← Book details Soldiers Family Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 4 OF 30

Sashe 4

Soldiers Family Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Wai miyake damunkine muhibbat? Tayaya zakice bazaki iya boye sonda kikeyiwa Alyasat ba yanzu har kinjawo yana wulakantaki abanza nace kibar komai ahannuna amma kink'i indai inaraye kisani alyasat bayada wata Mata datafiki aduniya anty Billy keta wannan banbamin domin bataji dad'in yadda alyasat yayiwa Yar tata ba ɗazun agaban kowa...""wlh anty inasanshi ne narasa yazanyida zuciyata anty in Sha,awar yaya sat Ina sanshi anty Ko da baze aure ni ba ya mayardani dadironsa Allah inaso....wani dogon tsaki anty Billy tayi kamun tabbema aurenki zeyi bawani dadiro Allah natuba uwarsama tayi kad'an balleshi...cikin sauri muhibbat tarungumi mahaifiyar tata tana fad'ar I love you so much my anty nasan tabbas Zaki iya inanan inajiranki antyna kimallakamun zuciyar Yaya sat ahannuna...itama rungumarta tayi tana fad'ar angama my sweet baby.!"

*Asalin labarin*

Wannan family na alhaji shuraim ne shikeda wannan stet d'in Yana Mata d'aya ruk'ayya wadda yaranta kekirada habibbty Alhaji shuraim attajirin me kud'inne acikin garin Dubai Allah ya arzittashi da samu zuri,a y'ay'a maza domin yaranshi 9 Kuma dukkansu mazane mace d'aya kawai acikinsu ukku daga cikinsu Allah yakarb'i abunshi akabar mace d'aya maza 5 tin tadowar yaranshi Allah yasaka mishi son su zama sojoji Amma dukkanku suka botsare se mutin d'aya ne ya yadda wato danshi na ukku habeeb shine kawai yayi karatun soja ganin hakan Alhaji shuraim ya mallakawa habeeb dukiya mayyawa Amma bada sanin Yan uwanshiba Kuma yad'oki son duniya yad'orawa habeeb hakan kuwa bakaramin bakantawa Yan uwanshi yakeba dudda Basu tab'a nuna waba.

Ana hakan har sukayi munzilin aure inda Alhaji shuraim yace, "dukkansu anan zasu zauna tare dashi ya siya wani katon fili yak'arawa wurin girma bana wasa ba acewarshi duk Wanda yataso cikin zuri arshi baze fita wajeba anan cikin stet d'in zezauna...hakan yayiwa yaranshi dukkansu aure naseer Marwan Jameel Imran da Kuma habeeb kowanne daga cikinsu balarabiya ya aura se habeeb ne kawai yace ba india yake so duk da cewar hajiya ruk'ayya bataji dad'in hakan ba Amma bayadda ta,iya tinda mujinta ya amince ahakan akayi biki kowanne yatare da amaryarshi.

Bayan wasu shekaru kowannensu Allah ya albarkaceshi dasamun zuria Kuma suna zaune lafiya da dukan matansu ba wadda zakace tanada wani mugun Hali aciki sedai ma,isha dabata shiga sabgar kowa Kuma inkasakata bazata kiyimaba tanada kirki sosai domin sedaga baya Habibbty taji dad'in barin d'anta datayi ya aureta....zama sukeyi medadi tsakaninsu ba zaka tab'a cewa akwai wani mummunan abuba acikin ransu ko kad'an.

Alhaji Marwan yana da Yara 5 hasheen nusaiba Ibrahim shuraim mesunan babansu sekuma sadam.

Alhaji habeeb kuwa yaranshi hud'u alyasat suhaif sekuma twins Al,Hassan da alhusain.

Alhaji Jameel nada Yara 6 jalaludeen yusif basheer sulaiman suheil sekuma najeeb.

Alhaji naseer nada Yara 4 Hakeem Walid domin sunan mahaifin mamansu ne dashi..se Fahad se Kuma muhibbat.

Alhaji Imran yanada Yara 7 dukkansu maza sufiyan shareef sadeeq sultan Zaid haisam dakuma Ameer.

Se autar hajiya suhaima tanada Yara 4 nafeesat mardia Mansoor dakuma lateep duk shine babba acikin yaranta.

Tin tasowar yaran gabaki d'aya da habibbty suke kiran hajiya ruk'ayya kamar yadda sukaji iyayensu nafad'a.... dukkansu yaran sutaso cikinso da k'aunar junansu sedai kowanne daga cikinsu hallayyarshi daban...bayan sunfara girmane sungama makaranta abbee dakanshi yanema musu form na makarantar sojoji dake Nan cikin kasar Dubai wasu Kuma a London kabaki d'aya yaran maza Kuma iyayensu Basu hanaba domin sunsan abunda mahaifinsu keso kenan... dukkansu abbe yad'auki nauyin karantunsu har suka kammala wato alhaji habeeb shi suke kirada abbe.

