Sashe 15
A Bakin Aurenki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gida ta koma
tana hakin daga ruwa bucket guda da tsohon
ciki.
A t'sakar gidan ta zauna tana maida
numfashi a hankali, ta jima da zama kamin taji
tafiyar Bintu cikin sand'a, kofar ta zubawa ido
tana harara, kai ta leko dashi dan ganin koh
Salman bata nan sai suka had'a ido.
"Wallahi
baki isa ki ce zaki hanani shiga ba, in gaske ne ki
bari na shigo na shirya in fad'an ki ke nema dani
ba hauka ba.
Murmushi tai daga inda take, "Lalle
kinyi kuskure in kina zatan zan iya had'a jiki da
karya irin Bintu,haukar nake son sauke miki aka
yau ai, gaba kin d'aina irin kuskuren nan ina zuba
miki ido kawai,yau dole na fidda ki cikin gona ta.
Like
Reply
Report
Jul 31
Feenat Ja'afar Novel's
"Karya ki ke wallahi ki iya koyan hankali Salma,ai
fad'a da makami tsoro ne,ki ajiye bokitin mu
gabza da hannu in kin is...
"Meye hakan ke kuma
Bintu?..
Juyawa tai da sauri,tana ganin Ja'afar ta
sau kukan munafurci harda kank'ame shi,wai
Salma tace in ta shigo sai ta kashe ta da duka
da bokiti bayan ta jika su ita da bakin da zata
raka...
Ciki yai gadan-gadan gun Salman,tana
ganinshi ta mike t'saye rike da bokiti,bai
watawataba kawai yai kanta da niyar mari tai
baya.
Kunci ta rike har tana halamar yin baya
zata fad'i, "Kin haukace ne Salma ko mey?..
Gidan ki ne da har zaki kafa dokar wa zai shiga
ko ya fita?..
Cike da mamaki ke d'auke a
fuskarta, ganin yadda ya rufe ido yake zazzaga
mata bala'i harda yunkirin mari.
"Ni zaka mara da
akan waccan karyar Ya Ja'afar?..
A tuzare yace
"eh wallahi, da da halin duka ma sai na
miki,kuma daga yau kar in sake jin kin kamanta
matata da sunan kare a gidan nan..
Kai ta k'ada,
kan tai baya tana g'yara t'sayuwa tai d'aki.
Code
wear ta ciru, a masife ta fito tana mika mishi,
"Amshi waya, yau in ka cika kaine Ja'afar ka
dake a gidan nan sai nasan na ta6a maka y'ar
g'wal dinka Ya Ja'afar, amma ni in naci sunan
Salma,toh wallahi babu mai takani ya k'wana
lafiya,zaman lafiyarta a gidan nan kawai ta fita
harkata...
"Bazata fita ba d'in, haba.
Wannan
wace irin masifa ce wai?..
Kullum ke kenan cikin
dacin rai?..
Ba wanda yake t'sallake masifarki in
ta motsa..
Haba Salma,yarinyar nan tun tana miki
kawaici har sai kin kaita bango,koh tausayin
yanayin da kike ciki ba k'ya yi?..
G'walo Bintun
ta sakar mata tana a bayan Ja'afar.
Kawai sai tai
murmushi tai d'aki ta dakko hijabi da kud'i ta
fito.
Cikin sanyin murya tace "kamin izini zan fita
Ya Ja'afar..
Harara ya sau mata!kan yace "Da in
zaki fita ba kina gaban kanki ba?..
Wato ga
shashasha yana magana dole ki fice,toh kije duk
inda zaki ai kin saba...
Dak'yar ta iya shanye
kukan dake son subuce mata,ga Bintu sai dariya
take mata a boye,da sauri ta zira hijab dinta tai
waje.
K'wafa yayi shima kamin yace Bintu ta
shiga ciki yana zuwa.
Waje yayi da sauri,har ta
samu mai Napep ta shige tana hawaye, a tunzure
yai gun mey Napep din, "Kar ka kuskura ka jata
cikin Napep dinnan in kana son kekenka ya tsira..
Sauketa tun wuri..
A masife ta rufe ido tana
mishi balbalin bala'i kan bazata sauka ba din.
Shi
dai mai Napep duk ya tsorata,jin ta dawo kanshi
yasa ba shiri ya tada Napep,magana yake mata
amma ina,da sauri ya juya shima yai gun nashi
machine din yabi bayanta.
