Sashe 6
Yar Aiki Return Part 1 Complete Complete Hausa Novel · about 8 min read
{{F.J.W.A}}
https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/
*31_32*
Babu komai qawas,abinda na miki ayanzuh be kai kwantan kwacin abinda kikamin a makaranta ba,amma yanzuh abu daya nikeso dake,kinsan miyeshii?
Girgiza kai tayi kamar wata karamar yarinya,cikin muryar ta da bata fita sosai tace"Aah bansaniba.
"So nike mucewa mommy fyade yamuki ranar babu kowa agidan,yace kizo ki gyara masa daki,kinacikin gyara ya afka miki,saboda banason tagane kinbasa hadin kai daga baya.kuma bestie kema da lefinki miyesa kika biye masa?bayan kinsan ba sonki yike ba,dan dayina sonki wlhy baze bata ki ba,gashi yanzuh yabarki da ciki,yina can wata kasar yina holewarsa dawasu yan'matan,ze kuma iyacewa ba dansa bane kuma ta zaunu,takarasa zancenta tana goge siririn gwalar data zubomata kan kuncinta
Cikin kuka feenart tace"wlhy sisi bansan miyesa nike yar'da da jalil ba,duk ranar daya nemin sena biya masa bukatarsa,yakaiga ko ganinsa inbanyiba banjin dadi...,takarasa tana fashewa da kuka.
Kara janyota jikinta tayi tana bubuga mata baya ahankali,tace kiyi shuru kinji,ko min darendadewa gaskiya zatayi halinta,ta fada tana zubda kwalla.
Sunfi rabin awa juwairiyya na lallashin ta kafin suka wanke fuskarsu suka bi lafiyar gado,duk da barcin ba dan dadi sukeyinta ba especially feenart dan batayi barcin arziki ba.ita juwairiyya rabi da rabi tayi.
*************
*KADUNA GARIN GWAMNA*
Aban garen hajiya ko bayan ta kore nafeesa,khareema takira tace tazo tasameta yanzuh-yanzuh.
Cikin tashin hankali aunty khareema tace hajiya lafiya?dan yar'da taji muryar mahaifiyartasu ta tabatar akwai matsala.
Kede nace kizo inajiranki ynxuh nan.bata jira me zatace ba takashe wayar.
Cikin sauri aunty khareema ta shirya ta nufa gidan hajiya.ko baby inteesar a gurin me aikinsu tabarta.tana isa gidan afalo tadin ke hajiya tayi tagumi.
Hajiya naganinta ta mike kamar an tsireta ta janyo hanunta suka zauna a daya daga cikin royal chairs din dake zube a falon.
Aunty khareema tace"hajiya lafeaa?
"Uhm ina lafiya?yarinyar nan nafeesa taje ta kwaso mana cikin shege.
A tsorace aunty khareeema ta dago ta kalli hajiya,jin maganar tayi kamar a mafarki tace cikiiii kuma hajiya?
Eh mana ciki tayi harnan doctor yazo ya dubata.
Kai amma fa da mamaki,domin nafeesa nitsatsiyar yarinyace,sedai in fin karfinta akayi.
Hmm,itadai ta sani nidai na koreta Daga gidana.
Innalillahiwa'inna ilaihirraji'un,aunty kareema ta furta cikin tsananin tashin hankali,haba hajiya yaxakiyi haka,yarinyar dabata da kowa,se mu se Allah.
Bakya tunanin tashiga duniya kota fada hannun daba nagariba.....
To kinsan metacene dayasa nakoreta,hajiya ta katseta cikin karaji.
"To hajiya me tace" aunty kareema ta fada jikinta asanyaye.
Kedai bar tsintanciyar mage,cewafa tayi jalil ne yamata.
Jalil kuma hajiya,
"Shidin,banda iskanci me jalil zeyi da *yar'aiki*"
Amma hajiya dakinyi binkice domin tabbas biri yayi kama da mutum dan akwai ranar da jalil da nafees.....
Kinga malama dakata,kema sharrin zakiyiwa dan'uwanki,tsabar ke shashace Mara hankali.
Hajiya ba haka bane,maganar gaskiyafa ayita idan tazo,dakin.....
