Sashe 25
Aisha Siddiqa Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
MURFIN LITTAFI NA DAYA
Ga dai Aisha-Siddiqah a hanyar zuwa Lagos gidansu Prince ABDULRASHEED IDRIS (KEHINDE) AKANNI, gidan da ga dukkan alamu zai zame mata fadar rayuwar aure da surukuntaka, ga dai Aisha da Prince (Fullatana da Bayarabe) na shirin zama mata da miji kamar yadda manyan alamu suka nuna, alhalin Aisha ga hasashenta da alkiblarta da take-takenta akan kabilar Yarbawa.
Mu biyo Siddiqah Petel ‘yar Ummanta, don jin cikakken labarinta, yadda zata kaya tsakanin ta da Polo Legend na Africa da turai, wato Yariman Ilorin PRINCE ABDULRASHEED (KEHINDE) IDREES AKANNI, mijin da kaddara ta zabar mata su fafata har su baiwa hammata iska a fagen soyayya, wanda ya kasance dan asalin kabilar Yarbawa.
Yanzu ne zamu shiga cikin gundarin labarin Aisha da Prince. Har yanzu a himfidar labarin muke.
Abinda zamu so sani a gaba shine; Shin ko Aisha-Siddiqah zata barranta kanta daga matan da Prince Abdulrasheed ya riga yayiwa kudin goron maha’inta, mayaudara, masu saka khairan da sharran, sannan (gold-diggers&insatiable)?
A cewarsa dai “duk mata marassa godiya ne, da yawansu mazinata ne, marassa tsoron Allah ne, sannan basa yin soyayya ta fisabilillah!
Ta yaya Aisha zata goge wannan perception din daya ya riga ya ginu tun kuruciya daga kwanya da zuciyar Prince Abdulrasheed Kehinde?
Shin ko Prince zai samu irin soyayyar da yake fata, yake kwadayi, yake mafarki, yake kuma burin samu shekara da shekaru daga Aisha? Mun ji dai sanda yace “He’s a hopeless romantic, in search of true LOVE! Wanda ya riga ya amince babu shi a duniya”.
Shin ko Aisha-Siddiqah zata so kabilar Yarbawa tunda ga dukkan alamu kaddarar rayuwarta na cikinsu?
Mu karasa a littafi na biyu wanda tare suke da dan uwansa.
Taku har abada
SUMAYYAH ABDULKADIR
(TAKORIN TAKORITES)
07030137870
WHATSAPP ONLY.
10/4/2024
(PAID BOOK)
(INA TALLATA MUKU AISHA LAME ORIGINAL ORIFLAME AMBASSADOR)
Kina neman jakadiyar oriflame ta kwarai? Kinason mayuka da zasu dace da launin fatarki a wannan lokacin na zafi kona sanyi? Kinason kamshi na alfarma? Kinason supplements ingantattu na wellness and meal replacement ga masu bukatar weight loss and weight control? Kayan kwalliya na kerewa sa’a? Kina bukatar zama Dawisu sarkin ado? Kawai tuntubi AISHA LAME a lambar waya 07036662633 zaki samu duka wadannan cikin farashi mai inganci da kyakkyawar mu’amala. Aisha lame karshe ce wajen baiwa fata hakkinta ku tuntubi Aisha ku zo ku bani labari.
-Takorinku
Ga dai Aisha-Siddiqah a hanyar zuwa Lagos gidansu Prince ABDULRASHEED IDRIS (KEHINDE) AKANNI, gidan da ga dukkan alamu zai zame mata fadar rayuwar aure da surukuntaka, ga dai Aisha da Prince (Fullatana da Bayarabe) na shirin zama mata da miji kamar yadda manyan alamu suka nuna, alhalin Aisha ga hasashenta da alkiblarta da take-takenta akan kabilar Yarbawa.
Mu biyo Siddiqah Petel ‘yar Ummanta, don jin cikakken labarinta, yadda zata kaya tsakanin ta da Polo Legend na Africa da turai, wato Yariman Ilorin PRINCE ABDULRASHEED (KEHINDE) IDREES AKANNI, mijin da kaddara ta zabar mata su fafata har su baiwa hammata iska a fagen soyayya, wanda ya kasance dan asalin kabilar Yarbawa.
Yanzu ne zamu shiga cikin gundarin labarin Aisha da Prince. Har yanzu a himfidar labarin muke.
Abinda zamu so sani a gaba shine; Shin ko Aisha-Siddiqah zata barranta kanta daga matan da Prince Abdulrasheed ya riga yayiwa kudin goron maha’inta, mayaudara, masu saka khairan da sharran, sannan (gold-diggers&insatiable)?
A cewarsa dai “duk mata marassa godiya ne, da yawansu mazinata ne, marassa tsoron Allah ne, sannan basa yin soyayya ta fisabilillah!
Ta yaya Aisha zata goge wannan perception din daya ya riga ya ginu tun kuruciya daga kwanya da zuciyar Prince Abdulrasheed Kehinde?
Shin ko Prince zai samu irin soyayyar da yake fata, yake kwadayi, yake mafarki, yake kuma burin samu shekara da shekaru daga Aisha? Mun ji dai sanda yace “He’s a hopeless romantic, in search of true LOVE! Wanda ya riga ya amince babu shi a duniya”.
Shin ko Aisha-Siddiqah zata so kabilar Yarbawa tunda ga dukkan alamu kaddarar rayuwarta na cikinsu?
Mu karasa a littafi na biyu wanda tare suke da dan uwansa.
Taku har abada
SUMAYYAH ABDULKADIR
(TAKORIN TAKORITES)
07030137870
WHATSAPP ONLY.
10/4/2024
(PAID BOOK)
(INA TALLATA MUKU AISHA LAME ORIGINAL ORIFLAME AMBASSADOR)
Kina neman jakadiyar oriflame ta kwarai? Kinason mayuka da zasu dace da launin fatarki a wannan lokacin na zafi kona sanyi? Kinason kamshi na alfarma? Kinason supplements ingantattu na wellness and meal replacement ga masu bukatar weight loss and weight control? Kayan kwalliya na kerewa sa’a? Kina bukatar zama Dawisu sarkin ado? Kawai tuntubi AISHA LAME a lambar waya 07036662633 zaki samu duka wadannan cikin farashi mai inganci da kyakkyawar mu’amala. Aisha lame karshe ce wajen baiwa fata hakkinta ku tuntubi Aisha ku zo ku bani labari.
-Takorinku