Sashe 12
Yayan Miji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin masifaffiyar murya yace "kunsan me shirun ku yake nufi, yana nufin zargin da nake yi akanku ya tabbata don ko rantsuwa zan iyayi akan cewa kune kuka yi sanadin da Aisha ta fadi. Yanzun its either ku fada mini gaskiyar abinda ya faru ko kuma nayi bincike na gano yanda abin ya kasance don kada ku manta ba wai ku kadai bane a wurin a ranar da abin ya faru kun kuma san Zainab bazata gaya mini karya ba. So its better you start talking right now".
Mu'azzama ne yayi karfin halin cewa "Daddy don Allah kayi hakuri wallahi tsautsayi ne",cikin tsawa yace "comeon ka fada mini abinda ya faru don bawai na tara ku anan don kuyi mini yawo da hankali bane".
A haka dai Mu'azzam ya daure ya fadi abinda ya faru sai dai yayi kokarin ya nuna cewa laifin na Farida ne don ita ta kauce bata bari Aisha ta dafa ta ba abinda yayi sanadin data kifa akan cikinta.
Gaba daya Farida rikicewa tayi jin Mu'azzam na neman ya juya laifin kanta ita kadai bayan kuma da ace bai fara jefa mata ball dinba da duk haka bata faru ba.
Sosai ran Hajiya ya baci da jin abinda ya faru. Fada sosai ta hau yi tana cewa "wannan ai rashi imani ne ku jefi mace da tsohon ciki, me kuke so ku zama ne yarannan".
Khalifa ma ranshi ya baci dajin abinda sukayi, ya rasa me ke damun yarannan wai har Mu'azzam da yake babba kuma namiji ace yana abu irin na jahilai yana biyewa su Farida.
Daddy kam takaici ne ma ya hana shi magana sai zuwa can ya ce"yanzu magana guda daya ce zanyi bazan yi tolerating iskancinku ba acikin gidana dole ne kuyi respecting matata don disresoecting dinta yana nufin disrespecting dina. Aisha da kuke gani matata ce and its a must for you to accept her as a mother, babu ruwana da wani grudges da kuke holding against her wannan damuwarku ce.
Abinda na sani shine cewa nine mai gida kuma dukkanku a karkashina kuke so dole kuyi accepting ko waye na kawo na ajjiye a cikin gidannan, don haka this should be the first and the last time da wani abu makamancin wannan zai kuma faruwa.
Abu na gaba kuma shine ke Ummie da Farida ku fito da miji auren zan yi muku tunda na lura har da kyaleku da nayi kun zaune mini a cikin gida babu aure yasaka kuke mini iskancin da kuka ga dama, don haka sai ku shirya auren Khalifa da za'ayi tare da naku za'a hada".
Kai kuwa Mu'azzam babu abinda zan ce maka don kuwa a shekarunka idan har baka tsawatarwa da na kasa dakai ba bazaka biye musu kuyi abinda kukayi ba amma kuma unfortunately kai ne kake nuna musu ko miye ma sukeyi, abu daya zan gaya maka shine bazan dauki rashin da'a a cikin gidana ba. Bazan yadda da ganganci irin wannan ba ayi terming dinshi as tsautsayi".
"sannan kuma inaso dukkanku ku bawa Aisha hakuri tare da alkawarin makamancin irin wannan bazai kuma faruwa ba". Ummie ce ta dago kai tana sharar hawaye ta ce "Aunty Aisha don Allah kiyi hakuri In Sha Allahu wani abu makamancin wannan ba zai kuma faruwa ba" ita dai Ummie har cikin ranta tayi danasanin abinda ya faru duk da dai babu ita a cikin abin da ya faru amma kuma tasan cewa ita ma tanayi wa Aisha abubuwa.
Duk sai da suka bata hakuri sannan Daddy ya sallamesu, itama Aisha ta tashi ta koma dakinta.
UMMASGHAR.
[11/26, 22:16] Umm Asghar (Fatima Eshak): 👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦
'YA'YAN MIJI
👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦
Na Umm Asghar
18
Daddy ne a zaune a parlour yana zuba idon ganin ta inda Ummie da Farida zasu shigo. Tun bayan daya dawo daga kai Aisha gidan Hajiya yake zaune a wurin sallah ce kawai ta tashe shi kuma yana dawowa daga masallaci ya cigaba da zama a wurin din baya so su dawo bai sani ba.
So yake yaji ina suka fita tun safe bayan sun san Aisha zata fita kuma da izinin wa, don duk da yana sake musu wannan baisa ya kyalesu suna abinda suke so ba komai zasuyi sai da saninshi hakanan idan zasu fita sai ya yardar musu.