Cikin bacin rai,hajiya ta katseta,bakiranki nayi kikara batamun raiba,tashi kibar mun gida.
Amma hajiya....
Nace kibarmun gida,banason kara jin komai daga bakinki,hajiya ta karashe zancen da mikewa tabar mata falon
Cikin takaicin halin mahaifiyarmahaifiyartata,ta mike jiki a sanyaye ta fito.
Zuciyarta cike da tsananin tausayin nafeesa,inama zata ganta,data taimaketa,aunty kareema har hawaye seda tayi saboda tausayin nafeesa.
********************
*JALIL*
Abangaren jalil kuwa hankalinsa gaba daya atashe yake,saboda kiran nafeesa dayake bata dagawa daga baya kuma wayarma gaba daya tadena shiga
Shikuma baze iya koda tambayar hajiyabama,saboda yasan halin ta
Hakan yasa zuciyarsa tabasa shawara kawai yaje naija nadubo ko lafiya take
Yauma kamar kullum yana zaune yana aikin tunanin nafeesan,yaji wayarsa na ruri. Yana dubawa yaga hajiyarsace,cikin zumudi ya daga domin jiyake kamar koda muryar nafessat dinsa zeji.
Hajiyata yanzu nake zancenki araina sekuma ga kirankinan.
Ayya my son ykk ya aiki?
Lpy klu dafatan kowa lafiya,
Kowa lpy klu.
Yayi tunanin zata masa zancen nafeesa amma seyaji shiru bata masaba,hajiya jibi zan shigo insha Allah.
Aaaa lpy kuwa zaka taho kana tsaka da aiki?
Hajiya sonake kawai inzo inganki nayi kewarki sosai,insha Allah jibibi zaki ganni.
Tom shikenan Allah ya kaimu lafiya.
Ameen momcy,sukayi sallama.
Yau jalil ze dawo gida,hajiya ita ta zage tanawa autannata girke girke kala kala,da su drinks.
Karfe 2 jalil yasauka a Nigeria zuciyarsa fess da farin ciki yau ze ga masoyiyarsa abin kaunarsa nafeesat.
~*pls sister's comment nikeso kamar ruwa,kuma ina Baku hakuri kwana biyu kunjini shuru*~
*Real farhana*
~*pls share*~
[11/22, 7:28 AM] Zeey:
*YAR'AIKI*
~*Love and romantic story*~
*STORY AND WRITTEN BY FATEEMARH ZAHRA EEDREES*
*whattpad @eedreesfateemarh*
*Dedicated to my lovely sister Nana Khadeejat Eedrees(ummul-fadeelarh)*
*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..
ungiya Domin wayar da
an mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}}
{{F.J.W.A}}
https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/
*Fans game bukatar sabon book dinmu Wanda marubuta kamar haka suka rubuta*
_*Real farhana marubuciyar YAR'AIKI, da zeey kumurya wacce ta nishadantar daku a littafinnan me suna SHINE RAYUWATA muna muku albishir da sabon littafinmu mesuna ZEE YAR'BARIKI,wannan littafin yana sauke da soyayya,cin amana,muna funci,cin zarafi,bad influence, mugunta Dade sauransu.*_
_*ZEE YAR'BARIKI*_
_*( Hot love and romantic story)*_
~*masoya kada Ku bari abaku labari*~
*LITTAFIN ZEE YAR'BARIKI NA KUDINE*
*Game so ze turo katin mtn na 200 naira kacal ta wannan number, 08102827812*
*Screen shot tawannan number through WhatsApp 09066710753*
*Account number*
*2052300837 Aisha musa U.B.A bank*
*Fans munayinku over*
*33-34*
Karfe 2 jalil yasauka a Nigeria zuciyarsa fess da farin ciki yau ze ga masoyiyarsa abin kaunarsa,nafeesar,tun da yasauko daga jirgi,yakejin faduwar gaba wanda shi karan kansa besan namiyeba,amma yyi addu'a.
driver gidansu ne yaxo yadaukeshi.
Bayan sun isa gida,me gadi yazo ya tarbesu hade da jan trolly din jalil zuwa ciki.
Suna shiga hajiya tazo da gudu ta rungume dan nata cikin farin-ciki ganinsa.
