Sashe 14
Tun Ina Qarama Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
........cikin mamaki gaba daya wanda ke falon suka juya don ganin jamila Abba aransa yace wannan wane irin bala'ine ke tun karar rayuwar yarana.kowa da tunanin da yakeyi aransa in ka fidda ni dana sume awurin, kara sowa tayi ta rike kugu cike da masifa.kafin ta fara mgn umar yayi karfin hali a hasale ya tashi yaje gabanta ya nunata da dan yatsa yace "cikin tsawa !!! kibi hanyar da kika fito ki koma inda kika fito tun kafin kiga kalar haukan nawa ke karamar mara kunyace amma rufin asirinki kada ki sake furta koda kalma daya agidan nan, fita kawai!yace tare da nuna mata kofa da hannunsa.tasan waye umar idan tayi sake yanzu zai jibgi banza babu kuma mai kwatarta haka ta juya cikin bakin cikin batayi abunda ya kawo ta ba tafita da sauri tare da banko masu kofar, kaka tace" yau naga abunda ya isheni ni hauwa'u yanzu nan isuhu haka kake zama da wannan shedaniyar yarinyar tanayin yanda taga dama?to tun wuri kasan cewa wannan ba matar mutunci bace ba dolene dije tace bazata baka diyarta ba.
Umar yace"ke kuma granny kada ki kara tunzura mana umma mana.hararar shi kuma tayi shikuma ya sunne kai yana dariya.
Daddy ne yace wannan lamari na jamila ya wuce tunanin kowa saidai Allah ya sawwake, suka amsa da Amin.kaka tace"to ai ni nan banga mata ba yazama dole kuba isuhu matar shi ta koma dakinta kallon hawwa tayi cike da tausayinta tace kiyi hkr takwara ki koma dakin mijinki kinsan komi na rayuwa kaddara ne to wannan ba abunda zaki rike azuciyarki bane ki kaddara haka Allah ya nufa.ke kuma dije bai kamata ki fushi da isuhu haka ba tsaka ninki dashi Addu'a ne Allah ya tsare maki shi daga sharrin wadannan mutane amma ki bar yarinya ta koma dakinta kinji ko?
"To hjy ai magn ta kare yanda kikace haka za'ayi banida wata jayayya Allah ya kyauta gaba.Amin yar albarka " kaka tace Abba da daddy sunji dadin yanda umma take mutunta masu uwa gsky suna yabawa da halinta.Abba ne yace "to amma hjy kikara gargadinsa akan yazama namiji agidansa ya kuma tashi tsaye da Addu'a domin ita ce makamin mumini kada ya rinka sanya ma kanshi jamila zata iya mashi wani abu arayuwa yadai bar ma Allah kawai kuma tsaya da kafafunshi don mu kinga bazamu tsaya kullum muna mashi shara aba kuma babu mai cewa ya saki jamila don haka idan zata shiryu Allah ya shiryar da ita.
Amin suka amsa gaba daya sannan suka cigaba da tattaunawarsu ta uwa yaranta don umma dasu umar kowa ya bar falon hawwa da nabila ma sun koma daki.
Anan kaka take cewa " nidai nafi tausayin nabila gaba daya bata biyo halin gidansu ba yanda kasan dije ta haifeta walhi.Abba yace"shiyasa nake tunanin hadata da umar hada baki sukayi da daddy da kaka wurin cewa masha Allah amma fa kayi tunani Alh karami dayake haka take kiransa"ai hjy nasan yar wurin mami ta kd bata da matsala tunda har munyi mgn da babanta ya nuna hakan daidai ne ko don a kubutar da yarinyar daga fitinar mariya don mun tabbatar ko mariya tana shakkar umar don shi kanshi uban abun yafara damun shi ya fara gajiya da halin mariya.daddy yace indai hakane to Allah ya fara taimakonsa."ai shima gara ku hada mashi biyun yaje can yayita kaya.dariya sukayi tare da cewa suma zasu fita tashi sukayi tare da sallama suka fita
Umar ko yana can ya tasa yusuf agaba sai zolayarsa yakeyi tunda sun shirya meeting a satin amma yusuf yace ma umar cancelled sai next week don shi idan hawwa ta koma yau shida office sai next week🤣🤣
Jamila na fita rai bace bata zame ko ina ba sai gidansu wurin mummy tana shiga ko parking mai kyau batayi ba ta fito ta fada cikin gidan hankalinta a tashi ba sallama bakomi kawai sai kiran mum!mum!mummy!!!cikin sauri hjy mariya ta fito a firgice tana fadin lfy kike jamila aiko tana isa ta fada jikinta tare da fashewa da kuka cikin "tashin hankali take tmbyr diyar tata haka ta zauna tafadi mata korar karen da umar yayi mata da iyayensa basu ce komi ba.
TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘
By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com!
Page 24
.........haka jamila ta gama zaiyyana mata komi.cikin bacin rai tace yanzu hjy batace komi ba walhi mum batace komi ba."hmmm to ki barsu duk zanyi maganinsu share hawayenki ki tashi ki koma gidanki duk wani shiri nasu zan lalata shi dani suke mgn ai khadija ta gama da family dinmu gaba daya dama nasan ba banza ta bar hjyr mu ba amma ba komi tashi tafi nasan da sun gama shi yusuf din gida zaije to wannan hayakin ki kara yinshi lkcn da yazo hannunki idon shi ya rufe da bukatar ki sai kice bai isaba sai ya rubuta maki sakin yarinyar nan kinga dama ya fita hayyacin sa daya rubuta sai ki bashi hadin kai yayi abunda yake so daga nan bayan kun rabu sai ki kira mai gadinku ki aike shi ya kaima khadija kinga daga nan takare sbd rubutun shi ne bai isa yace ba haka ba.
Cikin murna da ihu jamila tace"mum wai dama kin ma san da wannan dabarar baki bani ita ba tuntuni na gama da rayuwata bari kigani mum sai kinji ni batare da tunanin komi ba ta figi gyalenta da key din mota tayi waje kallonta uwar takeyi har ta fita cikin jin dadi tana fita ta shiga motarta ta figeta a dari biyu sai barhin Allah ya kyauta jin kunya jamila😅
https://goqah.com/Nm5nZW4=
TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘
By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com!
Page 25
.......kamar amafarki sukaji faduwar abu shirumm akasa cikin hanzari suka kai duban su a kofa...jamila ya furta atsorace!tashi sukayi suka yo kanta ko da ya tabata ya tabbatar da suma tayi cikin sauri ya dauko mani ruwa da sauri hawwa ta dauko mashi ruwa ta mika masa balle murfin robar yayi ya sheka mata ruwan....ajiyar zuciya tayi tare da bude ido a hankali tana cewa Allah yasa mafarki nakeyi.
"Gaba mamakine ya ishesu wai lfy jamila wane irin mafarki kuma yusuf ya tmbaye ta?yusuf kai na gani da hawwa?ta tmbye shi" eh nine ya bata amsa, karfin hakin tashi tayi ta dafa bango ta mike, ita ko hawwa in banda rawar jiki babu abunda jikinta yakeyi.cikin tashin hankali tace amma hawwa kinyi kuskuren dawowa gidan nan yusuf dai kallonta yakeyi kawai yana ayyana irin wulakancin da zaiyi mata.
Cikin da kewa kamar daga sama hawwa tace"ai gidan yusuf babu kuskure acikin shi kece dai kika kutso inda bai dace dake ba kuma walhi an daina tauna tsakuwa don aya taji tsoro, kuma daga yau nima mace ce kamar kowa wadda zata iya kula da mijinta batare data gajiya ba don haka kowa ya kwaci mijin shi idan ya isa.shi kanshi yusuf ba karamin birge shi tayi ba kama hannun shi tayi tayi ta kama hannun jamila ta hada dana shi tace idan kin isa to ki kwace shi gashi nan, juyawa tayi ta shige ciki tare wata irin salon tafiya wadda ko ina jikinta juyawa yakeyi...
.....bude baki tayi tace lallai yusuf an baka kasha shikenan yarinya karama ta shanyeka, murmushin shi yayi mai kayatarwa yace"ai jamila da kinsan matsayin hawwa agidan nan da kema kin bita an zauna lfy amma inaso ki sani daga yau na hanaki shigo mana part kowa ya tsaya awurinshi kidaina yi mana labe kina ganin mu cikin yana yin jin dadi tabe baki tayi tace me kake kwalkwala jikinta bayan ka gama raraketa ai saura ya rage maka kawai amma ba mgnr jin dadi.