"Hajiya wannan binmu
yake a baya fa,wallahi kar ya tafkan asara..
Murya na rawa tace "Dan Allah ka kara gudu
sabuwar gandu zaka kaini..
Kan ta karasa kukan
har ya taho mata,kawai sai ta jingina kanta ta
hau yi kamar ance mata Mama ta mutu.
By
Feenat Ja'afar.
9/29/16, 9:14 AM - Queen Safiyyert
Feenat Ja'afar*.
25_Yau amarya ta taro gidan Ja'afar,suna chan
d'aki yan d'anna kirjin Salma.
Tai kuka yau harta gode Allah,tukun daga baya
taje ta d'au wanka.
Tabbas ba'a iya dake wa kishi,koya sai ya tona
ka,dak'yar ta samu ta saita kanta kamin y'an
kawo amarya suzo kawo amana.
Kowa ya wat'se, daga ita sai amarya, kowa tana
dakinta.
Karadin Garba ta kiyo a parlourn ta,tuni taji
gabanta ya sara, tabbas tasan tare suke da
ango.
A hankali ta yaye labule tana k'allon su har suka
shiga dakin amarya had'i da parlour mai k'allon
nata.
Zama tai ido tuni ya ciko da k'walla, sai tai
ko'k'arin had'iye wa.
Tana jin Garba yana bazai shiga ba yaje tai
tanadin ta6aryar duka, tana suka sa dariya harda
tafawa.
Kwafa tayi,wato ga mahaukaciya sabon kamu.
Tana jin rufe kofar gidan tai sauri ta k'wanta ta
rufe ido.
Da sallama ya shigo parlourn, ba kowa sai
kamshin turaren uwar gida y'ar Borno jikar
Shuwa.
Ko'ina yaji sabon abu,kamar itace amaryar, labule
da kujeru purple da baki, su Mama anga ba sarki
sai Allah,kawai sai aka fito da tsohuwar
ajiya,baba ya cika aka sai mata kayan
parlour,ragowar nata na da suka siyar,gado k'wa
tace bazata siyawa wani gardi ba,harda kukan
Salma.
Sai ma kuma gashi ashe yana da niya,gado
barawan Italian da katifa yai mata a kud'in da
Ummanshi ta turo mai daga Zaria.
D'akin ya shiga,nan ma shiru ba amsa,tai
rigingine kamar mai bacci.
K'allonta ya t'saya yana yi kamin ya ajiye ledar
hannunshi,sosai cikin ya kara fito mishi da k'yan
Salma warai.
Tai k'yau cikin attamfa ruwan purple da
pink,tasha k'walliya sosai gun Ummi,idon nan
yasha (mascara/eyeliner).
Da komai Salman sa ta fi Bintu sau dubu
agunshi,sai dai ta nuna mata hasken fata.
Hannu ya kai kan cikin yana shafawa a hankali,
tana jinshi yana yan surutanshi ma cikin.
Ajiyar zuciya ta yi,sai ya k'allo ta,a tunaninshi
baccinta ne yai nisa.
A tashi yai yana k'allonta,kan a hankali ya duk'o
tare da nufin kai bak'inshi nata,tana jin hucinshi
sai ta juyar da kai da sauri.
Murmushi yayi kamin ya shafo kanta da suka sha
yiriyirin kitso.
"Asbha ta ga Salma..
Ki yafeni kinji...
Bargon kusa da kafarta yaja ya lilli6eta,kamin ya
kashe wutar dakin yai waje.
Ido ta bude tana nanata maganar shi a zuciyarta,
mey yake nufi da ki yafeni?..
Saboda ya tafka miki t'siya mana..
Cewar wata
zuciyar, le6e ta cije,yau gata a gidan Ya
Ja'afar,akan gadon su,amma ba shi ciki,yau zasu
fara raba matashin kafadar Ja'afar da wata
chan..
Tana son Ja'afar, sai ma yanzu ta gano
t'sant'sar son da take mishi,ji take kamar ta
had'iyi zuciya ta mutu dan kishin mijinta,
tuni tasau wani dan marayan kuka a
hankali,kamar tace Ja'afar dawo.
****
Ita k'wa amarya tuni ta mike ta fara zarya a
d'aki, dan a idonta ya shiga bangaren Salma,tuni
ta fara cika tana bat'sewa.
Tana ko'k'arin fito wa a parlourn ya shigo,da
sauri ta koma ciki har tana tuntu6e,duk ba tasan
ya ganta ba.
