Sashe 9
Taura Biyu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ayeeshah my head....I can't see properly...
Shaking yake sosai ta juyo takalli waje taga hadarine sosai a garin Dan kowa Sai hanxarin guduwa gida yakeyi..
Maido kallonta kansa tayi taga yayi mugun laushi ta 'daga hannunta ahankali Yana rawa ta dafa goshinsa taji zafi sosai cikin hawaye tace,
Deen let's go back to shaikh house..
Daqyar ya iya 'dagowa yace,
My love I can't drive that far..
Idonsa ne ya sauka kan wani qatoton babban hotel and suites dake bakin babban titin dasuke..
Juyarda kan motar yayi daqyar daidai lokacinda ruwan sama masu qarfi suka 6arke..
Tunda yashiga yayi parking yafita jikinta ya'dau rawa sabbin hawaye suka 6alle mata harya dawo kaman zai zube sbd jiri ga ruwa na sake dukansa ganin Yana tsaye ruwa na dukansa ta kasa yi Masa musu ta fito suka shige tareda shigewa lift zuwa floor 'din sama gaba 'daya.
Suna shiga ko Kaya ban iya cirewaba ya zube a doguwar sofa jikinsa na tsananta shaking a wahalce yace,
Ayeeshah please cover me.
Mamuh??
[7/17, 6:25 AM] +234 703 338 8648: *_MAMUH GEEE_*
_*TAURA BIYU....*_??
_Mi amor-mi vida...._
_Viawattpad@mamuhgee_
*19&20*
Zafin zuciya da bugawar zuciya ne suka mugun tasowa ya Umar ya rintse idanuwansa Dan Daman tuni ya fara zargin ayi hakan tun kallonda yaga Nik 'din yayi Mata a station lokacin....
Rufewa idanuwansa sukayi ya qarasa gurin zuciyarsa na tafasa bai tsaya komaiba ya 'daga qaqqarfan hannunsa ya shararawa Nik wani gigitaccen Mari saiga jini ya 6alle ta hancinsa...
Saukar wani mugun zafi taji a zuciyarta tayi saurin rintse ido ta bu'de hawaye suka gangaro Mata ta 'dago a cikin karaya ta kallesa saitaga ko motsi yaqi yi ita ya qurawa lazy eyes 'dinsa dasukai ja sbd azabar Mari ko qyaftawa bayayi...
Fixgota taji anyi da qarfi ta 'dago jajayen you takalli ya Umar 'din ta bu'de baki zatayi magana a zuciye ya mare bakin da qarfi...
Durqushewa tayi qasa cikin azaba Amma tabbas azabar da zuciyarta ke ciki taci wannan 'dan Marin..
'dagowa tayi idanuwan Nik suka sauka kan 'dan jinin daya fito gefen bakinta sbd Marin yayi saurin zubewa gabanta jikinsa na rawa hawaye na taruwa idonsa murya na rawa yace,
You're hurt ayeeshah....
Ya 'daga hannu ya nufi inda jinin yake.....
Cikin zafi ya Umar ya riqe hannun tareda mur'dewa su ya abbakar kuwa Nan suka rufesa da duka.
Rintse idanuwa tayi hawaye na tsiyaya akaro na farko dataji wata mummunar qiyayyar ya Umar tana shiga tareda Huda duk wasu jijiyoyin dake aiki acikin jinin ajikinta.
Miqewa tayi batareda tajuyoba takalli irin dukan dasuke Masa ta fara tafiya cikin damuwa tabar gurin.
'dakinsu ta nufa direct batareda ta leqa ko inaba ta gaida iyayensu kaman yanda tasaba.
Kodata shiga su husna basa 'dakin suna 6angaren mama sakina Dan can sukafi Zama a irin wannan time 'din..
Zubewa tayi bayan qofa tareda sakin wani irin kuka ahankali tana dafe zuciyarta datakejin kaman xata tarwatse...