.....dariya yayi yace ai duka rarakar danayi mata bai kai ke danake maki ba kin san ke kamar rijiya kika zama kinyi zurfi da yawa kina doctor amma baki iya gyara jikinki ba yanda miji zaijiki zam zam amma kullum saidai kaji zuruf ka shige ba wata matsala ina amfani mtss."yusuf amma baka da mutunci yanzu nan ni kake yi ma mgn haka to zaka san ni ko wacece."wacece fa banda jamila mara kunya fita tayi don wani kuka yazo mata da gudu ta isa part dinta tana kuka.shiko murmushi yayi ko banza ya fara guma mata rufe kofar yayi ya shige cikin bedroom ya iske hawwa hankalita kwance har ta canza kaya wasu shegen kaya masu daukar hankali cikin jin dadi shima ya cire kayanshi ya haye gadon ya rungumota yace kin bani mamaki da kika iya fada sbda ni dariya tayi tace dana ga zata bugeni ai da rugawa zanyi nabila ce tace in nuna ma ban santa in tayi mani in rama
Cikin jin dadi yace gsky nabila dabance, haka ya ci gaba da bata hot kiss da shanta ta ko ina tun yanayi tana jin kunya har itama ta fara maida mashi martani haka suka cigaba da cakuda junan su kukan kissa kawai takeyi masa shi kuwa sucking dinta yakeyi yana tsoseta don wurin wani ruwan dadi yake fitowa tunda dama ashirye take kuma tasha abubuwa masu kyau shiyasa itama tana bukatar shi kara ban karo mashi kirjinta kawai takeyi shi kuma yana cafkewa yana shanta ta ko ina in banda karar Ac to sai ni shinsu kawai ke tashi adakin sunyi romancing sosai kamar ba gobe don dama hawwa ta dawo da burin kama mijinta ahannu batare da yayi tunanin wata jamila ba.
Koda naji yana karanto Addu'ar saduwa zai shigeta sai na juya baya🤭ai da kyar yasamu ya shiga wata kara naji ta saki shi kanshi ba don yasa shiyayi disvagen dinta ba da sai yace vargen ce haka ya fita hayyacinsa don rudewa yayi yanda yaji ta haka yaci gaba da up an down akanta tun tana jin zafi har tafara jin dadin abun wata kara da yayi ne suka makale juna tare sukayi released gaba daya suka kankame juna tare da sauke ajiyar zuciya "my heart kada ki kara yadda a rabamu don Allah hawayen da taji suna saukane a kafadarta tayi saurin cewa honey kuka kuma?ta tmby tare da sa hannu tana share masa hawayen tana jin wata soyayyarsa na ratsa zuciyarta tace insha Allahu muna tare murmushi yayi ya jawota jikinsa ya rungume.
Umar yace"ke kuma granny kada ki kara tunzura mana umma mana.hararar shi kuma tayi shikuma ya sunne kai yana dariya.
Daddy ne yace wannan lamari na jamila ya wuce tunanin kowa saidai Allah ya sawwake, suka amsa da Amin.kaka tace"to ai ni nan banga mata ba yazama dole kuba isuhu matar shi ta koma dakinta kallon hawwa tayi cike da tausayinta tace kiyi hkr takwara ki koma dakin mijinki kinsan komi na rayuwa kaddara ne to wannan ba abunda zaki rike azuciyarki bane ki kaddara haka Allah ya nufa.ke kuma dije bai kamata ki fushi da isuhu haka ba tsaka ninki dashi Addu'a ne Allah ya tsare maki shi daga sharrin wadannan mutane amma ki bar yarinya ta koma dakinta kinji ko?
"To hjy ai magn ta kare yanda kikace haka za'ayi banida wata jayayya Allah ya kyauta gaba.Amin yar albarka " kaka tace Abba da daddy sunji dadin yanda umma take mutunta masu uwa gsky suna yabawa da halinta.Abba ne yace "to amma hjy kikara gargadinsa akan yazama namiji agidansa ya kuma tashi tsaye da Addu'a domin ita ce makamin mumini kada ya rinka sanya ma kanshi jamila zata iya mashi wani abu arayuwa yadai bar ma Allah kawai kuma tsaya da kafafunshi don mu kinga bazamu tsaya kullum muna mashi shara aba kuma babu mai cewa ya saki jamila don haka idan zata shiryu Allah ya shiryar da ita.