Ahankali yace"I really miss you mom.
Murmushi tasakin masa hade da sakesa ta ja kumatunsa sanan tace"I miss you too son.
Jan hanunsa tayi takaisa kofar daki,tace kayi wanka kafito kaci abinci,naga har yanzuh khareema bata zoba,amma bari nakirata a waya naji koh lfea.
Ohk mom yashiga daki.yina shiga ya cire kayan jikinsa hade da daura karamin towel yanufa toilet, yyi wankansa,kasancewar hajiya ta hada masa ruwan wanka tun kafin yakarasoo.
Hajiya ko tanaganin yashiga dakinsa ta wuce dakinta takira khareema,bugu biyu ta daga,hade da sallama.hajiya ta amsa mata,hade da tambayarta lafean iyalanta ba yabo babu fallasa,sekace ba ita bace ta koreta daga gidanta ba.
Ta amsa mata da duk suna lafea.
"Kinfa san yau jalil yadawo amma bangankiba agida.
"Shuru tayi sanan tace"ay hajiya ban saniba se yanzuh dakika kirani,ya iso ne?
"Eh harya shiga wanka,muna jirankii,kizo muci abinci tare.
"Toh hajiya daman inteesar na schl amma bari in sanar da me aikina ta daukota in sun tashi.
"Ohk toh sekin Iso kigaidamun dame gidan naki.
"Owk zeji.sanan sukayi sallama.
Bayan hajiya ta kashe wayar tafito falo tana jiran jalil ya fito suci abinci.
Seda tayi kusan 30minute sanan jalil yafito,yazauna kusa da it a yina Mata shagwaba se kace karamun yaro,itakuma hajiya nabiye masa.
"Hajiya wai ita Aunty khareemanan bazata zo bane tasan irrin yunwan danikeji kuwa.
"Dariya hajiya tayi tace bakaci komai ba kenan ka dawo?
"Toh hajiya sonike inzo inci abinci ki dan wlhy nayi missing food dinki.
"Toh mije kaci kafin tazo.
Tashi sukayi,amma shi se raba ido yikeyi ko zega nafeesa amma ko gyalanta be ganiba,hakurinsane yakare tace"hajiya wai ke kadaice ne agidanan?
"Kamar nikadai bakaga masu gadi bane awaje?
"Nagansu mana.
"Toh kumashine kake tambayana.
"Eh,naga banga yarinyar nan bane me miki aiki,Habeeba take ko jamila?
"Mtswwwww,hajiya taja dogon tsoki,hade da tsayawa tace Ashe yarinyar nan karuwace bansaniba.
"Karuwa kuma?yafada cikin jin haushin sunan da hajiya takira wife to be dinshi.
"Eh,ciki taje ta jajubo mana,har natsawon wata biyu da yan kai,Dan iskanci wai kai kamata.
"Innalillahi wa ina'illahi raji'un,tabas ranar wanka baa boye cibi wlhy HAJIYA ciki na.....!!
"Hajiyace ta dakamai tsawa tace cikin ka kuma jalil bakada hankalinee?
"Wlhy hajiya ninamata ciki.
"Jali...
Be tsaya sauraron Hajiya ba yayi dakin Nafeesat da gudu.ya bude kofa komai nan yar'da yake da ga kanshin tilarai dake tashin kamshi a dakin sede daga ganin dakin yayi mis
sing me zama a ciki,dan yayi kura.
"Nafeesat,nafeesaa.haka yiketa kiranta amma shuru kakejii.dagudu yafito Fallon yina tambayar hajiya Ina Nafeesat?
"Na koreta.
Aunty khareema ce tashigo falon adede wanan lokacin.
Shikuma jalil da numfashin shi yafara sarkewa jin hajiya ta kori masoyiyarsa abin kaunarsa muradin zuciyarsa.ai atake awajan jalil yafadiii sumamme.
Dagudu hajiya tayo kansa itama aunty khareema dake bakin kofa dataga abinda ke faruwa ta karaso da gudu dukkan su suna jalil........
***************
Abarayin nafeesat ko sun sanarda mommy,ta tausayawa nafeesa sosai,sanan tawa jalil addu'ar shiriya,tanemu nafeesa da tazauna dasu insha allahu zasu rike ta har ta haihu tasamu miji nagari dan gidan mutumci su aura mata.
