Sashe 15
Tun Ina Qarama Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wai jamila kina nufin mayyar nan ta dawo amma ai karki damu ki fito ki zo yanzu in baki wani abunda zakiyi amfani dashi dole ya zo gareki" cewar hjy mariya tashi tayi ta wanke fuskarta ta dauki key din motarta ta fito falo ki ci bus sukayi dashi zai rufe gida ganinta haka yasan fita zatayi kallon agogon falon yayi yaga 9:30 kallon ta yayi tana shirin wuce wa yace gidan ubanwa zaki yanzu cikin daren nan tsayawa tayi tace ai kasan inada gidan uban ko?ta bashi amsa itama yes na sani amma da izininwa zaki fita yanzu ya tmbyta?ai ni walhi yusuf ba sai ka bani izini ba.ok haka kikace ko?to ba inda zaki karasawa yayi bakin kofar zai rufe kofar takaici da ya isheta juyawa tayi wata kwalbar flowers ce jikake tassssss!!!! agoshinshi dukewa yayi jini ya fara zuba.ita ko hawwa jin karar wannan abun yasa tayo waje daga ita sai towel tana zuwa taga yusuf dafe da goshi ga jini na zuba yasa ta kwalla kara tayo kansa a sukwane!!!!
Masha Allah anya jamila🤔to mudai yan kallo ne ku biyoni next page insha Allahu.
Masoyan littafin Tun ina karama ina maku ftn Alkairi a duk inda kuke kuma ina ganin sakonninku ina godiya idan kana da korafi ko karin bayani to nemi wannan no tawa 09029910150 insha Allahu sakon zaizo gareni.taku ce sa'ar mataaaa 💓🌹🌹🌹😍😍😍🤝
Shikam yusuf bai bar office ba saida ya kammal komi sannan ya tashi maimakon ya wuce gida sai ya wuce gidansu domin kaka tace mashi ya dawo sukai mashi matarsa haka kuwa suka nufi gidansu Abba domin ta howa da hawwa.
Suko tun bayan tafiyarsu umma ta aika aka gyara ma hawwa part dinta don lkcn da jamila ta dawo taga motar nabila amma sai tace ita kuma wannan munafukar me tazo yi?aranta tasan dai bai wuce ta daukar mata wani abu tsaki tayi ta saki zancen tace duk zakuci uwarku daga yau kankanba ta kare dole abar mani gidana.
Haka taje ta shirya duk abunda uwarta ta shirya mata ta zauna zaman jiran zuwan mijinta🥰
Nabila basu bar gidan ba saida ta tabbatar komi need ko ina kamshi ne kala kala sannan suka fito suka rufe ko ina suna fitowa suka san ta dawo gidan babu wanda ya kalli part dinta haka suka wuce dama daga kaka Asabe sai wata makociyarsu bata ji fitowarsu ba sai jin tashin motar nabila ne yasa tayi saurin bude labulen window amma ha nabila ta cilla kan motarta bakin get don haka bata fahimci komi ba tsaki tayi takoma ta zauna tana fadin yar wahala kin koma cikin makiya wai ke mai gsky.
Koda su yusuf suka isa gidan su kaka cewa tayi sam bata yarda ba sai anyi magrib zasu tafi kuma dole umar yaje ya dauko mata Ammi don ba fara bace zasu maida kuma harda su Asabe da makwafta tunda dai kowa yasan bari tayi koda ba haihuwa bace tsaya sukayi suna kallon ikon Allah wurin kaka wai harda gayya to ya zaiyi dole ya lallaba ta ya amshi matarsa don yasan halin rudunta.
Dole umar yaje ya taho da Ammi yana bata lbrn yanda sukayi da kaka tana ta dariya hjy akwai rigima in taso.
Tunda aka gama mgn umma takira wata mai gyaran jiki suka shiga da hawwa part dinta ake aikin gyarata rana daya ne amma abun gwanin sha'awa
Haka aka gama shirya komi cikin tsari hawwa kuwa auren sake dawo mata sabo yayi anshiryata da wani kaya da aunty zainab ke saya mata cikin irin wanda aka ajiye mata na haihuwa saiga abunda ya faru wanda kowa baiji dadinsa ba.
