Sashe 24
Soldiers Family Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ikon Allah wlh kuwa batazonanba..to Ina zataje kotanagun habibbty mom tafad'a Dede lokacinda alyasat kesaukowa hakan yasa yanufi part d'in..canma dai zancen d'aya ne batacan Zaid dashima jiya yadawo gida yace "bro kakira wayarta kuwa? Se alokacin Kiran wayar yazo musu domin Sam kowabekawo cewa akirata awayaba..cikin sauri yadubi mom tareda narke fuska kamar zeyi kuka yace please mom kikirata Mana..se lokacin mom tatab'e baki tace "au ashema bakada contact d'inta duk kawani d'agawa mutane hankali..kamar zeyi kuka yace please mom balokacin wannan bane Dan Allah Kira muji,,bareda Takoma cewa komaiba takirata Amma bugun duniya tayi wayar nashiga sedai ba,ad'agawa hakan yak'ara tadawa kowa hankali awurin anacikin hakan Sega nusaiba tafito daga bedroom d'in Abbey tana gaba D'an tsohon nabayanta domin ita acan taje b'uya,,,alyasat naganinta yatuna abunda baba habe tace Masa na nusaiba ce taga macijin Aiko azabure yamik'e segashi agaban nusaiba hannunta yarik'o kamar bashiba yace sis please Ina zaraah? ance kece kikaga maciji agidanta dagaske ne?
""Eh ya sat wlh maciji gudan rusheshe nagani yakanannad'e ta itako se kuka takeyi Kuma Yaya najeeb ma yagani domin har suma shima yayi sabida naganshi ad'akin shima.."what? najeeb? Wanda akace yayi had'ari yanzu hakanma Yana hospital.
"Innalillahi wa innailaihhiraji un suka shiga nanatawa kamun suyi wata maganar segasu abbe sunshigo perlon ganinsu atsaye cirko cirko yasa jikinsu abbe yayi sanyi dudda meeting d'inda sukayi a part d'in Abba abbe yace Kar,fitarda maganar Amma yazama doli alyasat yasan gaskiya cewar dady aranshi.
Dubansu Abu yayi yace ku kuwa lpy duk kukayi wani iridaku? Yatambaya kamar besan abunda kefaruwa ba.""wlh zaraah ce aketa nema ba,agantaba Kuma ga abunda nusaiba tace tagani a part d'inta dazu mom tafad'a cikin alhinin abun..dukkansu mazan seda gabansu yafad'i cikin dakiya abbe yace "eh to ai Dan anga maciji tareda zaraah ba,abun ad'aga hankali bane tunda kowa yasan wacece zaraah.."to Amma fa ba,agantaba abbe alyasat yafad'a kamar anfisgo maganar daga bakinshi kana yace Kuma mi najeeb yajeyi a part d'inta har abunda yafarudashi yasamai dudda kunce had'ari yayi Amma.."ya,Isa alyasat abbe yadakatardashi cikin tsawa kana yace miye ruwankada zaraah da har zakazo kanamun wannan tambayar? kana buk'atar tane katafi kabarta sabida wani banzan dalilinka? Ba,akaratu Kai kayi? Kuma kowacce mace dake karatun wani mummunan abun kaji yasametane? Wato tunda nace se zaraah tayi karatu shine katafi kabar Mana gida ko awaya baka nemanta kamar wani laifin tayima seda tayi wata biyu agida baka dawoba har lokacin tarewarsu yayi tatare baka dawoba yanzu tsawon watansu ukku ad'aki itaba muji ahannunta sabida bakaine kakawomin ita kace kanasoba nine na aurama ita baraka nunamun iyakata shikenan ngd ahakanma ka kyauta wlh Koda Y'an uwan zaraah Basu d'auketa ba nisena d'auketa daga gareka ai yanzu seka koma inda kafito domin zaraah ma Takoma inda tafito,,Yana gama fad'ar hakan yajuya zebar perlon cikin matsanancin tashin hankali alyasat yarik'o kafafunshi tareda zubewa ak'asa Yana girgizawa abbe Kai yama kasa magana se idanuwanshi dasu ciko tab da k'walla.