Nafeeesa ko saboda farin ciki har kukan farin ciki tayi.
Mom tasanar da dad komai kamar yar'da su juwairiyya suka sanar da ita,shima ya amince da rikonta dazasuyi,allah yatayasu riko.mom taji dadi sosai don tasan mijinta nada tausayii.
Zeey baby ko bakaramun dadi tajiba dataji feenart tadawo gidansu dazama kuma harda baby zata haifar mata,wayyooo dadiii.
Yau tun da feenart ta tashi takejin faduwar gaba amma tarasa namiyee.duk wani aiki yinshi kawai takeyiii.
Mom da juwairiyya sun Lura da hakan,suka tambayeta mene me damunta,tasanar musu da damuwarta Dan mom tace duk wani abu dake damunsu sudinka sanar da ita,shiyasa babu abinda ze samesu bazasu fada mata ba koda ko bata tambayesu ba.
Mom ce tace mata tayita addu'a insha allahu zedena,dan yakanyi hakan,amma addu'a makamin kowani cutane,tayishi insha allahu zata samu relieve sanan tace taje ta kwanta tadanyi barciii
Tashi tayi ta wuce daki ta kwanta amma bata samu barci ba dede lokacin da jalil yfadi Dede lokacin Nafeesat dake kwance ta tashi zaune kamar an tsikareta tasakii wani uban Kara,at desame tym abin da ke cikinta ya motsa Wanda tajishi kamar karangaree...........
~*pls kuyakuri sis kunga kwana biyu ban typing wlhy makaranta amma amin uziri*~
~*sabon book Dina wato ASHE SO NAZAMA KIYAYYA zaka iya samunsa a whattpad @Eedreesfateemarh*~
_By_
_Real farhana_
[11/22, 7:28 AM] Zeey:
*YAR'AIKI*
~*Love and romantic story*~
*STORY AND WRITTEN BY FATEEMARH ZAHRA EEDREES*
*whattpad @Eedreesfateemarh*
*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..
ungiya Domin wayar da
an mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}}
https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/
*31_32*
Babu komai qawas,abinda na miki ayanzuh be kai kwantan kwacin abinda kikamin a makaranta ba,amma yanzuh abu daya nikeso dake,kinsan miyeshii?
Girgiza kai tayi kamar wata karamar yarinya,cikin muryar ta da bata fita sosai tace"Aah bansaniba.
"So nike mucewa mommy fyade yamuki ranar babu kowa agidan,yace kizo ki gyara masa daki,kinacikin gyara ya afka miki,saboda banason tagane kinbasa hadin kai daga baya.kuma bestie kema da lefinki miyesa kika biye masa?bayan kinsan ba sonki yike ba,dan dayina sonki wlhy baze bata ki ba,gashi yanzuh yabarki da ciki,yina can wata kasar yina holewarsa dawasu yan'matan,ze kuma iyacewa ba dansa bane kuma ta zaunu,takarasa zancenta tana goge siririn gwalar data zubomata kan kuncinta
Cikin kuka feenart tace"wlhy sisi bansan miyesa nike yar'da da jalil ba,duk ranar daya nemin sena biya masa bukatarsa,yakaiga ko ganinsa inbanyiba banjin dadi...,takarasa tana fashewa da kuka.
Kara janyota jikinta tayi tana bubuga mata baya ahankali,tace kiyi shuru kinji,ko min darendadewa gaskiya zatayi halinta,ta fada tana zubda kwalla.
Sunfi rabin awa juwairiyya na lallashin ta kafin suka wanke fuskarsu suka bi lafiyar gado,duk da barcin ba dan dadi sukeyinta ba especially feenart dan batayi barcin arziki ba.ita juwairiyya rabi da rabi tayi.
*************
*KADUNA GARIN GWAMNA*
Aban garen hajiya ko bayan ta kore nafeesa,khareema takira tace tazo tasameta yanzuh-yanzuh.
Cikin tashin hankali aunty khareema tace hajiya lafiya?dan yar'da taji muryar mahaifiyartasu ta tabatar akwai matsala.