Gabaki d'aya yasama musu aiki kowanne yafitoda saka mako me kyau Kuma aka dorashi ababban matsayi acikin aikinshi inda alyasat da Yusuf sekuma lateep suke aiki a London domin suna kaga training d'insu sukace bazasu Bari suyi musu nisa ba.

Alyasat Yusuf da Kuma lateep sunshak'u sosai da junansu inda d'aya baya iyayin Abu seda sanin d'ayan Kuma hakan bakaramin dad'i yayiwa iyayensuba sedaifa dudda hakan alyasat yanada wuyar Sha,ani da murɗadɗan hali...shekaru sunja suna zaune lafiya dajin dad'i acikin ahalinsu se kwatsam wata Rana aka wayi gari Babu alhaji habeeb Babu dalilinsa anyi neman duniya ba,asameshiba Kuma anrasa Ina yaje tin ana kallon abun amatsayin almara arbu yazama gaske domin yanzu kusan shekara 7 kenan babushi Babu labarinshi....Kuma bayan b'atansa da wata 2 ammy takwanta ciwo Wanda sunyi yawo asibitin duniya anafad'ar ba,agakomaiba Bata iya magana Kuma Bata iya motsi ba,abunda ke aiki atareda ita se fuskarta wannan lamarin bakaramin Kara daga hankalin wannan family yayiba inda alyasat yak'ara komawa kurman k'arfi da yaji dakuma rashin son sakewada mutane Dana ya lafiyar Kura🤔

Mukoma cikin lbr kaitsaye

Bayan fitar lateep wayarsa yad'auka tareda Kiran wani yaronsa bayab yad'auka yace yafitoda mota zasu fita..ok Sir kawai maskurr yace kana shiko gogan yayanke wayar tareda kwasar wayoyinshi yafita.!

Zamfara

Yau kusan kwanan su mama 4 acikin wannan jeji Kuma baci Basha sedan abunda ba,arasaba zaune suke jugum 2 inda wasu ke kuka wasuko sunata Kiran Allah....ahakan Yan bindigarnan sukazo suna masu kallo wulakanci kamun Sununa wata yarinya dabazata wuce da,ar mama ba yace tazo bamusu yarinyar tafita..abum mmki cikin tashin hankali wannan mutumin ya tuɓe yarinyarnan agaban kowa ya duk'a ze kwanta da ita tana kuka tana karkarwa.

Cikin tashin hankali eggo yace innalillahi wa innailaihhiraji un kayi human Allah da zatinsa karka cutarda wannan baiwar Allah k'aramar yarinya ce it....kobaki bebari eggo tarufeba yaketa alfarman wannan yarinyar tana ihu tana k'arawa cikin tashin hankali duk Wanda ke wurin yashiga rusa kuka suna neman mafita awurin Allah...seda yayiwa yarinyar fata2 daga baya har gaba kana yad'agata kamun wannan lokacin tuni yarinyar tamutu😥

Wani daga cikinsu ne yanuna mama daketa rusar kuka domin mama akwai tausayi gashi Kuma tabaro shinkafi balle tayi tinanin ganin aminanta sutemaka musu...kin tashi mama tayi se harara datake ballamai shiko gani Taki tasowa tanason renamai hankali kawai seya Mika hannu ya fincikita tareda wullarda ita yabita ze danne arazane eggo yad'ago tana dubanshi tareda rikeshi tana girgizamai Kai Tama kasa magana...shiko cikin rashin Imani darashin sanin darajar furfura kawai ya hankad'e eggo seda tabugu akan wani dutse sebata k'ara motsiba....Ido mama tazaro tana me.....!

*SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124

Autar Alheri ✍️

🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀
(Romantic novel)

*By Dr Yasmeen Ahmed*

Autar alheri ✍️

Page 9&10

__"tana me hantsilowa daga k'asa kamar wata aljana hakan tadira gunda eggo tafad'i juyo da ita tayi, tana kallon yadda jini ya b'atawa tsohuwar fuska cikin tashin hankali, ta shiga girgizata tana fad'ar sunanta Amma ko gezau eggo batayiba...abunda mama Bata saniba tuni eggo takarb'i Kiran mahaliccinmu....

