Sashe 9
Tun Ina Qarama Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Biki kam yayi ashe da dangi muka kuriii💃💃💃gidan Alh Bashir babu masaka tsinke cike yake haka gidan Alh Bello mutanen kankiya sun cika shi kai sai inda kake so zaka zauna su nabila da nafisa kuwa basa ma ganuwa haka aunty zainab ga aunty Rabi atu ta kano autarsu Abba kowa yana cikin farin ciki in ka cire hjy mariya sbd tana cikin hdimar amma ta ciki na ciki hakama jamila sbd hjy mariya tace ta saki jikinta itama lkc kadan ne indai yusuf ne a hannunta yake shiyasa ta fita ta warware ta shiga anayin komi da ita amma kasan ranta kamar ta kashe hawwa ta huta takeji.ummah kam cikin ranta fes alkawarin Allah ya cika Addu'a kadai takeyi dftn zaman lfy atsakanin yaran nata mami kuwa har kuka tayi sbd farin ciki.tun ranar da suka hadu a part din yusuf bai kara sanyata ido ba sbd gaba daya barin gidan yayi shima umar barin gida yayi suka koma hotel da abokansu kasan cewar ba kamun kai jamila take dashi ba takan zo hotel din wurin wasu data sani da sukayi karatu tare kuma ko don tazo taga yusuf ko bazai kulata ba shiko kamar ya shaketa yakeji yana tir da hali irin nata, haka nan taji tana son jin muryar yayan nata cikin sanyin jiki tace "nabila dauko mani wayata ki kunna mani nasan yaya fushi yakeyi dani tunda na kashe wayar nan murmushi nabila tayi " tace kyaji dashi yarinya idan ma zaki cire kunyar nan ki rike mijinki hannu biyu biyu to tun wuri kisan abunyi don akwai kuraye ta karashe maganar tana dariya tare da dauko mata wayar tana mika mata.amsa tayi ta bude wayar batare da tunanin komi ba ta danna kiran yaya yusuf .yasanya wayar caji a falon dakin daya ke ya shiga yayi alwalla ita kuma shigowarta kenan zata shiga wurin frnd dinta ta lura da wayar yusuf na neman agaji cikin sauri ta duba screen din wayar my angel taga ni yana yawo tabbas hawwa ce murmushin mugunta tayi ta daga wayar hawwa sallama tayi cikin sanyi murya.murmushi jamila tayi"tace to ke banda abunki tunda kinyi nasarar auren shi mu kuma ai sai ki barmu mu huta dashi kafin mu mika maki sauran.cikin tashin hankali tasaki wayar kasa gaba daya ta tarwatse shikuma daidai da fitowarsa yana gyara hannun rigarsa ya jamila rike da wayarsa tana kallon wayar tana murmushi mai hade da mugunta.😨
Masha Allah Aunty uwani ina gdy sosai Allah ya bar zumunci🥰🥰🥰 masoyan littafin TUN INA KARAMA ina ma kowa ftn Alkairi ngd sosai da kauna😍💖🌹🌹🌹ku biyoni page na gaba takuce sa'ar mataaa💞🤝
TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘
By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com!