Ba laifi,tazo da tarikice dayawa,sam sai t'sarin
na Salma yafi burgeshi,dan shi bai son tarkace a
gida da sunan k'walliya,ga wani kala blue da pink
na kayan labule da kujeru,sam bai mishi ba.
"Ki fito da sallaya parlour..
Kawai sai yai waje
dan yin alwala a band'aki.
Assalatun farko ta farka,cike da mafarkin Ja'afar
wai yana ta mata fara'a.
Kasa tashi tai,tabbas da gaske yanzu tasan
bakinshi kamar gonar audiga dan fara'a, tunda
yai k'wanan d'akin amarya.
Hakan ne yasa ko da gari ya waye taje kitchen
ta d'aura abin kari,dan tun asuba taga text din
Aunty A'i kan ta k'auda kishi tai musu kalacin da
safe,dan Allah..
Wannan Kalmar ce tasa ta shiga dan dole.
T'saye take tana juye abincin a flaks,ba abinda
ta tsana irin hada kitchen da band'aki da
kishiya,harar bangaren kayan jeren amarya tai
tana gunguni ciki-ciki,bata nufa ba taji shafo
wuyanta ta baya.
A zabure ta juya dan ganin waye.
Murmushi yake
mata kanar dai a mafarkinta,da sauri ta d'auke
kai daga K'allonshi zuwa gefe.
"Kamshi duk ya karad'e gidan nan K'anwata..
Hannunta yake neman kamowa ta mat'sa tana
"An tashi lafiya..
K'allonta yake daga sama har kasa,tana sanye
da rigar banci _sky blue_ nai filawa purple, sai ta
d'aura zani da dank'wali akai, tai mishi k'yau
sosai,ga dan kurcicin cikin ya fito yai d'as.
"Ya gajiyar jiya?..
Na shiga kinyi bacci ban son
tashinki.
Yawu ta had'iya tare da fad'in "ummm.
Fur taki k'allon fuskarshi balle ta fassara mata
bakin ciki.
Dan da ganin yadda ya fara mata zagwadin nan
ta faru ta kare.
"Ga abincin ku,zan wuce..
Hannu yakai zai karbi natan tayi saurin janye wa
ta wuce,kai ya k'ada bayan ya dawo daga
k'allonta.
Dakin amarya ya koma,tana kudindine cikin
bargo, sai baccinta take narka abinta.
Parlour ya dawo ya zauna,Salma nuna mishi halin
ko in kula take tun satin biki, sam bata koh
kishinshi,sabgar gabanta kawai take.
K'wafa yai ya kada kai,dan ba karamin haushi
hakan yake bashi ba.
Motsinta yaji a t'sakar gida,ta window ya dago
yana k'allonta zata wuce band'aki da bokiti da
kwandon wanka,watoh daga shi har amaryar shi
basu isheta ma kallo ba?..
Dan wai koh hanyar
d'akin bata kalla ba,k'wafa yai kan yai waje gun
band'akin ya t'saya kamar maigadinta.
Har ta gama wanka yana t'saye,tana bud'e kofa
sai ganin mutum tai a t'saye ya bake hanya,kai
ta k'auda da nufin ta wuce ya riko bokitin,yaja ta
taja,kawai sai ta sau mishi,k'wandon sabulun
yake neman k'ar6a tai baya dashi.
"Wanka zanyi man Salma..
Wani k'allon ta watsa
mishi kan ta had'e rai,
"Bana _sharing_ din soso.
Baki sake yake k'allonta, cikin fusata yace "da
da wanne muke yi?..
Kanta gefe tace "toh yanzu
na sake t'sari...
A tunzure yace
"Wai Salma meye haka?..
Bana..
"Kai Dear J,ga soso nan kai wankan.
Juyawa sukai gun mai magana, Bintu ce daga ita
sai y'ar yaloluwar rigar bacci ba koh zani balle
dank'wali.
T'saki Salma ta ja,kan tace ''Malam ban waje na
wuce,tuni ya kara kuluwa, shi take ma tsakin?..
Yai mata k'yau,kawai sai ya dungurar mata da
bokitinta ya shige band'aki,da sauri Bintu tai
kitchen ta d'akko mishi nata,koh ta kansu bata
kara bi ba ta zari bokitin ta kara mai,a ranta tana
"karamar y'ar iska kawai.
Sam Salma taki dad'i, dan fur taki bawa kowa
fuska a gidan,dan taga da mugun falli amaryar ta
shigo mata.
tana hakin daga ruwa bucket guda da tsohon
ciki.