Hayaniyace ta kaure cikin gidan Nan take tani kowa na fitowa sbd hayaniyarsu ya Umar hardai shi da muryarsa tafi tashi cikin 6acin Rai...
Tanajin an ambaci kafiri ta lumshe idanuwa hawayenta na tsananta zuciyarta na da'da karyewa sbd batasan mummunan halinda suka sako Nik acikiba...
Da daddare bayan tayi sallah Bata tashi kan sallayarba anan ta qudundune sbd damuwa da zazza6in datakeji mai tsanani...
Nuratu ce tashigo 'dakin jiki a sanyaye ta zauna kusada ita takalleta murya asanyaye tace,
Anty ayshah su baba malam na Kira..
'dagowa tayi takalli nuratu da jajayen idanuwanta a sanyaye tace,
Sun kashesa ko nuratu?
Girgixa Kai nuratu tayi cikin tausayin 'yar uwarta tace,
Aa,,,,amma dai abun yayi Muni...
Kuka tasaki ahankali zuciyarta naci gabada tsananin zafi..
Anty ayshah da gaske soyayya kuke?
Batareda ta 'dagoba cikin kukan ta girgixa Kai...
Kafin ta miqe cikin sanyin jiki ta fito 'dakin ta nufi babban palon baba malam Dan tasan yanxu kowa nacan ya halarta..
Kanta a qasa tashiga tareda rakubewa ta zauna qasa..
So 'daya ta 'dago taga yanda kowa ke Mata kallon 6acin rai,qyama da tuhuma..tayi saurin qasa da kanta Tana danne hawayenta.
Cikin 'daurwar fuska da zafi baba alhaji yace,
Ayshah meye ha'dinki da wannan arnen.
Cikin sanyi da nutsuwa tace,
Babu komai..
A hasale babanta yace,
To meyasa ya biyoki yau harkuka ke6e?
Lumshe ido tayi ta bu'de sbd akaro na farko kenan dazatayi qarya murya a tausashe tace,
Nazo wucewa ne Sai muka ha'du shine yakeson tambayana nace bazan tsayaba.
Sake zaburowa baba alhaji yayi yace,
To su Umar sunce sun gani sonki shi yaron yakeyi.
Girgixa Kai tayi tace,
Ni banta6a sanin wannan ba hasalima yaza'ayima ta yiyu tsakanin ni dashi ba yare 'daya ba,
Ba addini 'daya ba..
Sai lokacin baba malam yayi gyaran murya sbd anxo gurinda yakeso Kuma yayi na'am da abinda ta fa'dan ya kalleta yace,
Ayshah???
Na'am'''tace a sanyaye batareda ta 'dagoba yace,
Na yarda dake nasan bazaki iya ta6a sa6a Mana ba ko take doka da umarnin mu Dan haka ga garga'di da umarni Mai qarfi,,,,daga yau ko hanyar dayabi karki Kuma kallo bare har wata magana ta hadaku harma afara Kuma irin wannan zargin Dan ni ko maganar wani kafiri banaso acikin zuri'ata bare har irin wannan mummunar zancen ya tabbata..
'dago Kai tayi ta kallesa tareda cewa,
To baba insha allah.
Miqewa tayi ta bar palon ahankali ya Umar yabita da kallon tuhuma danshi yana ganin abubuwa da dama datake 6oyewa Amma saiyasa ta bayyanasu da kanta agaban kowa na gidan.
Koda wasa dama batai gangancin tunanin bacci zaizo Mata ba hakanan ta kwana cikin tunanin wane Hali Nik yake ciki.
Koda gari ya waye taje gaida umminta saitaji duk jikinta ya da'da sanyi sbd ganin ga dukkan alamu ma umminta na cikin tunani da fargabar Kar zancen jiya ya tabbata.
Gaida ummin tayi cikin sanyi tareda kallon nuratu dake Mata kallon tausayi tana gaisheta.