Page 17
..........cikin azama ya karasa wurinta tare da fisge wayarsa a hannun jamila wani mugun kallo yayi mata wanda sai da zuciyarta ta buga sbd tsoro amma cikin dakewa ta ce masa"daga na taimaka na amsa maka ma shine zaka wani karya mani hannu, "uban wa yace ki daga mani waya?yusuf ya tmbyta cikin tsawa da hasala ke dai walhi baki da hankali baki san ciwon kanki ba am last waning kika kara shiga hurumin da ba naki ba sai na ci ubanki nonsens fita yayi batare da ya kara saurarar ta ba.cikin jin zafin abun ta juya itama ta bar wurin.yana fita ya duba yaga angel ce ta kira cikin sauri ya dalling number ta amma swittch up ya kira yakai sau biyar amma shiru mamaki yakeye Allah yasa ba wani mummunan abu ta fada ma littel ba haka ya kara sa masallaci yayi sallah.nabila cikin sauri ta kara so wurin hawwa tana tmbyrta lfy me yasamu yaya?zubewa kasa tayi batare da tace komi ba hawaye ne kawai ke zuba a idonta matsawa nabila tayi tana girgizata hawwa gaya mani don Allah me ya faru kallon nabila hawwa takeyi cikin kuka " hawwa tace nabila yaya ya cuceni ashe yana da yan mata awaje wadanda ya ajiye yanzu cikinsu ne wata ta daga wayarsa bata boye mata komi ba ta fada mata cikin rashin fahimta nabila ta bude baki zatayi mgn wayar nabilace tayi kara gaba dayansu dubansu yakai ga screen din wayar sunan yayane ya baiyyana a wayar nabila.cikin sauri ta daga tare da sallama bai tsaya amsa gaisuwarta ba ya tmby ina littel?"yaya ban san ya akayi wata ta dauki wayarka ba ta fada mata mgn gashi can kuka takeyi kuma ta jefar da wayarta ta fashe.abunda yake zargi ya tabbata "cikin damuwa ya ce walhi nabila caji nasanya na shiga inyi alwalla jamila ta daga mani waya kuma ke kin san jamila bata da hankali ." nabila cikin mamaki tace aunty jamila?tabbas zata iya amma menene ribarta in tayi haka?katse mata tunani yayi da cewa ki hadani da hawwa, to yaya ta amsa tare da mika ma hawwa wayar wadda tunda suka fara mgn take saurarensu amsa tayi tare da sake fashewa da kuka bata yi mgn ba shikam jin kukanta yakeyi tamkar saukar wuta a zuciyarsa cikin damuwa yace littel nima kukan kiso inyi ne?"ya tmbyt cikin rauni girgiza masa kai tayi kamar yana kallonta ya cigaba da cewa don Allah littel kiyi hkr walhi ban san komi ba shirin jamila ne kuma walhi zanyi maganinta plsss my sweety nah kada kowa yaji wannan mgnr ku barta daga ke sai nabila plssss ya kara she mgn cikin sanyi murya "cikin damuwa tace ni yaya ban san me nayi ma aunty jamila ba ta tsane ni haka?amma ya dace ta fada mani wannan mgnr me nayi mata?ta kara she mgn cikin yanayin damuwa harga Allah baya jin zai kyale jamila sai ya wulakanta ta kamar yadda taso ruguza mashi farin cikin sa na yau amma zai rama shima haka yaci gaba da lallashin matarsa har hankalinta ya kwanta sannan yace mata ta fadu irin wayar datake so ya kawo mata " cikin jin kunya ta ce duk wadda ka saya mani inaso yayana."cikin jin dadi yace kin yarda da choice dina kenan?"yes ur choice is my choice my dear husband tsunkulin kansa yayi wai ko mafarkine yakeyi kafin ya kara mgn yaji dif an kashe wayar.bin wayar yayi da kallo yana smile, ita ko dariya takeyi nabila ma dariya takeyi suka rungume juna nabila na jin dadin yanda hawwa take daukar shawararta akan lkc kuma tana tir da halin yayarta na son zuciya.