A t'sakar gidan ta zauna tana maida
numfashi a hankali, ta jima da zama kamin taji
tafiyar Bintu cikin sand'a, kofar ta zubawa ido
tana harara, kai ta leko dashi dan ganin koh
Salman bata nan sai suka had'a ido.
"Wallahi
baki isa ki ce zaki hanani shiga ba, in gaske ne ki
bari na shigo na shirya in fad'an ki ke nema dani
ba hauka ba.
Murmushi tai daga inda take, "Lalle
kinyi kuskure in kina zatan zan iya had'a jiki da
karya irin Bintu,haukar nake son sauke miki aka
yau ai, gaba kin d'aina irin kuskuren nan ina zuba
miki ido kawai,yau dole na fidda ki cikin gona ta.
Like
Reply
Report
Jul 31
Feenat Ja'afar Novel's
"Karya ki ke wallahi ki iya koyan hankali Salma,ai
fad'a da makami tsoro ne,ki ajiye bokitin mu
gabza da hannu in kin is...
"Meye hakan ke kuma
Bintu?..
Juyawa tai da sauri,tana ganin Ja'afar ta
sau kukan munafurci harda kank'ame shi,wai
Salma tace in ta shigo sai ta kashe ta da duka
da bokiti bayan ta jika su ita da bakin da zata
raka...
Ciki yai gadan-gadan gun Salman,tana
ganinshi ta mike t'saye rike da bokiti,bai
watawataba kawai yai kanta da niyar mari tai
baya.
Kunci ta rike har tana halamar yin baya
zata fad'i, "Kin haukace ne Salma ko mey?..
Gidan ki ne da har zaki kafa dokar wa zai shiga
ko ya fita?..
Cike da mamaki ke d'auke a
fuskarta, ganin yadda ya rufe ido yake zazzaga
mata bala'i harda yunkirin mari.
"Ni zaka mara da
akan waccan karyar Ya Ja'afar?..
A tuzare yace
"eh wallahi, da da halin duka ma sai na
miki,kuma daga yau kar in sake jin kin kamanta
matata da sunan kare a gidan nan..
Kai ta k'ada,
kan tai baya tana g'yara t'sayuwa tai d'aki.
Code
wear ta ciru, a masife ta fito tana mika mishi,
"Amshi waya, yau in ka cika kaine Ja'afar ka
dake a gidan nan sai nasan na ta6a maka y'ar
g'wal dinka Ya Ja'afar, amma ni in naci sunan
Salma,toh wallahi babu mai takani ya k'wana
lafiya,zaman lafiyarta a gidan nan kawai ta fita
harkata...
"Bazata fita ba d'in, haba.
Wannan
wace irin masifa ce wai?..
Kullum ke kenan cikin
dacin rai?..
Ba wanda yake t'sallake masifarki in
ta motsa..
Haba Salma,yarinyar nan tun tana miki
kawaici har sai kin kaita bango,koh tausayin
yanayin da kike ciki ba k'ya yi?..
G'walo Bintun
ta sakar mata tana a bayan Ja'afar.
Kawai sai tai
murmushi tai d'aki ta dakko hijabi da kud'i ta
fito.
Cikin sanyin murya tace "kamin izini zan fita
Ya Ja'afar..
Harara ya sau mata!kan yace "Da in
zaki fita ba kina gaban kanki ba?..
Wato ga
shashasha yana magana dole ki fice,toh kije duk
inda zaki ai kin saba...
Dak'yar ta iya shanye
kukan dake son subuce mata,ga Bintu sai dariya
take mata a boye,da sauri ta zira hijab dinta tai
waje.
K'wafa yayi shima kamin yace Bintu ta
shiga ciki yana zuwa.
Waje yayi da sauri,har ta
samu mai Napep ta shige tana hawaye, a tunzure
yai gun mey Napep din, "Kar ka kuskura ka jata
cikin Napep dinnan in kana son kekenka ya tsira..
Sauketa tun wuri..
A masife ta rufe ido tana
mishi balbalin bala'i kan bazata sauka ba din.
Shi
dai mai Napep duk ya tsorata,jin ta dawo kanshi
yasa ba shiri ya tada Napep,magana yake mata
amma ina,da sauri ya juya shima yai gun nashi
machine din yabi bayanta.
"Hajiya wannan binmu
yake a baya fa,wallahi kar ya tafkan asara..