Amsawa tayi tareda kallon ummi tace,
Ummi zan tafi makaranta..
Cikin kulawa da sanyin jiki ummin tace,
Ayshah Dan Allah karki bari zuciya takaiki ga Dana sani da muguwar rayuwa.
Hawaye taji sun taho Mata Dan tasan saidai Kuma wani ceto daga Allah Dan Mai Sha tarigada Tasha.
Zama tayi tareda kar6ar cup 'din kunun tsamiyar da ummin ke miqo Mata ta kar6a badan zata iya sha ba saidan kadata kuma bawa ummin damar wata damuwar.
Abbanta ne yashigo tareda sallama ta sunkuyar dakai ta gaidasa cikin sanyin murya..
Amsawa yayi kadaran kadahan kafin ya zauna kan tabarmar kusada ummin Yana cewa,
Ki qara kiyayewa sbd gudun jawo fitina da tashin hankali tareda 6acin suna acikin zuriar gidan nan Dan yanxu ina amfanin irin hakan tunda shi yaron sun Masa mummunan duka sun barosa can kangon gidan bayan layi sbd......
Wata mummunar sarqewa tayi tafara tari Mai qarfi sbd gigitar da zancen baban yasata.
Saurin miqa Mata ruwa nuratu tayi tana Mata sannu..,
Baba da ummi kuwa kallo suka bita dashi fa'duwar gabansu na tsanantuwa .
Miqewa tayi ahankali tace,
Na tafi..
Allah tsare ummi tace a gajerance baba kuwa ko amsa Mata baisamu yiba sbd damuwa da fargaba.
Bakin titi ta tsaya cikin zurfin tunanin rashin sanin abin yi....
Kusan Rabin Rabin awa tashare bakin titin Dan Sam zuciyarta taqi barinta tafiya...
Juyawa tayi ta canza hanya zuwa bayan layin gidansu.
Bakin wani kangon gida ta tsaya da kusanma anmaidasa bola sbd dadewar da'akayi ba'a cigaba da gininsaba.
Jujjuyawa tayi taga Babu mutane sosai agurin saitayi saurin shigewa gabanta na tsananta fa'duwa Dan jikinta har rawa yake.
Cak ta tsaya tareda zubewa qasa ba shiri...
Kwance yake baisan inda kansa yakeba cikin jini duk gabaki 'daya kamannunsa sun canxa da sbd duka da wahala.
Da rarrafe ta qarasa gurinsa tareda tallafosa jikinta ta fashe da kuka Mai qarfi tana Kiran sunansa.
Kuka take sosai kamar ranta zai fita Dan tabbas batasan sonsa yayiwa zuciyarta mugun kamuba Sai yanxu data gansa cikin wannan mummunan halin....
Jin tayi kamar ya motsa tayi saurin 'dagowa suka ha'da ido sabbin hawaye suka gangaro Mata ta fara girgixa Kai cikin kuka tace,
Why....why...why Nik,,,,why did you choose to make me suffer by seeing you like this????
Duk da a wahalce yake danko hannunsa bai iya motsawa Amma ganinta yakawo farin ciki sosai acikin ransa barema dayaga halinda tashiga ganinsa haka..
Wani mugun yunqurin amai yayi saiga jini na fitowa ta bakinsa..
Zaro manyan idanuwanta dasukai ja tayi takalli jinin takuma maida kallonta kansa taga Yana numfashi sama sama
Da gudu ta fito tareda mantawa da wani tsoron Kar aganta tasamo taxi itada mai taxi 'din suka sakasa mota..
Baya tazauna taredashi duk da numfashinsa zuwa time 'din yakusa 'daukewa...
Damqe hannunta yayi cikin nasa hawayen wahala na gangaro Masa murya qasan maqoshi yafada Mata sunan asibitin dazata kaisa.
Shihhhhhhhh don't talk pls""""''''''tace Masa qasa qasa cikin kunnensa tareda qara damqe hannunsa tanajin zafi da ra'dadin ciwonsa na shiga zuciyarta.