Haka suka warware babu wanda yasan abunda ya faru tsakanin su .suka gyara jikin su suka fito wurin kawayensu cikin jin dadi.haka shima yusuf yaji dadin yanda littel ta fahimce shi kuma ta yafe masa iluv her ya furta tare da fita daga cikin motar tunda dama ya yanke shawarar zuwa gidan ne idan har hawwa bata fahimce shi ba to ya gode ma Allah da shedancin wannan makirar baiyi tasiri akan su ba Allah ka shiga tsakaninmu da ita nima Amin nace yusuf🙏haka abubuwa suka kasance har dare karfe 7:30 motocin kai amarya sun cika unguwa hawwa ta sha kwaliya da wani less sky blue komi na jikinta sky blue ne abunka ga farar fata abun sai wanda ya gani.gAmin👏kya suna falon Abba aunty zainab ce rike da hawwa ummah na zaune kusa da Abba sai mami dake gefe sai hjy kaka da itama tana kusa da Abba yusuf ne jikinta sai aunty rabi atu da itama tana wurin hakika yau naji abunda ya girgizani na bani tarihin rayuwata ashe mamice mahaifiyata ummah mahaifyar yusuf gsky na shiga rudani asheni marainiyace wanda ban taba sanin maraici ba gsky ina jinjina ma Abbah da ummah da yan uwan mami da ita kanta mami shima kuma yusuf ya cancanci a yaba masa kuka nakeyi wanda babu mai iya tsaida mani shi ashe pic din danke gani adakin ummah shine mahaifina Alh mansir kanin ummah da akace ya rasu?tashi nayi na fada jikin ummah ina kuka mai tsuma xuciya wanda kowa na wurin saida y share kwalla.Abbah ne yayi gyaran murya yace to haka Allah ke nashi ikon don haka kai yusuf ban baka aure ba don kana nawa a a cancanta na gani walhi da baka can canta ba ni zan nemo mata mijin da ya dace da ita amma tunda Allah ya hada kanku bani da bakin gode masa ina maku ftn Alkairi tare da zaman lfy da hkr da juna ka rike amanar da Allah ya baka kuma ka tausaya mata amatsayinka na shugaba sbda kowa yazama sheda bazan raga maka ba natsawar zaka cutar da matarka."Abba yace zo nan littel cikin rashin kwari hawwa ta matsa kusa da Abba ya kama hannunta yace ma yusuf taso nan shima ya taso kusa dashi kanshi na kasa Abba ya kama hannunsa ya hada dana hawwa yana murmushinsu na manya yace ma yusuf rike matarka ina maku ftn mutuwa ce zata rabaku gaba daya dakin ya amsa da Amin👏haka yusuf ya rike hawwa gam kamar za'a kwace mashi ita haka kowa ya mike muka fito ina kuka kamar raina zai fita ga rabuwa da ummah tayi mani daci wannan shine dalilin aurena da yaya yusuf
Masha Allah Aunty uwani ina gdy sosai Allah ya bar zumunci🥰🥰🥰 masoyan littafin TUN INA KARAMA ina ma kowa ftn Alkairi ngd sosai da kauna😍💖🌹🌹🌹ku biyoni page na gaba takuce sa'ar mataaa💞🤝
TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘
By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com!
Page 17
..........cikin azama ya karasa wurinta tare da fisge wayarsa a hannun jamila wani mugun kallo yayi mata wanda sai da zuciyarta ta buga sbd tsoro amma cikin dakewa ta ce masa"daga na taimaka na amsa maka ma shine zaka wani karya mani hannu, "uban wa yace ki daga mani waya?yusuf ya tmbyta cikin tsawa da hasala ke dai walhi baki da hankali baki san ciwon kanki ba am last waning kika kara shiga hurumin da ba naki ba sai na ci ubanki nonsens fita yayi batare da ya kara saurarar ta ba.cikin jin zafin abun ta juya itama ta bar wurin.yana fita ya duba yaga angel ce ta kira cikin sauri ya dalling number ta amma swittch up ya kira yakai sau biyar amma shiru mamaki yakeye Allah yasa ba wani mummunan abu ta fada ma littel ba haka ya kara sa masallaci yayi sallah.nabila cikin sauri ta kara so wurin hawwa tana tmbyrta lfy me yasamu yaya?zubewa kasa tayi batare da tace komi ba hawaye ne kawai ke zuba a idonta matsawa nabila tayi tana girgizata hawwa gaya mani don Allah me ya faru kallon nabila hawwa takeyi cikin kuka " hawwa tace nabila yaya ya cuceni ashe yana da yan mata awaje wadanda ya ajiye yanzu cikinsu ne wata ta daga wayarsa bata boye mata komi ba ta fada mata cikin rashin fahimta nabila ta bude baki zatayi mgn wayar nabilace tayi kara gaba dayansu dubansu yakai ga screen din wayar sunan yayane ya baiyyana a wayar nabila.cikin sauri ta daga tare da sallama bai tsaya amsa gaisuwarta ba ya tmby ina littel?"yaya ban san ya akayi wata ta dauki wayarka ba ta fada mata mgn gashi can kuka takeyi kuma ta jefar da wayarta ta fashe.abunda yake zargi ya tabbata "cikin damuwa ya ce walhi nabila caji nasanya na shiga inyi alwalla jamila ta daga mani waya kuma ke kin san jamila bata da hankali ." nabila cikin mamaki tace aunty jamila?tabbas zata