Amin suka amsa gaba daya sannan suka cigaba da tattaunawarsu ta uwa yaranta don umma dasu umar kowa ya bar falon hawwa da nabila ma sun koma daki.
Anan kaka take cewa " nidai nafi tausayin nabila gaba daya bata biyo halin gidansu ba yanda kasan dije ta haifeta walhi.Abba yace"shiyasa nake tunanin hadata da umar hada baki sukayi da daddy da kaka wurin cewa masha Allah amma fa kayi tunani Alh karami dayake haka take kiransa"ai hjy nasan yar wurin mami ta kd bata da matsala tunda har munyi mgn da babanta ya nuna hakan daidai ne ko don a kubutar da yarinyar daga fitinar mariya don mun tabbatar ko mariya tana shakkar umar don shi kanshi uban abun yafara damun shi ya fara gajiya da halin mariya.daddy yace indai hakane to Allah ya fara taimakonsa."ai shima gara ku hada mashi biyun yaje can yayita kaya.dariya sukayi tare da cewa suma zasu fita tashi sukayi tare da sallama suka fita
Umar ko yana can ya tasa yusuf agaba sai zolayarsa yakeyi tunda sun shirya meeting a satin amma yusuf yace ma umar cancelled sai next week don shi idan hawwa ta koma yau shida office sai next week🤣🤣
Jamila na fita rai bace bata zame ko ina ba sai gidansu wurin mummy tana shiga ko parking mai kyau batayi ba ta fito ta fada cikin gidan hankalinta a tashi ba sallama bakomi kawai sai kiran mum!mum!mummy!!!cikin sauri hjy mariya ta fito a firgice tana fadin lfy kike jamila aiko tana isa ta fada jikinta tare da fashewa da kuka cikin "tashin hankali take tmbyr diyar tata haka ta zauna tafadi mata korar karen da umar yayi mata da iyayensa basu ce komi ba.
TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘
By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com!
Page 24
.........haka jamila ta gama zaiyyana mata komi.cikin bacin rai tace yanzu hjy batace komi ba walhi mum batace komi ba."hmmm to ki barsu duk zanyi maganinsu share hawayenki ki tashi ki koma gidanki duk wani shiri nasu zan lalata shi dani suke mgn ai khadija ta gama da family dinmu gaba daya dama nasan ba banza ta bar hjyr mu ba amma ba komi tashi tafi nasan da sun gama shi yusuf din gida zaije to wannan hayakin ki kara yinshi lkcn da yazo hannunki idon shi ya rufe da bukatar ki sai kice bai isaba sai ya rubuta maki sakin yarinyar nan kinga dama ya fita hayyacin sa daya rubuta sai ki bashi hadin kai yayi abunda yake so daga nan bayan kun rabu sai ki kira mai gadinku ki aike shi ya kaima khadija kinga daga nan takare sbd rubutun shi ne bai isa yace ba haka ba.
Cikin murna da ihu jamila tace"mum wai dama kin ma san da wannan dabarar baki bani ita ba tuntuni na gama da rayuwata bari kigani mum sai kinji ni batare da tunanin komi ba ta figi gyalenta da key din mota tayi waje kallonta uwar takeyi har ta fita cikin jin dadi tana fita ta shiga motarta ta figeta a dari biyu sai barhin Allah ya kyauta jin kunya jamila😅
https://goqah.com/Nm5nZW4=
TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘
By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com!
Page 25
.......kamar amafarki sukaji faduwar abu shirumm akasa cikin hanzari suka kai duban su a kofa...jamila ya furta atsorace!tashi sukayi suka yo kanta ko da ya tabata ya tabbatar da suma tayi cikin sauri ya dauko mani ruwa da sauri hawwa ta dauko mashi ruwa ta mika masa balle murfin robar yayi ya sheka mata ruwan....ajiyar zuciya tayi tare da bude ido a hankali tana cewa Allah yasa mafarki nakeyi.
"Gaba mamakine ya ishesu wai lfy jamila wane irin mafarki kuma yusuf ya tmbaye ta?yusuf kai na gani da hawwa?ta tmbye shi" eh nine ya bata amsa, karfin hakin tashi tayi ta dafa bango ta mike, ita ko hawwa in banda rawar jiki babu abunda jikinta yakeyi.cikin tashin hankali tace amma hawwa kinyi kuskuren dawowa gidan nan yusuf dai kallonta yakeyi kawai yana ayyana irin wulakancin da zaiyi mata.
