyar da wata can daban zata ƙwace mata Abdallah ba bayan an gama kwaɗaita mata shi tare da lasa mata zuma a baki yanzu kuma a ce za'a janye, ina ba zata yarda ba.
Sedai kash ko kafin ta kai ga fita daga part É—in su tuni ya shige nasa part É—in ita kuma Nuriyya ta koma nasu hakan yasa ko da ta fito compound É—in bata tadda kowa ba se ma'aikata dake É—an kai kawo dan wasun su ma tuni sun nemi makwanci.