iya amma menene ribarta in tayi haka?katse mata tunani yayi da cewa ki hadani da hawwa, to yaya ta amsa tare da mika ma hawwa wayar wadda tunda suka fara mgn take saurarensu amsa tayi tare da sake fashewa da kuka bata yi mgn ba shikam jin kukanta yakeyi tamkar saukar wuta a zuciyarsa cikin damuwa yace littel nima kukan kiso inyi ne?"ya tmbyt cikin rauni girgiza masa kai tayi kamar yana kallonta ya cigaba da cewa don Allah littel kiyi hkr walhi ban san komi ba shirin jamila ne kuma walhi zanyi maganinta plsss my sweety nah kada kowa yaji wannan mgnr ku barta daga ke sai nabila plssss ya kara she mgn cikin sanyi murya "cikin damuwa tace ni yaya ban san me nayi ma aunty jamila ba ta tsane ni haka?amma ya dace ta fada mani wannan mgnr me nayi mata?ta kara she mgn cikin yanayin damuwa harga Allah baya jin zai kyale jamila sai ya wulakanta ta kamar yadda taso ruguza mashi farin cikin sa na yau amma zai rama shima haka yaci gaba da lallashin matarsa har hankalinta ya kwanta sannan yace mata ta fadu irin wayar datake so ya kawo mata " cikin jin kunya ta ce duk wadda ka saya mani inaso yayana."cikin jin dadi yace kin yarda da choice dina kenan?"yes ur choice is my choice my dear husband tsunkulin kansa yayi wai ko mafarkine yakeyi kafin ya kara mgn yaji dif an kashe wayar.bin wayar yayi da kallo yana smile, ita ko dariya takeyi nabila ma dariya takeyi suka rungume juna nabila na jin dadin yanda hawwa take daukar shawararta akan lkc kuma tana tir da halin yayarta na son zuciya.
Haka suka warware babu wanda yasan abunda ya faru tsakanin su .suka gyara jikin su suka fito wurin kawayensu cikin jin dadi.haka shima yusuf yaji dadin yanda littel ta fahimce shi kuma ta yafe masa iluv her ya furta tare da fita daga cikin motar tunda dama ya yanke shawarar zuwa gidan ne idan har hawwa bata fahimce shi ba to ya gode ma Allah da shedancin wannan makirar baiyi tasiri akan su ba Allah ka shiga tsakaninmu da ita nima Amin nace yusuf🙏haka abubuwa suka kasance har dare karfe 7:30 motocin kai amarya sun cika unguwa hawwa ta sha kwaliya da wani less sky blue komi na jikinta sky blue ne abunka ga farar fata abun sai wanda ya gani.gAmin👏kya suna falon Abba aunty zainab ce rike da hawwa ummah na zaune kusa da Abba sai mami dake gefe sai hjy kaka da itama tana kusa da Abba yusuf ne jikinta sai aunty rabi atu da itama tana wurin hakika yau naji abunda ya girgizani na bani tarihin rayuwata ashe mamice mahaifiyata ummah mahaifyar yusuf gsky na shiga rudani asheni marainiyace wanda ban taba sanin maraici ba gsky ina jinjina ma Abbah da ummah da yan uwan mami da ita kanta mami shima kuma yusuf ya cancanci a yaba masa kuka nakeyi wanda babu mai iya tsaida mani shi ashe pic din danke gani adakin ummah shine mahaifina Alh mansir kanin ummah da akace ya rasu?tashi nayi na fada jikin ummah ina kuka mai tsuma xuciya wanda kowa na wurin saida y share kwalla.Abbah ne yayi gyaran murya yace to haka Allah ke nashi ikon don haka kai yusuf ban baka aure ba don kana nawa a a cancanta na gani walhi da baka can canta ba ni zan nemo mata mijin da ya dace da ita amma tunda Allah ya hada kanku bani da bakin gode masa ina maku ftn Alkairi tare da zaman lfy da hkr da juna ka rike amanar da Allah ya baka kuma ka tausaya mata amatsayinka na shugaba sbda kowa yazama sheda bazan raga maka ba natsawar zaka cutar da matarka."Abba yace zo nan littel cikin rashin kwari hawwa ta matsa kusa da Abba ya kama hannunta yace ma yusuf taso nan shima ya taso kusa dashi kanshi na kasa Abba ya kama hannunsa ya hada dana hawwa yana murmushinsu na manya yace ma yusuf rike matarka ina maku ftn mutuwa ce zata rabaku gaba daya dakin ya amsa da Amin👏haka yusuf ya rike hawwa gam kamar za'a kwace mashi ita haka kowa ya mike muka fito ina kuka kamar raina zai fita ga rabuwa da ummah tayi mani daci wannan shine dalilin aurena da yaya yusuf