Kede nace kizo inajiranki ynxuh nan.bata jira me zatace ba takashe wayar.
Cikin sauri aunty khareema ta shirya ta nufa gidan hajiya.ko baby inteesar a gurin me aikinsu tabarta.tana isa gidan afalo tadin ke hajiya tayi tagumi.
Hajiya naganinta ta mike kamar an tsireta ta janyo hanunta suka zauna a daya daga cikin royal chairs din dake zube a falon.
Aunty khareema tace"hajiya lafeaa?
"Uhm ina lafiya?yarinyar nan nafeesa taje ta kwaso mana cikin shege.
A tsorace aunty khareeema ta dago ta kalli hajiya,jin maganar tayi kamar a mafarki tace cikiiii kuma hajiya?
Eh mana ciki tayi harnan doctor yazo ya dubata.
Kai amma fa da mamaki,domin nafeesa nitsatsiyar yarinyace,sedai in fin karfinta akayi.
Hmm,itadai ta sani nidai na koreta Daga gidana.
Innalillahiwa'inna ilaihirraji'un,aunty kareema ta furta cikin tsananin tashin hankali,haba hajiya yaxakiyi haka,yarinyar dabata da kowa,se mu se Allah.
Bakya tunanin tashiga duniya kota fada hannun daba nagariba.....
To kinsan metacene dayasa nakoreta,hajiya ta katseta cikin karaji.
"To hajiya me tace" aunty kareema ta fada jikinta asanyaye.
Kedai bar tsintanciyar mage,cewafa tayi jalil ne yamata.
Jalil kuma hajiya,
"Shidin,banda iskanci me jalil zeyi da *yar'aiki*"
Amma hajiya dakinyi binkice domin tabbas biri yayi kama da mutum dan akwai ranar da jalil da nafees.....
Kinga malama dakata,kema sharrin zakiyiwa dan'uwanki,tsabar ke shashace Mara hankali.
Hajiya ba haka bane,maganar gaskiyafa ayita idan tazo,dakin.....
Cikin bacin rai,hajiya ta katseta,bakiranki nayi kikara batamun raiba,tashi kibar mun gida.
Amma hajiya....
Nace kibarmun gida,banason kara jin komai daga bakinki,hajiya ta karashe zancen da mikewa tabar mata falon
Cikin takaicin halin mahaifiyarmahaifiyartata,ta mike jiki a sanyaye ta fito.
Zuciyarta cike da tsananin tausayin nafeesa,inama zata ganta,data taimaketa,aunty kareema har hawaye seda tayi saboda tausayin nafeesa.
********************
*JALIL*
Abangaren jalil kuwa hankalinsa gaba daya atashe yake,saboda kiran nafeesa dayake bata dagawa daga baya kuma wayarma gaba daya tadena shiga
Shikuma baze iya koda tambayar hajiyabama,saboda yasan halin ta
Hakan yasa zuciyarsa tabasa shawara kawai yaje naija nadubo ko lafiya take
Yauma kamar kullum yana zaune yana aikin tunanin nafeesan,yaji wayarsa na ruri. Yana dubawa yaga hajiyarsace,cikin zumudi ya daga domin jiyake kamar koda muryar nafessat dinsa zeji.
Hajiyata yanzu nake zancenki araina sekuma ga kirankinan.
Ayya my son ykk ya aiki?
Lpy klu dafatan kowa lafiya,
Kowa lpy klu.
Yayi tunanin zata masa zancen nafeesa amma seyaji shiru bata masaba,hajiya jibi zan shigo insha Allah.
Aaaa lpy kuwa zaka taho kana tsaka da aiki?
Hajiya sonake kawai inzo inganki nayi kewarki sosai,insha Allah jibibi zaki ganni.
Tom shikenan Allah ya kaimu lafiya.
Ameen momcy,sukayi sallama.
Yau jalil ze dawo gida,hajiya ita ta zage tanawa autannata girke girke kala kala,da su drinks.
Karfe 2 jalil yasauka a Nigeria zuciyarsa fess da farin ciki yau ze ga masoyiyarsa abin kaunarsa nafeesat.