Har yaje masallaci sallar la'asar ya dawo basu dawo ba. Yana son yaje ya dauko Aisha amma ba ya son su dawo ba ya nan. Yana zaune a wurin har kusan karfe biyar da kwata sannan suka shigo suna dariya, Farida na cewa "yau kam duk abinta wannan fitar kuma dolenta ta hakura da ita".
Turus sukayi ganin Daddy a zaune a parlour don basu zaci ganinshi ba. Allah yasa dai baiji suba. "Sannu da hutawa Daddy" suka ce mishi tare da russunawa. Banza yayi musu ba tare da ya amsa ba. Ganin haka yasa sum-sum suka wuce stairs zasu hau sama.
Wata irin razananniyar tsawa ya musu tamkar yana a barrack yace "ku zo nan". Jiki na rawa suka zo suka durkusa nesa dashi don sun bala'in tsorata da tsawar da ya musu.
"Daga ina kuke" ya tambayesu. Cikin in'ina Ummie tace "daga gidansu friend dinmu" yace "wa kuka tambaya da zaku fita" suka yi shiru. Wata tsawar ya daka musu yace "comeon ku bani amsa nacevda izinin wa kuka fita" suka ce "babu kowa".
Yace "kenan ku nan har kunyi girman da zakuyi gaban kanku ko, har kuna iya fita daga gida ba tare da kun sanar ba ko. Wai me kuke so ku zama ne a cikin gidannan, halayenku fa sun fara isata. Idan kuka cika mini ciki matakin dazan dauka akanku bazai yi muku dadi ba".
Fada sosai yayi musu irin wanda tunda suke dashi bai taba yi musu makamancinshi ba. Gaba daya Daddy ya canja musu tamkar ba shi ba. Tashi yayi ya fita don zuwa daukar Aisha amma kafinnan sai da ya jawa Mallam Adamu kunne akan abinda yayi yace don miye yasan zasu fita da Aisha amma ya biyewa su Farida suka fice yawo ba tare da ya sanar mata ba.
Tun daga ranar ta samu saukin iskancinsu, sunayi mata amma sai sun tabbatar Daddy ba ya nan don yanzu sun fahimci cewa bazai kyalesu su cigaba da wulakantata ba.
A yanzu cikin Aisha yana cikin watanni na takwas. Tana zaune a parlour tare da Zainab tana yi matavkarin karatu a cikin suratul jumu'at. Mu'azzam ne da Farida da Ummie suka shigo daga waje suna dariya. Ball ce suka shigo da ita suke passing a tsakaninsu.
Hayaniyarsu ce ta ishi Aisha ta tashi zata bar wurin kawai sai Mu'azzam ya saita cikinta ya cillo mata ball din. Wata iriyar azaba ce ta ziyarceta. Tayi taga-taga zata fadi tayi hanzarin kai hannu don dafa Farida dake kusa da ita sai dai kuma lura da Faridan tayi cewa zatayi garkuwa da ita ne yasa da sauri ta ja baya don haka Aisha ta fadi akan cikinta.
Wata irin razananniyar kara ta saki kafin numfashinta ya dauke. Gaba daya sun tsorata da jin karar da tayi bare kuma da suka ga jini yana bin jikinta. A gaggauce Daddy ya sauko daga sama don ihun da yaji anyi yasan bana lafiya bane sai dai ya kasa tantance muryar waye yaji.
Ganin Aisha kwance a cikin jini yasaka mishi mummunar faduwar gaba ga kuma yaranshi da sukayi tsuru-tsuru a wurin ko motsin kirki sun kasa yi baya raba daya biyu suna da hannu a cikin abinda ya faru sai dai yanzu ba lokacin da zai tsaya bin ba'asu bane.
Bai bi ta kansu ba ya sunkuya ya dauki Aisha yayi waje da ita yana kwalawa Mallam Adamu kira. Bude motar yayi ya sakata a gidan baya sannan ya shiga ya zauna ya tallabeta a jikinshi. Mallam Adamu kuma ya zagaya bangaren ya shiga suka nufi asibiti.
Suna isa asibitin yayi hanzarin fita yana dauke da ita ya shiga ciki. Likitoci sun rufa akanta suna kokarin ceto rayuwarta data abin dake cikinta. Sunyi nasarar tsaida jinin saidai kuma akwai bukatar ayi aiki a cire. Sun nemi Daddy da yayi signing inda bai bata lokaci ba ya cije dukkan takardun da ake bukata.