Asibitin daya fa'da can takaisa suna zuwa akai emergency dashi Dr naganinsa yayi saurin zare farin glass 'dinsa cikin tashin hankali da mamaki yace,
Oh my God,,Nik ne wanna ai...
Fitowa yayi tareda kallon nurse 'din data biyosa yace,,,
Waya kawo patient 'din dake ciki?
Ada sauri ta nuna Masa ayshah dake zaune ta sunkuyar dakai sbd kukanta dayaqi tsayawa Dan yanda taga hankalin nurses 'din dasuka kar6esa ya tashi tasan ba qaramin Hali Nik 'din yake ciki ba.
Qarasowa gabanta Dr yayi tareda kallonta dakyau kafin cikin mamaki yace,
Kece Kika kawo Nik?
Kai ta 'daga da sauri cikin tsoron Mai zaice yasamu Nik 'din.
Kallon tuhuma yakuma jifanta dashi kafin yace,
Ina muma 'dinsa da....
Bata Bari ya qarasaba cikin fargaba tace,
Please Dr kafadamin idan zaiji sauqi..
Yes zai zamu sauqi but....
Ok Dr ngd Amma Dan Allah idan kanada number mum 'dinsa kafa'da Mata.
Share hawayenta tayi tajuya batareda tabari yakuma wata magana ba.
Kwance take nurse 'din da'aka 'dauko Mata tun Daren jiya Dan kulada ita tana zare Mata drip 'din dake hannunta har lokacin idanuwanta dasukai mummunar kumbura Basu daina zubar da hawayeba..
Finn ne akusada ita ya kwantarda kanta kan kafa'darsa Yana shafa kanta alamar rarrashi.
Mr Aiden ma daya iso da safen zaune yake kusada ita Davina na zaune kusadashi tashige jikinsa...
Dukkaninsu kallo 'daya zakayi musu kasan mummunan alamarine yasamesu Mai kamada mutuwa.
Shaking yake sosai ta juyo takalli waje taga hadarine sosai a garin Dan kowa Sai hanxarin guduwa gida yakeyi..
Maido kallonta kansa tayi taga yayi mugun laushi ta 'daga hannunta ahankali Yana rawa ta dafa goshinsa taji zafi sosai cikin hawaye tace,
Deen let's go back to shaikh house..
Daqyar ya iya 'dagowa yace,
My love I can't drive that far..
Idonsa ne ya sauka kan wani qatoton babban hotel and suites dake bakin babban titin dasuke..
Juyarda kan motar yayi daqyar daidai lokacinda ruwan sama masu qarfi suka 6arke..
Tunda yashiga yayi parking yafita jikinta ya'dau rawa sabbin hawaye suka 6alle mata harya dawo kaman zai zube sbd jiri ga ruwa na sake dukansa ganin Yana tsaye ruwa na dukansa ta kasa yi Masa musu ta fito suka shige tareda shigewa lift zuwa floor 'din sama gaba 'daya.
Suna shiga ko Kaya ban iya cirewaba ya zube a doguwar sofa jikinsa na tsananta shaking a wahalce yace,
Ayeeshah please cover me.
Mamuh??
[7/17, 6:25 AM] +234 703 338 8648: *_MAMUH GEEE_*
_*TAURA BIYU....*_??
_Mi amor-mi vida...._
_Viawattpad@mamuhgee_
*19&20*
Zafin zuciya da bugawar zuciya ne suka mugun tasowa ya Umar ya rintse idanuwansa Dan Daman tuni ya fara zargin ayi hakan tun kallonda yaga Nik 'din yayi Mata a station lokacin....
Rufewa idanuwansa sukayi ya qarasa gurin zuciyarsa na tafasa bai tsaya komaiba ya 'daga qaqqarfan hannunsa ya shararawa Nik wani gigitaccen Mari saiga jini ya 6alle ta hancinsa...