Shiru kowa yayi ana kallonsu kafin yafara magana cikin muryar kuka yace ""abbe kayimun Rai Dan girman Allah katemakeni kayafemun wlh Allah inasan zaraah Kuma bantafi Danna tozaltataba na kaurace matane domin bazan iya jurar ganinta tana yawon zuwa school ba zuciyana zata iya bugawa wlh muddin Naga wani namujin na kallarmin Mata abbe zaraah itace rayuwata ayanzu bazan iya samun sukuniba Idan Bata taredani Dan darajar Allah abbe katausayamun kagayamun Ina matata take nayima alkawarin hakan bazata k'ara faruwaba wlh abbe Ina Santa sonda bantab'a tinanin zanyiwa wata ya maceba aduniya abbe zaraah rayuwatace karka rabanida farin cikina,, yak'arasa maganar Yana zubda hawayen idonshi
Rik'oshi Abba yayi yarungumeshi Yana shafa bayanshi kamun yace kayi hak'uri alyasat insha Allah bawanda zerabakada matarka ka kwantarda hankalinka zaraah tana hannunda baze tab'a cutarda itaba har abada sedai ganintane kawai zemana wahala ayanzu nasan ko Wanda yad'auketa bawaidan yarabaku bane sedan b'acin Rai na abunda yasameta shiyasa yayi hakan,,
"Miyasameta abba? Waye yad'auketa? Aina yakaita miye Alamarta dashi daze d'aukarmun mata? "Bakomai alyasat kanutsufa bawanine yad'auketa ba face maheer Kuma ze maidatane kadena wannan zancen please
"Anyi yunk'urin cutarda matarkane shiyasa maheer d'in yad'auketa domin abunda yayi shine Dede dadai wancan ya,aikata abunda yayi niyya gaya sud'auket,,,dady yafad'a cikin takaici.
"Wai miyake faruwa ne hakan kuketa wasu zantukanda bamu ganeba kuyi Mana bayani yadda zamu fahimta Mana Miyake Shirin faruwane? Cewar Abbey Yana duban yaran nashi.."bakomai Abbey bawani abun bane dama najeeb ne bashida lpy shine Kuma...'' Yaya Jameel kafad'a Masa gaskiya kawai cewar dady kana yamaida dubansa gun Abbey nasu yazayyane Masa komai tundaga AtoZ,,,ai tun lokacinda dady yafara magana alyasat yayi mutuwar tsaye tinani yake aranshi yanzushi najeeb ze,iya ciwa Amana yakusanci matarshi? Amatsayin Shi na k'annenshi? Ana nufin zaraah nad'aukeda cikinshi? Kuma yanzu mutanenta sud'auketa duk sabida najeeb? Hawayenda yakeyine yanema yarasa jiyake kamar ana hasa masa wuta ajiki,,,gabaki d'aya mutanen dake perlon inbanda salati da jimami Babu abunda suke.
Wani irin tafasa zuciyar alyasat keyi jiyake kamar taje asibiti yak'arasa najeeb har lahira..cikin hasala da bak'ar zuciya yajuya tareda barin perlon,,cikin sauri Abu yamara Masa baya..!
*SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124
Autar alheri ✍️
*S F*
Page 55&56
__"a Perkin space yacimmasa Yana k'ok'arin bud'e mota yashiga,,rik'o hannunshi abu yayi hakan yasa yajiyo da azabar k'arfi tareda d'aga hannu zekai duka kawai seyaga Abu ne hakan yasa yamayarda hannunshi Yana zubamasa rinannun idanuwanshi dasukayi kamar wuta...shidai Abu hannunshi kawai yarik'o tareda juyawa dashi zuwa part d'in ammy yakaishi har bedroom d'inshi kana yad'auko ruwan sanyi yabashi amma yak'i Sha seda Abu yayi da gaske kana yad'ansha ruwan Kuma cikin ikon Allah zuciyar tad'an fad'a,,,ganin Yana sauke numfashi ahankali tareda lumshe kyakkyawan idanuwanshi yasa Abu rik'o hannunshi yace "alyasat,,d'agowa yayi ya kalli Abu batareda yace komaiba hakan yasa Abu cigabada magana.