~*pls sister's comment nikeso kamar ruwa,kuma ina Baku hakuri kwana biyu kunjini shuru*~
*Real farhana*
~*pls share*~
[11/22, 7:28 AM] Zeey:
*YAR'AIKI*
~*Love and romantic story*~
*STORY AND WRITTEN BY FATEEMARH ZAHRA EEDREES*
*whattpad @eedreesfateemarh*
*Dedicated to my lovely sister Nana Khadeejat Eedrees(ummul-fadeelarh)*
*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..
ungiya Domin wayar da
an mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}}
{{F.J.W.A}}
https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/
*Fans game bukatar sabon book dinmu Wanda marubuta kamar haka suka rubuta*
_*Real farhana marubuciyar YAR'AIKI, da zeey kumurya wacce ta nishadantar daku a littafinnan me suna SHINE RAYUWATA muna muku albishir da sabon littafinmu mesuna ZEE YAR'BARIKI,wannan littafin yana sauke da soyayya,cin amana,muna funci,cin zarafi,bad influence, mugunta Dade sauransu.*_
_*ZEE YAR'BARIKI*_
_*( Hot love and romantic story)*_
~*masoya kada Ku bari abaku labari*~
*LITTAFIN ZEE YAR'BARIKI NA KUDINE*
*Game so ze turo katin mtn na 200 naira kacal ta wannan number, 08102827812*
*Screen shot tawannan number through WhatsApp 09066710753*
*Account number*
*2052300837 Aisha musa U.B.A bank*
*Fans munayinku over*
*33-34*
Karfe 2 jalil yasauka a Nigeria zuciyarsa fess da farin ciki yau ze ga masoyiyarsa abin kaunarsa,nafeesar,tun da yasauko daga jirgi,yakejin faduwar gaba wanda shi karan kansa besan namiyeba,amma yyi addu'a.
driver gidansu ne yaxo yadaukeshi.
Bayan sun isa gida,me gadi yazo ya tarbesu hade da jan trolly din jalil zuwa ciki.
Suna shiga hajiya tazo da gudu ta rungume dan nata cikin farin-ciki ganinsa.
Ahankali yace"I really miss you mom.
Murmushi tasakin masa hade da sakesa ta ja kumatunsa sanan tace"I miss you too son.
Jan hanunsa tayi takaisa kofar daki,tace kayi wanka kafito kaci abinci,naga har yanzuh khareema bata zoba,amma bari nakirata a waya naji koh lfea.
Ohk mom yashiga daki.yina shiga ya cire kayan jikinsa hade da daura karamin towel yanufa toilet, yyi wankansa,kasancewar hajiya ta hada masa ruwan wanka tun kafin yakarasoo.
Hajiya ko tanaganin yashiga dakinsa ta wuce dakinta takira khareema,bugu biyu ta daga,hade da sallama.hajiya ta amsa mata,hade da tambayarta lafean iyalanta ba yabo babu fallasa,sekace ba ita bace ta koreta daga gidanta ba.
Ta amsa mata da duk suna lafea.
"Kinfa san yau jalil yadawo amma bangankiba agida.
"Shuru tayi sanan tace"ay hajiya ban saniba se yanzuh dakika kirani,ya iso ne?
"Eh harya shiga wanka,muna jirankii,kizo muci abinci tare.
"Toh hajiya daman inteesar na schl amma bari in sanar da me aikina ta daukota in sun tashi.
"Ohk toh sekin Iso kigaidamun dame gidan naki.
"Owk zeji.sanan sukayi sallama.
Bayan hajiya ta kashe wayar tafito falo tana jiran jalil ya fito suci abinci.
Seda tayi kusan 30minute sanan jalil yafito,yazauna kusa da it a yina Mata shagwaba se kace karamun yaro,itakuma hajiya nabiye masa.
"Hajiya wai ita Aunty khareemanan bazata zo bane tasan irrin yunwan danikeji kuwa.
"Dariya hajiya tayi tace bakaci komai ba kenan ka dawo?
"Toh hajiya sonike inzo inci abinci ki dan wlhy nayi missing food dinki.
"Toh mije kaci kafin tazo.
Tashi sukayi,amma shi se raba ido yikeyi ko zega nafeesa amma ko gyalanta be ganiba,hakurinsane yakare tace"hajiya wai ke kadaice ne agidanan?