Saukar wani mugun zafi taji a zuciyarta tayi saurin rintse ido ta bu'de hawaye suka gangaro Mata ta 'dago a cikin karaya ta kallesa saitaga ko motsi yaqi yi ita ya qurawa lazy eyes 'dinsa dasukai ja sbd azabar Mari ko qyaftawa bayayi...
Fixgota taji anyi da qarfi ta 'dago jajayen you takalli ya Umar 'din ta bu'de baki zatayi magana a zuciye ya mare bakin da qarfi...
Durqushewa tayi qasa cikin azaba Amma tabbas azabar da zuciyarta ke ciki taci wannan 'dan Marin..
'dagowa tayi idanuwan Nik suka sauka kan 'dan jinin daya fito gefen bakinta sbd Marin yayi saurin zubewa gabanta jikinsa na rawa hawaye na taruwa idonsa murya na rawa yace,
You're hurt ayeeshah....
Ya 'daga hannu ya nufi inda jinin yake.....
Cikin zafi ya Umar ya riqe hannun tareda mur'dewa su ya abbakar kuwa Nan suka rufesa da duka.
Rintse idanuwa tayi hawaye na tsiyaya akaro na farko dataji wata mummunar qiyayyar ya Umar tana shiga tareda Huda duk wasu jijiyoyin dake aiki acikin jinin ajikinta.
Miqewa tayi batareda tajuyoba takalli irin dukan dasuke Masa ta fara tafiya cikin damuwa tabar gurin.
'dakinsu ta nufa direct batareda ta leqa ko inaba ta gaida iyayensu kaman yanda tasaba.
Kodata shiga su husna basa 'dakin suna 6angaren mama sakina Dan can sukafi Zama a irin wannan time 'din..
Zubewa tayi bayan qofa tareda sakin wani irin kuka ahankali tana dafe zuciyarta datakejin kaman xata tarwatse...
Hayaniyace ta kaure cikin gidan Nan take tani kowa na fitowa sbd hayaniyarsu ya Umar hardai shi da muryarsa tafi tashi cikin 6acin Rai...
Tanajin an ambaci kafiri ta lumshe idanuwa hawayenta na tsananta zuciyarta na da'da karyewa sbd batasan mummunan halinda suka sako Nik acikiba...
Da daddare bayan tayi sallah Bata tashi kan sallayarba anan ta qudundune sbd damuwa da zazza6in datakeji mai tsanani...
Nuratu ce tashigo 'dakin jiki a sanyaye ta zauna kusada ita takalleta murya asanyaye tace,
Anty ayshah su baba malam na Kira..
'dagowa tayi takalli nuratu da jajayen idanuwanta a sanyaye tace,
Sun kashesa ko nuratu?
Girgixa Kai nuratu tayi cikin tausayin 'yar uwarta tace,
Aa,,,,amma dai abun yayi Muni...
Kuka tasaki ahankali zuciyarta naci gabada tsananin zafi..
Anty ayshah da gaske soyayya kuke?
Batareda ta 'dagoba cikin kukan ta girgixa Kai...
Kafin ta miqe cikin sanyin jiki ta fito 'dakin ta nufi babban palon baba malam Dan tasan yanxu kowa nacan ya halarta..
Kanta a qasa tashiga tareda rakubewa ta zauna qasa..
So 'daya ta 'dago taga yanda kowa ke Mata kallon 6acin rai,qyama da tuhuma..tayi saurin qasa da kanta Tana danne hawayenta.
Cikin 'daurwar fuska da zafi baba alhaji yace,
Ayshah meye ha'dinki da wannan arnen.
Cikin sanyi da nutsuwa tace,
Babu komai..
A hasale babanta yace,
To meyasa ya biyoki yau harkuka ke6e?
Lumshe ido tayi ta bu'de sbd akaro na farko kenan dazatayi qarya murya a tausashe tace,
Nazo wucewa ne Sai muka ha'du shine yakeson tambayana nace bazan tsayaba.