"Inaso kazamo me d'aukar k'addara me kyau ko akasinta alyasat abunda yafaru yarigada yafaru bawanda ya,Isa yacanja wannan k'addarar Kuma dakafita Ina zakaje awannan halin? Nasan baze wuce asibitiba gun najeeb Kuma kaga halinda yake ciki shin K'arasashi zakayine? Komi mazaka Masa aibazemasaniba bazamu hanaka hukuntashiba dudda cewa yakarb'i hukuncin daya dace Amma kabari yasamu lpy tukunnah Kuma kasani wannan abun dayafaru kama kanada hannu aciki domin dakanatareda matarka ba yadda za,ayi wani namujin yayi k'ok'arin aikata hakan agareta Kuma ka godewa Allah ba abunda yafaru tsakaninsu domin duk Wanda yabijirewa umurnin iyeye tofa seyaga abubuwa marasa dad'i arayuwarsa dudda baka fito fili kace bazakabi umurnin habeeb ba Amma yadda kayi yanuna bazaki biyayya akan umurninsaba sabida hakan kurik'a kiyaye duk wani abunda iyaye zasu umurceku Koda kuwa bakwaso domin samun kwanciyar hankali arayuwa,,,Dan shiru Abu yayi kamun yace yanzu inaso kameda hankali wurin addu,ar Allah yamaida maka matarka lpy tareda abuncikinta batareda wata matsalaba kajiko?
Girgiza kansa kawai yayi alamar yaji d'in domin yadda yakejin zuciyarsa bayajin ze iya magana Kuma tabbas jikinsa yayi sanyi yasan duk abunda Abu yafad'a gaskiya ne seyanzu yake danasanin beyewa zuciyarsa dayayi harya aikata hakan,,,tashi yayi yashiga bathroom tareda d'auro alwala yafito yashinfid'a sallaya ganin hakan yasa Abu mik'ewa yafita shiko yashiga jero nafilfili tareda nemawa kansa da Marta sassaucin abunda kedamunsu dakuma fatan Allah yasa su hak'ura sumaida masa matarsa.
Part d'in habibbty kuwa alyasat nafita abbe yacewa dady kaga abunda yasa nahana agayawa alyasat wannan zancen yanzu gashi ai kafad'a..sudai duka matan sunshiga sabon tashin hankali da mmkin wannan Al amarin dayakutsokai acikin ahalinsu daga wannan se wancan,,,,appey kuwa fad'a sosai yayiwa dady akan fad'ar wannan abun dayayi agaban alyasat daga Nan Kuma ya,umurci kowa da abar zancennan Kuma sudage da addu,a acikin wannan abun ko Allah zekawo sauk'in Shi daga hakan suka d'unguma zuwa asbiti gun najeeb Amma Banda dady.
Bibibo
Yana fitada mama bedireta ko inaba se masarautarsu turakar gimbiya halila yayi Mata bayanin komai dake faruwa,,Aiko fad'a sosai gimbiya halila tayi masa akan d'auko ta dayayi koba komai hankalin abbe zetashi sosai tanuna Masa b'acin ranta sosai inda tace doline yamaidata gidan mujinta tana gama fad'ar hakan takira maheerah tazo tabata temakon gaggawa tunda asome take,,,bayan maheerah tazo tayiwa mama duk wani abunda yadace Kuma ta tabbatar da cikinta besamu wata matsalar ba yanzuma yashigo 6 month (kenan dai tin had'uwar su tafarko wannan cikin yasamu kenan🤔)
Umurni tabashi cewar maza yamaidata Amma yakaita part d'in ammy,, mik'ewa yayi ze d'auketa kenan wani bafad'e yace suzo dukkansu me martaba nasan ganinsu domin lbr yakaimasa cewa maheer yashigoda wata bil,adama acikin masarauta.
Hakan yasa yad'auketa duk suka nufi turakar memartaba d'in inda suka samu har mahaifiyarsu nacan,,,bayan sungaisaida iyayen nasu maheer yakwantarda mama dake bacci agefe.
Kallonsu duka memartaba yayi Yana nazarinsu gabaki d'aya dukkansu sunshige gashi kamar Muna fukai,,cikin dattako me martaba yafara tambayar maheer miye had'inshida mama yace kodai "abunda nake hanakune kuka fara maheer cutadda nak'asa daku? Shin banhanaku shiga jikin bil,adama ba balle har kuzama silar wata cutarwa agaresu?
D'agowa maheer yayi dasauri Jin abunda mahaifin nasu yafad'a cikin girmamawa yace "wlh memartaba bahaka bane Babu abunda ke tsakanina da wannan yarinyar se alkhairi Kuma bamani kad'ai ba hadda Y'an uwana da cutarda ita zanyi bazan Bari ahalina susanda itaba hasalima temakonta mukeyi kumafa tanada aure,
"Aure? Kuma kad'aukota? Cewar memartaba ahasale kana yace wannan wanne irin temakone Wanda bazayimatashi aduniyarsuba? Wannan karon gimbiya halila ce tayi magana cikin girmamawa tafarabawa mahaifin nasu lbrn komai dayashafi mama tinda had'uwarsu da mahaifiyarta alokacinda zata haifeta hai izuwa yanzu abunda yafaru maheer yad'aukota seda takai karshe kana tace Muna neman afuwarku mahaifanmu abisa b'oye muku wannan Al,amari damukayi.