An shiga da ita theatre ya dawo reception ya zauna sai dai kuma zaman ma gagararshi yayi don kwata-kwata hankalinshi ba'a kwance yake ba. Yana nan a tsaye a wurin ne nurse ta fito ta bukaci daya kawo kayan baby.
Khalifa ya kira a waya yace mishi yaje wurin Lami yacevta duba dakin Aisha zata ga akwatin data shirya na zuwa asibitu ta bashi ya kawo.
Tambayarshi Khalifan yayi ko ta haihu ne Aishan. Bai tsaya amsa mishi ba kawai ya kashevwayarshi. Baifi mintuna goma da kiran Khalifa ba sai gashi ya shigo dauke da akwati.
Yana shigowa abinda ya fara tambayar Daddy shine ta haihu, Daddy yace mishi "a'a suna mata c.s ne su ciro baby".
Rufe bakinshi kenan sai ga nurse din ta dawo karbar kayan ta kuma shaida musu cewa anyi nasarar ciro mata yara biyu mace da namiji. "Ita kuma Aisha fa" shine abinda Daddy ya fara tambayarta. Tace mishi " don't worry she will be fine" ta dauki akwatin ta juya.
Sosai Daddy yayi farin cikin jin cewa ya samu twins, sai yanzu hankalinshi ya kwanta har ya samu ya kira Hajiya a waya ya shaida mata batun haihuwar.
Lokacin da Hajiya ta iso asibitin har an fito musu da jariran ita kuma Aisha an kaita wani dakin zuwa lokacin da zata farfado.
*****
Kuyi hakuri jiya kun jini shiru thruout jiya wayata babu caji ne.
UMMASGHAR.
[11/26, 22:16] Umm Asghar (Fatima Eshak): 👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦
'YA'YAN MIJI
👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦
Na Umm Asghar
20
Anyi taron suna lfy yara sunci suna Maryam da Abdallah, sosai Daddy ya kashe kudi a hidimar sunan. Mutanen gaya suka tafi suna ta murnar yadda suka tarar da Aisha cikin daula gashi mijinta ya wadata ta da komai na bukata.
A yanzu haka shirye-shiryen aurensu Ummie ake yi. Dama dukkansu akwai masu zuwa wurinsu don haka da Daddy ya ce su fito da miji shine kowacce ta turo maneminta gida.
Ita dai Ummie wani lecturer dinsu ne ke sonta, bai taba aure ba amma yanada shekaru don akalla zaiyi shekara talatin da takwas.
Mu'azzama ne yayi karfin halin cewa "Daddy don Allah kayi hakuri wallahi tsautsayi ne",cikin tsawa yace "comeon ka fada mini abinda ya faru don bawai na tara ku anan don kuyi mini yawo da hankali bane".
A haka dai Mu'azzam ya daure ya fadi abinda ya faru sai dai yayi kokarin ya nuna cewa laifin na Farida ne don ita ta kauce bata bari Aisha ta dafa ta ba abinda yayi sanadin data kifa akan cikinta.
Gaba daya Farida rikicewa tayi jin Mu'azzam na neman ya juya laifin kanta ita kadai bayan kuma da ace bai fara jefa mata ball dinba da duk haka bata faru ba.
Sosai ran Hajiya ya baci da jin abinda ya faru. Fada sosai ta hau yi tana cewa "wannan ai rashi imani ne ku jefi mace da tsohon ciki, me kuke so ku zama ne yarannan".
Khalifa ma ranshi ya baci dajin abinda sukayi, ya rasa me ke damun yarannan wai har Mu'azzam da yake babba kuma namiji ace yana abu irin na jahilai yana biyewa su Farida.
Daddy kam takaici ne ma ya hana shi magana sai zuwa can ya ce"yanzu magana guda daya ce zanyi bazan yi tolerating iskancinku ba acikin gidana dole ne kuyi respecting matata don disresoecting dinta yana nufin disrespecting dina. Aisha da kuke gani matata ce and its a must for you to accept her as a mother, babu ruwana da wani grudges da kuke holding against her wannan damuwarku ce.
Abinda na sani shine cewa nine mai gida kuma dukkanku a karkashina kuke so dole kuyi accepting ko waye na kawo na ajjiye a cikin gidannan, don haka this should be the first and the last time da wani abu makamancin wannan zai kuma faruwa.