Kyau kai idan ana ambatonsa to bata lkc ne wurin hawwa don tsakani da Allah 🚖 tasawace gaban mota🤩bayan umma da Ammi da kaka sun karayi masu nasiha mai ratsa jiki haka hawwa ta rike umma tana kuka Ammice tace ya isa haka nan hannunta ta kama suka fita zuwa su samu sauran mutane su tafi.kaka ma da bata da wuyar kuka share hawaye kawai takeyi.
Bayan sun fito ne mota biyu sukayi umar ya dauki su kaka da hawwa don kaka cewa tayi hawwa bata shiga motar yusuf saidai su shiga ta umar shiko yusuf cewa yayi aransa lfy zamu rabu tsohuwa ai ni kingama mani komi🤣🤣
Haka muka fito ba dadi araina don walhi umma uwace ko ni ta haifa ba yusuf iyakar soyayyar da zan samu kenan.haka muka isa gidan yusuf muna shiga get din naji faduwar gabana ta yawaita duk Addu'ar data zo bakina kira nake tare da tunanin mgnr nabila da tace dole sai na cire tsoron jamila zan zauna lfy nunawa zanyi ban ma santa ba da haka zan kwaci kaina wurinta da mijina tunda ita dai bata da kamun kai.
Koda mai gadi ya bude get muk shiga ciki.jamila najin tsayuwar motoci ta bude labulen window ta leka ganin mata biyu tayi tsaki ta koma ta zauna tare da cewa wannan banzan ne ya biyo shi to duk maytarka dole ka tafi kabar mani shi ta koma tayi kwanciyarta.
Koda suka bude gidan suka shiga part din hawwa abun gwanin ban sha'awa basu wani jima ba suka fito suka tafi jamila ko leke batayi ba kaka taso yi mata mgn umar yace ta kyaleta ganin hawwa kawai agidan zaisa zuciyarta bugawa 🤪
Bayan yusuf ya dawo rakiyarsu ne ya koma yasamu hawwa tana zaune sallama yayi ta amsa"yace my happines yau gidana ya zama gida tunda matar data dace dashi ta dawo cikinsa rufe fuskarta tayi zama yayi ya jawota jikinsa ya hade bakinsu wuri guda kamar yasamu lolipop.
Jamila taji shiru kuma taji tashin motar umar shiyasa ta kuduri aniyar fitowa tana zuwa part dinshi taji ko ina rufe har ta koma zata wuce sai taga part din hawwa bude batare da wani tunani ba ta murda kofar jinta bude kawi tasa kai ciki ai ko tayi mugun gani don yusuf na kan kirjin hawwa yanata tsosar nipples dinta ya rungume abunsa gam.
Jamila suman tsaye tayi ita bata koma ba ita kuma bata shiga ba nidai juyawa nayi kada tayo baya ta hada dani 😨tayi ciki kuma ban san me zai faru ba🤪
Masha Allah ku biyo ni next page insha Allahu ina ma masoyan Tun ina karama ftn Alkairi Iluv u too much🥰🥰🥰🥰🥰takuce sa'ar mataaaa🤝
TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘
By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com!
Page 26
...........hankali tashe ta nufi yusuf!cikin hanzari ta isa garesa yana dafe da inda jinin yake zuba.ita ko jamila na ganin hawwa ta taho da gudu yasa tayi saurin tsallake sa ta murda key din kofar ta fita a firgice ta fada mota ta bar gidan gabanta na faduwa tana cewa Allah yasa dai ba mugun ciwo ta ji masa ba.hawwa naganin halin da yusuf yake ciki ta kara fashewa da kuka ta tsugunna ta rungume shi tana kuka ko ba ba'a sanar mata ba tasan aikin jamila ne ganin jinin bai tsaya ba yasa ta tashi da gudu ta koma part dinta ta dauki wayarta ta kira umar bugu daya ya daga jin muryarta yasan ba lfy "natsu kiyi mani bayani littel waye ba lfy?cikin kuka tace" yayane jamila ta fasa ma kai gashi nan kwance jini na zuba.what?jamila kashe wayar yayi kawai ya nufi gidan yusuf dama yana hanya ne zaije kai wani sako da daddy ya aike shi.