"Kamar nikadai bakaga masu gadi bane awaje?
"Nagansu mana.
"Toh kumashine kake tambayana.
"Eh,naga banga yarinyar nan bane me miki aiki,Habeeba take ko jamila?
"Mtswwwww,hajiya taja dogon tsoki,hade da tsayawa tace Ashe yarinyar nan karuwace bansaniba.
"Karuwa kuma?yafada cikin jin haushin sunan da hajiya takira wife to be dinshi.
"Eh,ciki taje ta jajubo mana,har natsawon wata biyu da yan kai,Dan iskanci wai kai kamata.
"Innalillahi wa ina'illahi raji'un,tabas ranar wanka baa boye cibi wlhy HAJIYA ciki na.....!!
"Hajiyace ta dakamai tsawa tace cikin ka kuma jalil bakada hankalinee?
"Wlhy hajiya ninamata ciki.
"Jali...
Be tsaya sauraron Hajiya ba yayi dakin Nafeesat da gudu.ya bude kofa komai nan yar'da yake da ga kanshin tilarai dake tashin kamshi a dakin sede daga ganin dakin yayi mis
sing me zama a ciki,dan yayi kura.
"Nafeesat,nafeesaa.haka yiketa kiranta amma shuru kakejii.dagudu yafito Fallon yina tambayar hajiya Ina Nafeesat?
"Na koreta.
Aunty khareema ce tashigo falon adede wanan lokacin.
Shikuma jalil da numfashin shi yafara sarkewa jin hajiya ta kori masoyiyarsa abin kaunarsa muradin zuciyarsa.ai atake awajan jalil yafadiii sumamme.
Dagudu hajiya tayo kansa itama aunty khareema dake bakin kofa dataga abinda ke faruwa ta karaso da gudu dukkan su suna jalil........
***************
Abarayin nafeesat ko sun sanarda mommy,ta tausayawa nafeesa sosai,sanan tawa jalil addu'ar shiriya,tanemu nafeesa da tazauna dasu insha allahu zasu rike ta har ta haihu tasamu miji nagari dan gidan mutumci su aura mata.
Nafeeesa ko saboda farin ciki har kukan farin ciki tayi.
Mom tasanar da dad komai kamar yar'da su juwairiyya suka sanar da ita,shima ya amince da rikonta dazasuyi,allah yatayasu riko.mom taji dadi sosai don tasan mijinta nada tausayii.
Zeey baby ko bakaramun dadi tajiba dataji feenart tadawo gidansu dazama kuma harda baby zata haifar mata,wayyooo dadiii.
Yau tun da feenart ta tashi takejin faduwar gaba amma tarasa namiyee.duk wani aiki yinshi kawai takeyiii.
Mom da juwairiyya sun Lura da hakan,suka tambayeta mene me damunta,tasanar musu da damuwarta Dan mom tace duk wani abu dake damunsu sudinka sanar da ita,shiyasa babu abinda ze samesu bazasu fada mata ba koda ko bata tambayesu ba.
Mom ce tace mata tayita addu'a insha allahu zedena,dan yakanyi hakan,amma addu'a makamin kowani cutane,tayishi insha allahu zata samu relieve sanan tace taje ta kwanta tadanyi barciii
Tashi tayi ta wuce daki ta kwanta amma bata samu barci ba dede lokacin da jalil yfadi Dede lokacin Nafeesat dake kwance ta tashi zaune kamar an tsikareta tasakii wani uban Kara,at desame tym abin da ke cikinta ya motsa Wanda tajishi kamar karangaree...........
~*pls kuyakuri sis kunga kwana biyu ban typing wlhy makaranta amma amin uziri*~
~*sabon book Dina wato ASHE SO NAZAMA KIYAYYA zaka iya samunsa a whattpad @Eedreesfateemarh*~
_By_
_Real farhana_
[11/22, 7:28 AM] Zeey:
*YAR'AIKI*
~*Love and romantic story*~
*STORY AND WRITTEN BY FATEEMARH ZAHRA EEDREES*
*whattpad @Eedreesfateemarh*
*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..
ungiya Domin wayar da
an mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}}