Gabaki d'aya wurin yayi tsit bame cewa komai harna tsawon lokaci kamun memartaba yanisa Yana fad'ar tabbas kuntemaki way'annan bayin Allah Kuma tinda daniyar temako kukayi sabida Allah bazan hanakuba sedaima na k'arfafa muku Amma fa kasani maheer kayi kuskure nad'aukar matar wani koba jinsinku d'aya ba kaide namujine itako mace sabida hakan kadena tab'ata kasani cewa haramunne amusulunci duk abunda yafaru karik'a saka Y'an uwanta Mata kajiko?
""Eh ya sat wlh maciji gudan rusheshe nagani yakanannad'e ta itako se kuka takeyi Kuma Yaya najeeb ma yagani domin har suma shima yayi sabida naganshi ad'akin shima.."what? najeeb? Wanda akace yayi had'ari yanzu hakanma Yana hospital.
"Innalillahi wa innailaihhiraji un suka shiga nanatawa kamun suyi wata maganar segasu abbe sunshigo perlon ganinsu atsaye cirko cirko yasa jikinsu abbe yayi sanyi dudda meeting d'inda sukayi a part d'in Abba abbe yace Kar,fitarda maganar Amma yazama doli alyasat yasan gaskiya cewar dady aranshi.
Dubansu Abu yayi yace ku kuwa lpy duk kukayi wani iridaku? Yatambaya kamar besan abunda kefaruwa ba.""wlh zaraah ce aketa nema ba,agantaba Kuma ga abunda nusaiba tace tagani a part d'inta dazu mom tafad'a cikin alhinin abun..dukkansu mazan seda gabansu yafad'i cikin dakiya abbe yace "eh to ai Dan anga maciji tareda zaraah ba,abun ad'aga hankali bane tunda kowa yasan wacece zaraah.."to Amma fa ba,agantaba abbe alyasat yafad'a kamar anfisgo maganar daga bakinshi kana yace Kuma mi najeeb yajeyi a part d'inta har abunda yafarudashi yasamai dudda kunce had'ari yayi Amma.."ya,Isa alyasat abbe yadakatardashi cikin tsawa kana yace miye ruwankada zaraah da har zakazo kanamun wannan tambayar? kana buk'atar tane katafi kabarta sabida wani banzan dalilinka? Ba,akaratu Kai kayi? Kuma kowacce mace dake karatun wani mummunan abun kaji yasametane? Wato tunda nace se zaraah tayi karatu shine katafi kabar Mana gida ko awaya baka nemanta kamar wani laifin tayima seda tayi wata biyu agida baka dawoba har lokacin tarewarsu yayi tatare baka dawoba yanzu tsawon watansu ukku ad'aki itaba muji ahannunta sabida bakaine kakawomin ita kace kanasoba nine na aurama ita baraka nunamun iyakata shikenan ngd ahakanma ka kyauta wlh Koda Y'an uwan zaraah Basu d'auketa ba nisena d'auketa daga gareka ai yanzu seka koma inda kafito domin zaraah ma Takoma inda tafito,,Yana gama fad'ar hakan yajuya zebar perlon cikin matsanancin tashin hankali alyasat yarik'o kafafunshi tareda zubewa ak'asa Yana girgizawa abbe Kai yama kasa magana se idanuwanshi dasu ciko tab da k'walla.