.........ganin ya kashe wayar ne tayi sauri ta zira jallabiya da hijabi ta shiga bathroom ta wanke jinin da ya bata mata jiki ta fito da sauri rike da wayarta da tashi daidai shigowar umar shima nufarsa yayi inda yake kwance cikin jini don ya bugu sosai ca kumarsa yayi bai damu da jinin jikinsa ba yana girgiza shi yana cewa "bros walhi idan har wani abu ya sameka bazan bar jamila ba haka ya sungumi dan uwansa hankali tashe ya fito dashi zuwa mota itama hawwa ganin haka yasa ta bishi da gudu ta shiga motar gudu umar yakeyi har ya kawo Alheri hospital wanda dama shine asibitin families dinsu haka ya isa cikin tashin hankali dama yayi waya da doctor din yana isa suka nufi kansa suka dauke shi sai emagency nan da nan likitan yashiga duba shi tare sauran nurse din hakayayi nasarar cire masa kwalbar da tashige masa a goshi tare dayi masa dinki sbd ta huda shi wurin har yayi rami.
Haka dai aka gama mashi komi aka kaishi dakin hutu.likitan na fita su umar suka tashi suka nufo shi " umar yace yaya doctor?murmushi yayi ya dafa kafadarsa yace" babu damuwa umar muje office haka suka bi doctor har office suna shiga ya nuna masu wurin zama suka zauna sannan doctor yace"bakomi umar yayi sa'a wuri dayane kwalbar ta shige sosai kuma an cireta anyi masa diki wanda dole ne yasamu hutu na wani lkc koda na sallameku kuma akwai magungunan da za'a nema zan rubuta maka su yanzu kuma idan yayi 3days zan kwance masa dinkin ana dressing din wurin, amma wai umar sister dinku kuwa she is very stupid tayaya zakiyi ma mijinki haka yanzu da da tsautsayi fa ta fasa mas kai ya mutu fa?umar ji yayi kar zuciyarsa zata fashe sbd takaici amma walhi idan zai ganta yanzu sai ya canza mata kamanni.murmushin yake yayi yace"nidai fatana kada wani abu yasamu bros."ba komi insha Allahu amma u better ku dauki mataki don ba'a san abunda gaba zatayi ba, Allah ya kyauta Amin umar yace.ita ko hawwa banda tunanin irin hali irin na jamila babu abunda takeyi.haka likitan yace su bari sai nan da 1hrs zai sallame su daga nan ya rubuta maganin yace umar yaje y nemo su haka suka tafi da hawwa tare da kwantar mata da hankali.
Bayan sun gama komi doctor ya sallamesu tare cewa nan da kwana uku su dawo, haka sukayi masa gdy suka tafi.gaba daya motar babu mai magana sbd kowa da irin tunaninsa akan jamila haka suka isa gida mai gadi ya bude masu kofa tare dayi ma maigidan nasa Allah ya kyauta don yaji komi kuma shima yayi tir da halin jamila.
Masha Allah anya jamila🤔to mudai yan kallo ne ku biyoni next page insha Allahu.
Masoyan littafin Tun ina karama ina maku ftn Alkairi a duk inda kuke kuma ina ganin sakonninku ina godiya idan kana da korafi ko karin bayani to nemi wannan no tawa 09029910150 insha Allahu sakon zaizo gareni.taku ce sa'ar mataaaa 💓🌹🌹🌹😍😍😍🤝
Shikam yusuf bai bar office ba saida ya kammal komi sannan ya tashi maimakon ya wuce gida sai ya wuce gidansu domin kaka tace mashi ya dawo sukai mashi matarsa haka kuwa suka nufi gidansu Abba domin ta howa da hawwa.
Suko tun bayan tafiyarsu umma ta aika aka gyara ma hawwa part dinta don lkcn da jamila ta dawo taga motar nabila amma sai tace ita kuma wannan munafukar me tazo yi?aranta tasan dai bai wuce ta daukar mata wani abu tsaki tayi ta saki zancen tace duk zakuci uwarku daga yau kankanba ta kare dole abar mani gidana.
Haka taje ta shirya duk abunda uwarta ta shirya mata ta zauna zaman jiran zuwan mijinta🥰
Nabila basu bar gidan ba saida ta tabbatar komi need ko ina kamshi ne kala kala sannan suka fito suka rufe ko ina suna fitowa suka san ta dawo gidan babu wanda ya kalli part dinta haka suka wuce dama daga kaka Asabe sai wata makociyarsu bata ji fitowarsu ba sai jin tashin motar nabila ne yasa tayi saurin bude labulen window amma ha nabila ta cilla kan motarta bakin get don haka bata fahimci komi ba tsaki tayi takoma ta zauna tana fadin yar wahala kin koma cikin makiya wai ke mai gsky.