Sake zaburowa baba alhaji yayi yace,
To su Umar sunce sun gani sonki shi yaron yakeyi.
Girgixa Kai tayi tace,
Ni banta6a sanin wannan ba hasalima yaza'ayima ta yiyu tsakanin ni dashi ba yare 'daya ba,
Ba addini 'daya ba..
Sai lokacin baba malam yayi gyaran murya sbd anxo gurinda yakeso Kuma yayi na'am da abinda ta fa'dan ya kalleta yace,
Ayshah???
Na'am'''tace a sanyaye batareda ta 'dagoba yace,
Na yarda dake nasan bazaki iya ta6a sa6a Mana ba ko take doka da umarnin mu Dan haka ga garga'di da umarni Mai qarfi,,,,daga yau ko hanyar dayabi karki Kuma kallo bare har wata magana ta hadaku harma afara Kuma irin wannan zargin Dan ni ko maganar wani kafiri banaso acikin zuri'ata bare har irin wannan mummunar zancen ya tabbata..
'dago Kai tayi ta kallesa tareda cewa,
To baba insha allah.
Miqewa tayi ta bar palon ahankali ya Umar yabita da kallon tuhuma danshi yana ganin abubuwa da dama datake 6oyewa Amma saiyasa ta bayyanasu da kanta agaban kowa na gidan.
Koda wasa dama batai gangancin tunanin bacci zaizo Mata ba hakanan ta kwana cikin tunanin wane Hali Nik yake ciki.
Koda gari ya waye taje gaida umminta saitaji duk jikinta ya da'da sanyi sbd ganin ga dukkan alamu ma umminta na cikin tunani da fargabar Kar zancen jiya ya tabbata.
Gaida ummin tayi cikin sanyi tareda kallon nuratu dake Mata kallon tausayi tana gaisheta.
Amsawa tayi tareda kallon ummi tace,
Ummi zan tafi makaranta..
Cikin kulawa da sanyin jiki ummin tace,
Ayshah Dan Allah karki bari zuciya takaiki ga Dana sani da muguwar rayuwa.
Hawaye taji sun taho Mata Dan tasan saidai Kuma wani ceto daga Allah Dan Mai Sha tarigada Tasha.
Zama tayi tareda kar6ar cup 'din kunun tsamiyar da ummin ke miqo Mata ta kar6a badan zata iya sha ba saidan kadata kuma bawa ummin damar wata damuwar.
Abbanta ne yashigo tareda sallama ta sunkuyar dakai ta gaidasa cikin sanyin murya..
Amsawa yayi kadaran kadahan kafin ya zauna kan tabarmar kusada ummin Yana cewa,
Ki qara kiyayewa sbd gudun jawo fitina da tashin hankali tareda 6acin suna acikin zuriar gidan nan Dan yanxu ina amfanin irin hakan tunda shi yaron sun Masa mummunan duka sun barosa can kangon gidan bayan layi sbd......
Wata mummunar sarqewa tayi tafara tari Mai qarfi sbd gigitar da zancen baban yasata.
Saurin miqa Mata ruwa nuratu tayi tana Mata sannu..,
Baba da ummi kuwa kallo suka bita dashi fa'duwar gabansu na tsanantuwa .
Miqewa tayi ahankali tace,
Na tafi..
Allah tsare ummi tace a gajerance baba kuwa ko amsa Mata baisamu yiba sbd damuwa da fargaba.
Bakin titi ta tsaya cikin zurfin tunanin rashin sanin abin yi....
Kusan Rabin Rabin awa tashare bakin titin Dan Sam zuciyarta taqi barinta tafiya...
Juyawa tayi ta canza hanya zuwa bayan layin gidansu.
Bakin wani kangon gida ta tsaya da kusanma anmaidasa bola sbd dadewar da'akayi ba'a cigaba da gininsaba.