Shiko wannan banzan mutumin wurinta yadawo tare da zabga mata marin da saida ta ga wasu taurari, Babu Imani balle tausayin ganin ya kashe mata mahaifiya hakan yak'ara fisgarta tareda wullarda ita awurin....Amma ni k'ememe mama taki kai k'asa gata dai ta tafi kad'an ya rage bayanta ya tab'i kasan tinda jefata yayi Amma be tab'a ba Kuma bata ta soba....duk Wanda kewurin kallonsu yakeyi cikin mamkin wannan abun ciki kuwa hadda sauran Y'an ta,addan Yan uwanshi.

Kuma yazo zai turata dak'arfi...kamun hannunshi yakai jikinta yayi Bala,in Jada baya saka makon idonta data bud'e hawanyen jini nafita bako k'ak'k'au tawa sun wani birkice kamar ba nata ba....duk Ido suka zaro suna kallonta...itako ahakan ta taso tana mik'ewa tsaye kamar ana turo icce ko saƙaho.

Baya sukaja dukkansu suna Kara kallonta amutukar tsorace suna neman fecewa...itako mama cikin k'ank'anin lokaci kamannin ya sauya kamar aljana.

Wani daga cikinsu ne ya yarda bindigar hannunshi, tare da rugawa aguje domin ya gama sadak'arwa yau aljana ce suka ƙwamuso ba mutum ba....ai beyi aune ba yaji anfin cikoshi tare da makashi akan wani dutse atake kansa yatarwatse ko shurawa beyiba yace, "Ga garinku nan"

Ihun sauran suka saka ganin mama ko daga inda take bata motsa ba Amma Tamik'arda hannunta tacimma wannan mutumin harta kamoshi....ba,iya Yan ta addaba duk da sauran mutanen da aka kamosu tare ahalin yanzu amugun tsorace suke fiyeda Wanda sukeji daga farko.....tsayetake kawai tana k'arewa duk Wanda ke wurin kalllo kamun tashiga d'aukarsu d'aya bayan d'aya tana makasu afuk inda tasamu wasu akan dutse wasu akan manyan bishiyun dake wurin wasu Kuma kasa seta tabbatarda ta karairayawa mutin kasusuwan jiki kana tayi masa d'aya Wanda baze Kara numfashi ba.....iya tashin hankali yan ta,addan Nan sunshiga domin izuwa wannan lokacin sun riga da sun yadda da aljana ce suka sato domin duk ya wansu gashi tana neman karardasu Kuma Kara Yar Loma figigiya da ita.

Ahakan mama tayitayin tamaula dasu seda taga bayansu Wanda yakashe yarinya kuwa biyu tarabashi domin kafawanshi tarik'a tareda yageshi gida biyu duk Wanda ke wurin seda yarufe idonshi....datazo kan Wanda yakashe eggo kuwa kisan wulakanci tayi masa domin seda tagama ragargaza kasusuwan jikinshi kana tashiga ɓallahsu gab'a gab'a tana jefarwa seda taga yagama nakassa da galabaita yasuma Babu adad'i azaba na farfad'o dashi kana ta cire mashi kai tawulgar.....dubawa tashigayi ko Ina tananeman taga ko akwai Wanda yarage Amma ba ko d'aya...suko sauran bayin Allah da,asatosu tare gabaki d'aya sun cure wuri d'aya wasu duk sun suma sabida firgita wasu kuwa kamar zukatansu subuga saboda razana....ganin Babu saura b'atagari awurin sekawai tasamu gefen bishiya tazauna tareda rufe idanuwanta.

Ganin hakan yasa sauran bayin Allah sukad'an samu natsuwa acikin ransu domin sunyi tunanin daga ta gama da Yan bindigar gunsu tayo.....sund'au tsawon lokaci ahakan kamun wani daga dattijuwan wurin yayi k'arfin halin nufar wurinda gawar eggo take seda yaduk'a Yana kallanta yaga tabbas Bata numfashi d'agowar dazeyi yaga mama tabud'e idanuwanta da har yanzu basu sauyaba tana kallanshi seda yad'an zabura da kallon datayi nasa domin ya razana sosai sekawai yaga tamayarda idonta ta lumshe ajiyar zuciya ya sauke mek'arfi kana sauran Mata dake wurin sukazo suka d'auketa daganan kana wani dattijo Daban yaje kusan mama cikin tsoro da fargabar abunda zuwan nashi ze haifar yafa fad'ar y'ata Dan Allah kiyi hak'uri kitashe muje cikin gari kekaigun dankinku akai gawar baiwar allarnan...shru mama tayi kamar bazayi maganaba sekuma tabud'e Baki dakyar cikin wani voice me ban tsoro tace bansan inda danginta sukeba kawai kuyimata sitira kamar yadda addini yatanadar.
Chapter 4 · 0% Book details