Abu na gaba kuma shine ke Ummie da Farida ku fito da miji auren zan yi muku tunda na lura har da kyaleku da nayi kun zaune mini a cikin gida babu aure yasaka kuke mini iskancin da kuka ga dama, don haka sai ku shirya auren Khalifa da za'ayi tare da naku za'a hada".
Kai kuwa Mu'azzam babu abinda zan ce maka don kuwa a shekarunka idan har baka tsawatarwa da na kasa dakai ba bazaka biye musu kuyi abinda kukayi ba amma kuma unfortunately kai ne kake nuna musu ko miye ma sukeyi, abu daya zan gaya maka shine bazan dauki rashin da'a a cikin gidana ba. Bazan yadda da ganganci irin wannan ba ayi terming dinshi as tsautsayi".
"sannan kuma inaso dukkanku ku bawa Aisha hakuri tare da alkawarin makamancin irin wannan bazai kuma faruwa ba". Ummie ce ta dago kai tana sharar hawaye ta ce "Aunty Aisha don Allah kiyi hakuri In Sha Allahu wani abu makamancin wannan ba zai kuma faruwa ba" ita dai Ummie har cikin ranta tayi danasanin abinda ya faru duk da dai babu ita a cikin abin da ya faru amma kuma tasan cewa ita ma tanayi wa Aisha abubuwa.
Duk sai da suka bata hakuri sannan Daddy ya sallamesu, itama Aisha ta tashi ta koma dakinta.
UMMASGHAR.
[11/26, 22:16] Umm Asghar (Fatima Eshak): 👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦
'YA'YAN MIJI
👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦
Na Umm Asghar
18
Daddy ne a zaune a parlour yana zuba idon ganin ta inda Ummie da Farida zasu shigo. Tun bayan daya dawo daga kai Aisha gidan Hajiya yake zaune a wurin sallah ce kawai ta tashe shi kuma yana dawowa daga masallaci ya cigaba da zama a wurin din baya so su dawo bai sani ba.
So yake yaji ina suka fita tun safe bayan sun san Aisha zata fita kuma da izinin wa, don duk da yana sake musu wannan baisa ya kyalesu suna abinda suke so ba komai zasuyi sai da saninshi hakanan idan zasu fita sai ya yardar musu.
Har yaje masallaci sallar la'asar ya dawo basu dawo ba. Yana son yaje ya dauko Aisha amma ba ya son su dawo ba ya nan. Yana zaune a wurin har kusan karfe biyar da kwata sannan suka shigo suna dariya, Farida na cewa "yau kam duk abinta wannan fitar kuma dolenta ta hakura da ita".
Turus sukayi ganin Daddy a zaune a parlour don basu zaci ganinshi ba. Allah yasa dai baiji suba. "Sannu da hutawa Daddy" suka ce mishi tare da russunawa. Banza yayi musu ba tare da ya amsa ba. Ganin haka yasa sum-sum suka wuce stairs zasu hau sama.
Wata irin razananniyar tsawa ya musu tamkar yana a barrack yace "ku zo nan". Jiki na rawa suka zo suka durkusa nesa dashi don sun bala'in tsorata da tsawar da ya musu.
"Daga ina kuke" ya tambayesu. Cikin in'ina Ummie tace "daga gidansu friend dinmu" yace "wa kuka tambaya da zaku fita" suka yi shiru. Wata tsawar ya daka musu yace "comeon ku bani amsa nacevda izinin wa kuka fita" suka ce "babu kowa".
Yace "kenan ku nan har kunyi girman da zakuyi gaban kanku ko, har kuna iya fita daga gida ba tare da kun sanar ba ko. Wai me kuke so ku zama ne a cikin gidannan, halayenku fa sun fara isata. Idan kuka cika mini ciki matakin dazan dauka akanku bazai yi muku dadi ba".
Fada sosai yayi musu irin wanda tunda suke dashi bai taba yi musu makamancinshi ba. Gaba daya Daddy ya canja musu tamkar ba shi ba. Tashi yayi ya fita don zuwa daukar Aisha amma kafinnan sai da ya jawa Mallam Adamu kunne akan abinda yayi yace don miye yasan zasu fita da Aisha amma ya biyewa su Farida suka fice yawo ba tare da ya sanar mata ba.
Tun daga ranar ta samu saukin iskancinsu, sunayi mata amma sai sun tabbatar Daddy ba ya nan don yanzu sun fahimci cewa bazai kyalesu su cigaba da wulakantata ba.
A yanzu cikin Aisha yana cikin watanni na takwas. Tana zaune a parlour tare da Zainab tana yi matavkarin karatu a cikin suratul jumu'at. Mu'azzam ne da Farida da Ummie suka shigo daga waje suna dariya. Ball ce suka shigo da ita suke passing a tsakaninsu.