Jujjuyawa tayi taga Babu mutane sosai agurin saitayi saurin shigewa gabanta na tsananta fa'duwa Dan jikinta har rawa yake.
Cak ta tsaya tareda zubewa qasa ba shiri...
Kwance yake baisan inda kansa yakeba cikin jini duk gabaki 'daya kamannunsa sun canxa da sbd duka da wahala.
Da rarrafe ta qarasa gurinsa tareda tallafosa jikinta ta fashe da kuka Mai qarfi tana Kiran sunansa.
Kuka take sosai kamar ranta zai fita Dan tabbas batasan sonsa yayiwa zuciyarta mugun kamuba Sai yanxu data gansa cikin wannan mummunan halin....
Jin tayi kamar ya motsa tayi saurin 'dagowa suka ha'da ido sabbin hawaye suka gangaro Mata ta fara girgixa Kai cikin kuka tace,
Why....why...why Nik,,,,why did you choose to make me suffer by seeing you like this????
Duk da a wahalce yake danko hannunsa bai iya motsawa Amma ganinta yakawo farin ciki sosai acikin ransa barema dayaga halinda tashiga ganinsa haka..
Wani mugun yunqurin amai yayi saiga jini na fitowa ta bakinsa..
Zaro manyan idanuwanta dasukai ja tayi takalli jinin takuma maida kallonta kansa taga Yana numfashi sama sama
Da gudu ta fito tareda mantawa da wani tsoron Kar aganta tasamo taxi itada mai taxi 'din suka sakasa mota..
Baya tazauna taredashi duk da numfashinsa zuwa time 'din yakusa 'daukewa...
Damqe hannunta yayi cikin nasa hawayen wahala na gangaro Masa murya qasan maqoshi yafada Mata sunan asibitin dazata kaisa.
Shihhhhhhhh don't talk pls""""''''''tace Masa qasa qasa cikin kunnensa tareda qara damqe hannunsa tanajin zafi da ra'dadin ciwonsa na shiga zuciyarta.
Asibitin daya fa'da can takaisa suna zuwa akai emergency dashi Dr naganinsa yayi saurin zare farin glass 'dinsa cikin tashin hankali da mamaki yace,
Oh my God,,Nik ne wanna ai...
Fitowa yayi tareda kallon nurse 'din data biyosa yace,,,
Waya kawo patient 'din dake ciki?
Ada sauri ta nuna Masa ayshah dake zaune ta sunkuyar dakai sbd kukanta dayaqi tsayawa Dan yanda taga hankalin nurses 'din dasuka kar6esa ya tashi tasan ba qaramin Hali Nik 'din yake ciki ba.
Qarasowa gabanta Dr yayi tareda kallonta dakyau kafin cikin mamaki yace,
Kece Kika kawo Nik?
Kai ta 'daga da sauri cikin tsoron Mai zaice yasamu Nik 'din.
Kallon tuhuma yakuma jifanta dashi kafin yace,
Ina muma 'dinsa da....
Bata Bari ya qarasaba cikin fargaba tace,
Please Dr kafadamin idan zaiji sauqi..
Yes zai zamu sauqi but....
Ok Dr ngd Amma Dan Allah idan kanada number mum 'dinsa kafa'da Mata.
Share hawayenta tayi tajuya batareda tabari yakuma wata magana ba.
Kwance take nurse 'din da'aka 'dauko Mata tun Daren jiya Dan kulada ita tana zare Mata drip 'din dake hannunta har lokacin idanuwanta dasukai mummunar kumbura Basu daina zubar da hawayeba..
Finn ne akusada ita ya kwantarda kanta kan kafa'darsa Yana shafa kanta alamar rarrashi.
Mr Aiden ma daya iso da safen zaune yake kusada ita Davina na zaune kusadashi tashige jikinsa...
Dukkaninsu kallo 'daya zakayi musu kasan mummunan alamarine yasamesu Mai kamada mutuwa.