Koda su yusuf suka isa gidan su kaka cewa tayi sam bata yarda ba sai anyi magrib zasu tafi kuma dole umar yaje ya dauko mata Ammi don ba fara bace zasu maida kuma harda su Asabe da makwafta tunda dai kowa yasan bari tayi koda ba haihuwa bace tsaya sukayi suna kallon ikon Allah wurin kaka wai harda gayya to ya zaiyi dole ya lallaba ta ya amshi matarsa don yasan halin rudunta.
Dole umar yaje ya taho da Ammi yana bata lbrn yanda sukayi da kaka tana ta dariya hjy akwai rigima in taso.
Tunda aka gama mgn umma takira wata mai gyaran jiki suka shiga da hawwa part dinta ake aikin gyarata rana daya ne amma abun gwanin sha'awa
Haka aka gama shirya komi cikin tsari hawwa kuwa auren sake dawo mata sabo yayi anshiryata da wani kaya da aunty zainab ke saya mata cikin irin wanda aka ajiye mata na haihuwa saiga abunda ya faru wanda kowa baiji dadinsa ba.
Kyau kai idan ana ambatonsa to bata lkc ne wurin hawwa don tsakani da Allah 🚖 tasawace gaban mota🤩bayan umma da Ammi da kaka sun karayi masu nasiha mai ratsa jiki haka hawwa ta rike umma tana kuka Ammice tace ya isa haka nan hannunta ta kama suka fita zuwa su samu sauran mutane su tafi.kaka ma da bata da wuyar kuka share hawaye kawai takeyi.
Bayan sun fito ne mota biyu sukayi umar ya dauki su kaka da hawwa don kaka cewa tayi hawwa bata shiga motar yusuf saidai su shiga ta umar shiko yusuf cewa yayi aransa lfy zamu rabu tsohuwa ai ni kingama mani komi🤣🤣
Haka muka fito ba dadi araina don walhi umma uwace ko ni ta haifa ba yusuf iyakar soyayyar da zan samu kenan.haka muka isa gidan yusuf muna shiga get din naji faduwar gabana ta yawaita duk Addu'ar data zo bakina kira nake tare da tunanin mgnr nabila da tace dole sai na cire tsoron jamila zan zauna lfy nunawa zanyi ban ma santa ba da haka zan kwaci kaina wurinta da mijina tunda ita dai bata da kamun kai.
Koda mai gadi ya bude get muk shiga ciki.jamila najin tsayuwar motoci ta bude labulen window ta leka ganin mata biyu tayi tsaki ta koma ta zauna tare da cewa wannan banzan ne ya biyo shi to duk maytarka dole ka tafi kabar mani shi ta koma tayi kwanciyarta.
Koda suka bude gidan suka shiga part din hawwa abun gwanin ban sha'awa basu wani jima ba suka fito suka tafi jamila ko leke batayi ba kaka taso yi mata mgn umar yace ta kyaleta ganin hawwa kawai agidan zaisa zuciyarta bugawa 🤪
Bayan yusuf ya dawo rakiyarsu ne ya koma yasamu hawwa tana zaune sallama yayi ta amsa"yace my happines yau gidana ya zama gida tunda matar data dace dashi ta dawo cikinsa rufe fuskarta tayi zama yayi ya jawota jikinsa ya hade bakinsu wuri guda kamar yasamu lolipop.
Jamila taji shiru kuma taji tashin motar umar shiyasa ta kuduri aniyar fitowa tana zuwa part dinshi taji ko ina rufe har ta koma zata wuce sai taga part din hawwa bude batare da wani tunani ba ta murda kofar jinta bude kawi tasa kai ciki ai ko tayi mugun gani don yusuf na kan kirjin hawwa yanata tsosar nipples dinta ya rungume abunsa gam.