Shiru kowa yayi ana kallonsu kafin yafara magana cikin muryar kuka yace ""abbe kayimun Rai Dan girman Allah katemakeni kayafemun wlh Allah inasan zaraah Kuma bantafi Danna tozaltataba na kaurace matane domin bazan iya jurar ganinta tana yawon zuwa school ba zuciyana zata iya bugawa wlh muddin Naga wani namujin na kallarmin Mata abbe zaraah itace rayuwata ayanzu bazan iya samun sukuniba Idan Bata taredani Dan darajar Allah abbe katausayamun kagayamun Ina matata take nayima alkawarin hakan bazata k'ara faruwaba wlh abbe Ina Santa sonda bantab'a tinanin zanyiwa wata ya maceba aduniya abbe zaraah rayuwatace karka rabanida farin cikina,, yak'arasa maganar Yana zubda hawayen idonshi
Rik'oshi Abba yayi yarungumeshi Yana shafa bayanshi kamun yace kayi hak'uri alyasat insha Allah bawanda zerabakada matarka ka kwantarda hankalinka zaraah tana hannunda baze tab'a cutarda itaba har abada sedai ganintane kawai zemana wahala ayanzu nasan ko Wanda yad'auketa bawaidan yarabaku bane sedan b'acin Rai na abunda yasameta shiyasa yayi hakan,,
"Miyasameta abba? Waye yad'auketa? Aina yakaita miye Alamarta dashi daze d'aukarmun mata? "Bakomai alyasat kanutsufa bawanine yad'auketa ba face maheer Kuma ze maidatane kadena wannan zancen please
"Anyi yunk'urin cutarda matarkane shiyasa maheer d'in yad'auketa domin abunda yayi shine Dede dadai wancan ya,aikata abunda yayi niyya gaya sud'auket,,,dady yafad'a cikin takaici.
"Wai miyake faruwa ne hakan kuketa wasu zantukanda bamu ganeba kuyi Mana bayani yadda zamu fahimta Mana Miyake Shirin faruwane? Cewar Abbey Yana duban yaran nashi.."bakomai Abbey bawani abun bane dama najeeb ne bashida lpy shine Kuma...'' Yaya Jameel kafad'a Masa gaskiya kawai cewar dady kana yamaida dubansa gun Abbey nasu yazayyane Masa komai tundaga AtoZ,,,ai tun lokacinda dady yafara magana alyasat yayi mutuwar tsaye tinani yake aranshi yanzushi najeeb ze,iya ciwa Amana yakusanci matarshi? Amatsayin Shi na k'annenshi? Ana nufin zaraah nad'aukeda cikinshi? Kuma yanzu mutanenta sud'auketa duk sabida najeeb? Hawayenda yakeyine yanema yarasa jiyake kamar ana hasa masa wuta ajiki,,,gabaki d'aya mutanen dake perlon inbanda salati da jimami Babu abunda suke.
Wani irin tafasa zuciyar alyasat keyi jiyake kamar taje asibiti yak'arasa najeeb har lahira..cikin hasala da bak'ar zuciya yajuya tareda barin perlon,,cikin sauri Abu yamara Masa baya..!
*SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124
Autar alheri ✍️
*S F*
Page 55&56
__"a Perkin space yacimmasa Yana k'ok'arin bud'e mota yashiga,,rik'o hannunshi abu yayi hakan yasa yajiyo da azabar k'arfi tareda d'aga hannu zekai duka kawai seyaga Abu ne hakan yasa yamayarda hannunshi Yana zubamasa rinannun idanuwanshi dasukayi kamar wuta...shidai Abu hannunshi kawai yarik'o tareda juyawa dashi zuwa part d'in ammy yakaishi har bedroom d'inshi kana yad'auko ruwan sanyi yabashi amma yak'i Sha seda Abu yayi da gaske kana yad'ansha ruwan Kuma cikin ikon Allah zuciyar tad'an fad'a,,,ganin Yana sauke numfashi ahankali tareda lumshe kyakkyawan idanuwanshi yasa Abu rik'o hannunshi yace "alyasat,,d'agowa yayi ya kalli Abu batareda yace komaiba hakan yasa Abu cigabada magana.
"Inaso kazamo me d'aukar k'addara me kyau ko akasinta alyasat abunda yafaru yarigada yafaru bawanda ya,Isa yacanja wannan k'addarar Kuma dakafita Ina zakaje awannan halin? Nasan baze wuce asibitiba gun najeeb Kuma kaga halinda yake ciki shin K'arasashi zakayine? Komi mazaka Masa aibazemasaniba bazamu hanaka hukuntashiba dudda cewa yakarb'i hukuncin daya dace Amma kabari yasamu lpy tukunnah Kuma kasani wannan abun dayafaru kama kanada hannu aciki domin dakanatareda matarka ba yadda za,ayi wani namujin yayi k'ok'arin aikata hakan agareta Kuma ka godewa Allah ba abunda yafaru tsakaninsu domin duk Wanda yabijirewa umurnin iyeye tofa seyaga abubuwa marasa dad'i arayuwarsa dudda baka fito fili kace bazakabi umurnin habeeb ba Amma yadda kayi yanuna bazaki biyayya akan umurninsaba sabida hakan kurik'a kiyaye duk wani abunda iyaye zasu umurceku Koda kuwa bakwaso domin samun kwanciyar hankali arayuwa,,,Dan shiru Abu yayi kamun yace yanzu inaso kameda hankali wurin addu,ar Allah yamaida maka matarka lpy tareda abuncikinta batareda wata matsalaba kajiko?