Cikin da kewa kamar daga sama hawwa tace"ai gidan yusuf babu kuskure acikin shi kece dai kika kutso inda bai dace dake ba kuma walhi an daina tauna tsakuwa don aya taji tsoro, kuma daga yau nima mace ce kamar kowa wadda zata iya kula da mijinta batare data gajiya ba don haka kowa ya kwaci mijin shi idan ya isa.shi kanshi yusuf ba karamin birge shi tayi ba kama hannun shi tayi tayi ta kama hannun jamila ta hada dana shi tace idan kin isa to ki kwace shi gashi nan, juyawa tayi ta shige ciki tare wata irin salon tafiya wadda ko ina jikinta juyawa yakeyi...
.....bude baki tayi tace lallai yusuf an baka kasha shikenan yarinya karama ta shanyeka, murmushin shi yayi mai kayatarwa yace"ai jamila da kinsan matsayin hawwa agidan nan da kema kin bita an zauna lfy amma inaso ki sani daga yau na hanaki shigo mana part kowa ya tsaya awurinshi kidaina yi mana labe kina ganin mu cikin yana yin jin dadi tabe baki tayi tace me kake kwalkwala jikinta bayan ka gama raraketa ai saura ya rage maka kawai amma ba mgnr jin dadi.
.....dariya yayi yace ai duka rarakar danayi mata bai kai ke danake maki ba kin san ke kamar rijiya kika zama kinyi zurfi da yawa kina doctor amma baki iya gyara jikinki ba yanda miji zaijiki zam zam amma kullum saidai kaji zuruf ka shige ba wata matsala ina amfani mtss."yusuf amma baka da mutunci yanzu nan ni kake yi ma mgn haka to zaka san ni ko wacece."wacece fa banda jamila mara kunya fita tayi don wani kuka yazo mata da gudu ta isa part dinta tana kuka.shiko murmushi yayi ko banza ya fara guma mata rufe kofar yayi ya shige cikin bedroom ya iske hawwa hankalita kwance har ta canza kaya wasu shegen kaya masu daukar hankali cikin jin dadi shima ya cire kayanshi ya haye gadon ya rungumota yace kin bani mamaki da kika iya fada sbda ni dariya tayi tace dana ga zata bugeni ai da rugawa zanyi nabila ce tace in nuna ma ban santa in tayi mani in rama
Cikin jin dadi yace gsky nabila dabance, haka ya ci gaba da bata hot kiss da shanta ta ko ina tun yanayi tana jin kunya har itama ta fara maida mashi martani haka suka cigaba da cakuda junan su kukan kissa kawai takeyi masa shi kuwa sucking dinta yakeyi yana tsoseta don wurin wani ruwan dadi yake fitowa tunda dama ashirye take kuma tasha abubuwa masu kyau shiyasa itama tana bukatar shi kara ban karo mashi kirjinta kawai takeyi shi kuma yana cafkewa yana shanta ta ko ina in banda karar Ac to sai ni shinsu kawai ke tashi adakin sunyi romancing sosai kamar ba gobe don dama hawwa ta dawo da burin kama mijinta ahannu batare da yayi tunanin wata jamila ba.
Koda naji yana karanto Addu'ar saduwa zai shigeta sai na juya baya🤭ai da kyar yasamu ya shiga wata kara naji ta saki shi kanshi ba don yasa shiyayi disvagen dinta ba da sai yace vargen ce haka ya fita hayyacinsa don rudewa yayi yanda yaji ta haka yaci gaba da up an down akanta tun tana jin zafi har tafara jin dadin abun wata kara da yayi ne suka makale juna tare sukayi released gaba daya suka kankame juna tare da sauke ajiyar zuciya "my heart kada ki kara yadda a rabamu don Allah hawayen da taji suna saukane a kafadarta tayi saurin cewa honey kuka kuma?ta tmby tare da sa hannu tana share masa hawayen tana jin wata soyayyarsa na ratsa zuciyarta tace insha Allahu muna tare murmushi yayi ya jawota jikinsa ya rungume.