Murya na rawa tace "Dan Allah ka kara gudu
sabuwar gandu zaka kaini..
Kan ta karasa kukan
har ya taho mata,kawai sai ta jingina kanta ta
hau yi kamar ance mata Mama ta mutu.
By
Feenat Ja'afar.
9/29/16, 9:14 AM - Queen Safiyyert
Feenat Ja'afar*.
25_Yau amarya ta taro gidan Ja'afar,suna chan
d'aki yan d'anna kirjin Salma.
Tai kuka yau harta gode Allah,tukun daga baya
taje ta d'au wanka.
Tabbas ba'a iya dake wa kishi,koya sai ya tona
ka,dak'yar ta samu ta saita kanta kamin y'an
kawo amarya suzo kawo amana.
Kowa ya wat'se, daga ita sai amarya, kowa tana
dakinta.
Karadin Garba ta kiyo a parlourn ta,tuni taji
gabanta ya sara, tabbas tasan tare suke da
ango.
A hankali ta yaye labule tana k'allon su har suka
shiga dakin amarya had'i da parlour mai k'allon
nata.
Zama tai ido tuni ya ciko da k'walla, sai tai
ko'k'arin had'iye wa.
Tana jin Garba yana bazai shiga ba yaje tai
tanadin ta6aryar duka, tana suka sa dariya harda
tafawa.
Kwafa tayi,wato ga mahaukaciya sabon kamu.
Tana jin rufe kofar gidan tai sauri ta k'wanta ta
rufe ido.
Da sallama ya shigo parlourn, ba kowa sai
kamshin turaren uwar gida y'ar Borno jikar
Shuwa.
Ko'ina yaji sabon abu,kamar itace amaryar, labule
da kujeru purple da baki, su Mama anga ba sarki
sai Allah,kawai sai aka fito da tsohuwar
ajiya,baba ya cika aka sai mata kayan
parlour,ragowar nata na da suka siyar,gado k'wa
tace bazata siyawa wani gardi ba,harda kukan
Salma.
Sai ma kuma gashi ashe yana da niya,gado
barawan Italian da katifa yai mata a kud'in da
Ummanshi ta turo mai daga Zaria.
D'akin ya shiga,nan ma shiru ba amsa,tai
rigingine kamar mai bacci.
K'allonta ya t'saya yana yi kamin ya ajiye ledar
hannunshi,sosai cikin ya kara fito mishi da k'yan
Salma warai.
Tai k'yau cikin attamfa ruwan purple da
pink,tasha k'walliya sosai gun Ummi,idon nan
yasha (mascara/eyeliner).
Da komai Salman sa ta fi Bintu sau dubu
agunshi,sai dai ta nuna mata hasken fata.
Hannu ya kai kan cikin yana shafawa a hankali,
tana jinshi yana yan surutanshi ma cikin.
Ajiyar zuciya ta yi,sai ya k'allo ta,a tunaninshi
baccinta ne yai nisa.
A tashi yai yana k'allonta,kan a hankali ya duk'o
tare da nufin kai bak'inshi nata,tana jin hucinshi
sai ta juyar da kai da sauri.
Murmushi yayi kamin ya shafo kanta da suka sha
yiriyirin kitso.
"Asbha ta ga Salma..
Ki yafeni kinji...
Bargon kusa da kafarta yaja ya lilli6eta,kamin ya
kashe wutar dakin yai waje.
Ido ta bude tana nanata maganar shi a zuciyarta,
mey yake nufi da ki yafeni?..
Saboda ya tafka miki t'siya mana..
Cewar wata
zuciyar, le6e ta cije,yau gata a gidan Ya
Ja'afar,akan gadon su,amma ba shi ciki,yau zasu
fara raba matashin kafadar Ja'afar da wata
chan..
Tana son Ja'afar, sai ma yanzu ta gano
t'sant'sar son da take mishi,ji take kamar ta
had'iyi zuciya ta mutu dan kishin mijinta,
tuni tasau wani dan marayan kuka a
hankali,kamar tace Ja'afar dawo.
****
Ita k'wa amarya tuni ta mike ta fara zarya a
d'aki, dan a idonta ya shiga bangaren Salma,tuni
ta fara cika tana bat'sewa.
Tana ko'k'arin fito wa a parlourn ya shigo,da
sauri ta koma ciki har tana tuntu6e,duk ba tasan
ya ganta ba.