Hayaniyarsu ce ta ishi Aisha ta tashi zata bar wurin kawai sai Mu'azzam ya saita cikinta ya cillo mata ball din. Wata iriyar azaba ce ta ziyarceta. Tayi taga-taga zata fadi tayi hanzarin kai hannu don dafa Farida dake kusa da ita sai dai kuma lura da Faridan tayi cewa zatayi garkuwa da ita ne yasa da sauri ta ja baya don haka Aisha ta fadi akan cikinta.
Wata irin razananniyar kara ta saki kafin numfashinta ya dauke. Gaba daya sun tsorata da jin karar da tayi bare kuma da suka ga jini yana bin jikinta. A gaggauce Daddy ya sauko daga sama don ihun da yaji anyi yasan bana lafiya bane sai dai ya kasa tantance muryar waye yaji.
Ganin Aisha kwance a cikin jini yasaka mishi mummunar faduwar gaba ga kuma yaranshi da sukayi tsuru-tsuru a wurin ko motsin kirki sun kasa yi baya raba daya biyu suna da hannu a cikin abinda ya faru sai dai yanzu ba lokacin da zai tsaya bin ba'asu bane.
Bai bi ta kansu ba ya sunkuya ya dauki Aisha yayi waje da ita yana kwalawa Mallam Adamu kira. Bude motar yayi ya sakata a gidan baya sannan ya shiga ya zauna ya tallabeta a jikinshi. Mallam Adamu kuma ya zagaya bangaren ya shiga suka nufi asibiti.
Suna isa asibitin yayi hanzarin fita yana dauke da ita ya shiga ciki. Likitoci sun rufa akanta suna kokarin ceto rayuwarta data abin dake cikinta. Sunyi nasarar tsaida jinin saidai kuma akwai bukatar ayi aiki a cire. Sun nemi Daddy da yayi signing inda bai bata lokaci ba ya cije dukkan takardun da ake bukata.
An shiga da ita theatre ya dawo reception ya zauna sai dai kuma zaman ma gagararshi yayi don kwata-kwata hankalinshi ba'a kwance yake ba. Yana nan a tsaye a wurin ne nurse ta fito ta bukaci daya kawo kayan baby.
Khalifa ya kira a waya yace mishi yaje wurin Lami yacevta duba dakin Aisha zata ga akwatin data shirya na zuwa asibitu ta bashi ya kawo.
Tambayarshi Khalifan yayi ko ta haihu ne Aishan. Bai tsaya amsa mishi ba kawai ya kashevwayarshi. Baifi mintuna goma da kiran Khalifa ba sai gashi ya shigo dauke da akwati.
Yana shigowa abinda ya fara tambayar Daddy shine ta haihu, Daddy yace mishi "a'a suna mata c.s ne su ciro baby".
Rufe bakinshi kenan sai ga nurse din ta dawo karbar kayan ta kuma shaida musu cewa anyi nasarar ciro mata yara biyu mace da namiji. "Ita kuma Aisha fa" shine abinda Daddy ya fara tambayarta. Tace mishi " don't worry she will be fine" ta dauki akwatin ta juya.
Sosai Daddy yayi farin cikin jin cewa ya samu twins, sai yanzu hankalinshi ya kwanta har ya samu ya kira Hajiya a waya ya shaida mata batun haihuwar.
Lokacin da Hajiya ta iso asibitin har an fito musu da jariran ita kuma Aisha an kaita wani dakin zuwa lokacin da zata farfado.
*****
Kuyi hakuri jiya kun jini shiru thruout jiya wayata babu caji ne.
UMMASGHAR.
[11/26, 22:16] Umm Asghar (Fatima Eshak): 👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦
'YA'YAN MIJI
👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦👩👩👧👦
Na Umm Asghar
20
Anyi taron suna lfy yara sunci suna Maryam da Abdallah, sosai Daddy ya kashe kudi a hidimar sunan. Mutanen gaya suka tafi suna ta murnar yadda suka tarar da Aisha cikin daula gashi mijinta ya wadata ta da komai na bukata.
A yanzu haka shirye-shiryen aurensu Ummie ake yi. Dama dukkansu akwai masu zuwa wurinsu don haka da Daddy ya ce su fito da miji shine kowacce ta turo maneminta gida.
Ita dai Ummie wani lecturer dinsu ne ke sonta, bai taba aure ba amma yanada shekaru don akalla zaiyi shekara talatin da takwas.