Jamila suman tsaye tayi ita bata koma ba ita kuma bata shiga ba nidai juyawa nayi kada tayo baya ta hada dani 😨tayi ciki kuma ban san me zai faru ba🤪
Masha Allah ku biyo ni next page insha Allahu ina ma masoyan Tun ina karama ftn Alkairi Iluv u too much🥰🥰🥰🥰🥰takuce sa'ar mataaaa🤝
TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘
By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com!
Page 26
...........hankali tashe ta nufi yusuf!cikin hanzari ta isa garesa yana dafe da inda jinin yake zuba.ita ko jamila na ganin hawwa ta taho da gudu yasa tayi saurin tsallake sa ta murda key din kofar ta fita a firgice ta fada mota ta bar gidan gabanta na faduwa tana cewa Allah yasa dai ba mugun ciwo ta ji masa ba.hawwa naganin halin da yusuf yake ciki ta kara fashewa da kuka ta tsugunna ta rungume shi tana kuka ko ba ba'a sanar mata ba tasan aikin jamila ne ganin jinin bai tsaya ba yasa ta tashi da gudu ta koma part dinta ta dauki wayarta ta kira umar bugu daya ya daga jin muryarta yasan ba lfy "natsu kiyi mani bayani littel waye ba lfy?cikin kuka tace" yayane jamila ta fasa ma kai gashi nan kwance jini na zuba.what?jamila kashe wayar yayi kawai ya nufi gidan yusuf dama yana hanya ne zaije kai wani sako da daddy ya aike shi.
.........ganin ya kashe wayar ne tayi sauri ta zira jallabiya da hijabi ta shiga bathroom ta wanke jinin da ya bata mata jiki ta fito da sauri rike da wayarta da tashi daidai shigowar umar shima nufarsa yayi inda yake kwance cikin jini don ya bugu sosai ca kumarsa yayi bai damu da jinin jikinsa ba yana girgiza shi yana cewa "bros walhi idan har wani abu ya sameka bazan bar jamila ba haka ya sungumi dan uwansa hankali tashe ya fito dashi zuwa mota itama hawwa ganin haka yasa ta bishi da gudu ta shiga motar gudu umar yakeyi har ya kawo Alheri hospital wanda dama shine asibitin families dinsu haka ya isa cikin tashin hankali dama yayi waya da doctor din yana isa suka nufi kansa suka dauke shi sai emagency nan da nan likitan yashiga duba shi tare sauran nurse din hakayayi nasarar cire masa kwalbar da tashige masa a goshi tare dayi masa dinki sbd ta huda shi wurin har yayi rami.
Haka dai aka gama mashi komi aka kaishi dakin hutu.likitan na fita su umar suka tashi suka nufo shi " umar yace yaya doctor?murmushi yayi ya dafa kafadarsa yace" babu damuwa umar muje office haka suka bi doctor har office suna shiga ya nuna masu wurin zama suka zauna sannan doctor yace"bakomi umar yayi sa'a wuri dayane kwalbar ta shige sosai kuma an cireta anyi masa diki wanda dole ne yasamu hutu na wani lkc koda na sallameku kuma akwai magungunan da za'a nema zan rubuta maka su yanzu kuma idan yayi 3days zan kwance masa dinkin ana dressing din wurin, amma wai umar sister dinku kuwa she is very stupid tayaya zakiyi ma mijinki haka yanzu da da tsautsayi fa ta fasa mas kai ya mutu fa?umar ji yayi kar zuciyarsa zata fashe sbd takaici amma walhi idan zai ganta yanzu sai ya canza mata kamanni.murmushin yake yayi yace"nidai fatana kada wani abu yasamu bros."ba komi insha Allahu amma u better ku dauki mataki don ba'a san abunda gaba zatayi ba, Allah ya kyauta Amin umar yace.ita ko hawwa banda tunanin irin hali irin na jamila babu abunda takeyi.haka likitan yace su bari sai nan da 1hrs zai sallame su daga nan ya rubuta maganin yace umar yaje y nemo su haka suka tafi da hawwa tare da kwantar mata da hankali.
Bayan sun gama komi doctor ya sallamesu tare cewa nan da kwana uku su dawo, haka sukayi masa gdy suka tafi.gaba daya motar babu mai magana sbd kowa da irin tunaninsa akan jamila haka suka isa gida mai gadi ya bude masu kofa tare dayi ma maigidan nasa Allah ya kyauta don yaji komi kuma shima yayi tir da halin jamila.