Ba laifi,tazo da tarikice dayawa,sam sai t'sarin
na Salma yafi burgeshi,dan shi bai son tarkace a
gida da sunan k'walliya,ga wani kala blue da pink
na kayan labule da kujeru,sam bai mishi ba.
"Ki fito da sallaya parlour..
Kawai sai yai waje
dan yin alwala a band'aki.
Assalatun farko ta farka,cike da mafarkin Ja'afar
wai yana ta mata fara'a.
Kasa tashi tai,tabbas da gaske yanzu tasan
bakinshi kamar gonar audiga dan fara'a, tunda
yai k'wanan d'akin amarya.
Hakan ne yasa ko da gari ya waye taje kitchen
ta d'aura abin kari,dan tun asuba taga text din
Aunty A'i kan ta k'auda kishi tai musu kalacin da
safe,dan Allah..
Wannan Kalmar ce tasa ta shiga dan dole.
T'saye take tana juye abincin a flaks,ba abinda
ta tsana irin hada kitchen da band'aki da
kishiya,harar bangaren kayan jeren amarya tai
tana gunguni ciki-ciki,bata nufa ba taji shafo
wuyanta ta baya.
A zabure ta juya dan ganin waye.
Murmushi yake
mata kanar dai a mafarkinta,da sauri ta d'auke
kai daga K'allonshi zuwa gefe.
"Kamshi duk ya karad'e gidan nan K'anwata..
Hannunta yake neman kamowa ta mat'sa tana
"An tashi lafiya..
K'allonta yake daga sama har kasa,tana sanye
da rigar banci _sky blue_ nai filawa purple, sai ta
d'aura zani da dank'wali akai, tai mishi k'yau
sosai,ga dan kurcicin cikin ya fito yai d'as.
"Ya gajiyar jiya?..
Na shiga kinyi bacci ban son
tashinki.
Yawu ta had'iya tare da fad'in "ummm.
Fur taki k'allon fuskarshi balle ta fassara mata
bakin ciki.
Dan da ganin yadda ya fara mata zagwadin nan
ta faru ta kare.
"Ga abincin ku,zan wuce..
Hannu yakai zai karbi natan tayi saurin janye wa
ta wuce,kai ya k'ada bayan ya dawo daga
k'allonta.
Dakin amarya ya koma,tana kudindine cikin
bargo, sai baccinta take narka abinta.
Parlour ya dawo ya zauna,Salma nuna mishi halin
ko in kula take tun satin biki, sam bata koh
kishinshi,sabgar gabanta kawai take.
K'wafa yai ya kada kai,dan ba karamin haushi
hakan yake bashi ba.
Motsinta yaji a t'sakar gida,ta window ya dago
yana k'allonta zata wuce band'aki da bokiti da
kwandon wanka,watoh daga shi har amaryar shi
basu isheta ma kallo ba?..
Dan wai koh hanyar
d'akin bata kalla ba,k'wafa yai kan yai waje gun
band'akin ya t'saya kamar maigadinta.
Har ta gama wanka yana t'saye,tana bud'e kofa
sai ganin mutum tai a t'saye ya bake hanya,kai
ta k'auda da nufin ta wuce ya riko bokitin,yaja ta
taja,kawai sai ta sau mishi,k'wandon sabulun
yake neman k'ar6a tai baya dashi.
"Wanka zanyi man Salma..
Wani k'allon ta watsa
mishi kan ta had'e rai,
"Bana _sharing_ din soso.
Baki sake yake k'allonta, cikin fusata yace "da
da wanne muke yi?..
Kanta gefe tace "toh yanzu
na sake t'sari...
A tunzure yace
"Wai Salma meye haka?..
Bana..
"Kai Dear J,ga soso nan kai wankan.
Juyawa sukai gun mai magana, Bintu ce daga ita
sai y'ar yaloluwar rigar bacci ba koh zani balle
dank'wali.
T'saki Salma ta ja,kan tace ''Malam ban waje na
wuce,tuni ya kara kuluwa, shi take ma tsakin?..
Yai mata k'yau,kawai sai ya dungurar mata da
bokitinta ya shige band'aki,da sauri Bintu tai
kitchen ta d'akko mishi nata,koh ta kansu bata
kara bi ba ta zari bokitin ta kara mai,a ranta tana
"karamar y'ar iska kawai.
Sam Salma taki dad'i, dan fur taki bawa kowa
fuska a gidan,dan taga da mugun falli amaryar ta
shigo mata.