Girgiza kansa kawai yayi alamar yaji d'in domin yadda yakejin zuciyarsa bayajin ze iya magana Kuma tabbas jikinsa yayi sanyi yasan duk abunda Abu yafad'a gaskiya ne seyanzu yake danasanin beyewa zuciyarsa dayayi harya aikata hakan,,,tashi yayi yashiga bathroom tareda d'auro alwala yafito yashinfid'a sallaya ganin hakan yasa Abu mik'ewa yafita shiko yashiga jero nafilfili tareda nemawa kansa da Marta sassaucin abunda kedamunsu dakuma fatan Allah yasa su hak'ura sumaida masa matarsa.
Part d'in habibbty kuwa alyasat nafita abbe yacewa dady kaga abunda yasa nahana agayawa alyasat wannan zancen yanzu gashi ai kafad'a..sudai duka matan sunshiga sabon tashin hankali da mmkin wannan Al amarin dayakutsokai acikin ahalinsu daga wannan se wancan,,,,appey kuwa fad'a sosai yayiwa dady akan fad'ar wannan abun dayayi agaban alyasat daga Nan Kuma ya,umurci kowa da abar zancennan Kuma sudage da addu,a acikin wannan abun ko Allah zekawo sauk'in Shi daga hakan suka d'unguma zuwa asbiti gun najeeb Amma Banda dady.
Bibibo
Yana fitada mama bedireta ko inaba se masarautarsu turakar gimbiya halila yayi Mata bayanin komai dake faruwa,,Aiko fad'a sosai gimbiya halila tayi masa akan d'auko ta dayayi koba komai hankalin abbe zetashi sosai tanuna Masa b'acin ranta sosai inda tace doline yamaidata gidan mujinta tana gama fad'ar hakan takira maheerah tazo tabata temakon gaggawa tunda asome take,,,bayan maheerah tazo tayiwa mama duk wani abunda yadace Kuma ta tabbatar da cikinta besamu wata matsalar ba yanzuma yashigo 6 month (kenan dai tin had'uwar su tafarko wannan cikin yasamu kenan🤔)
Umurni tabashi cewar maza yamaidata Amma yakaita part d'in ammy,, mik'ewa yayi ze d'auketa kenan wani bafad'e yace suzo dukkansu me martaba nasan ganinsu domin lbr yakaimasa cewa maheer yashigoda wata bil,adama acikin masarauta.
Hakan yasa yad'auketa duk suka nufi turakar memartaba d'in inda suka samu har mahaifiyarsu nacan,,,bayan sungaisaida iyayen nasu maheer yakwantarda mama dake bacci agefe.
Kallonsu duka memartaba yayi Yana nazarinsu gabaki d'aya dukkansu sunshige gashi kamar Muna fukai,,cikin dattako me martaba yafara tambayar maheer miye had'inshida mama yace kodai "abunda nake hanakune kuka fara maheer cutadda nak'asa daku? Shin banhanaku shiga jikin bil,adama ba balle har kuzama silar wata cutarwa agaresu?
D'agowa maheer yayi dasauri Jin abunda mahaifin nasu yafad'a cikin girmamawa yace "wlh memartaba bahaka bane Babu abunda ke tsakanina da wannan yarinyar se alkhairi Kuma bamani kad'ai ba hadda Y'an uwana da cutarda ita zanyi bazan Bari ahalina susanda itaba hasalima temakonta mukeyi kumafa tanada aure,
"Aure? Kuma kad'aukota? Cewar memartaba ahasale kana yace wannan wanne irin temakone Wanda bazayimatashi aduniyarsuba? Wannan karon gimbiya halila ce tayi magana cikin girmamawa tafarabawa mahaifin nasu lbrn komai dayashafi mama tinda had'uwarsu da mahaifiyarta alokacinda zata haifeta hai izuwa yanzu abunda yafaru maheer yad'aukota seda takai karshe kana tace Muna neman afuwarku mahaifanmu abisa b'oye muku wannan Al,amari damukayi.
Gabaki d'aya wurin yayi tsit bame cewa komai harna tsawon lokaci kamun memartaba yanisa Yana fad'ar tabbas kuntemaki way'annan bayin Allah Kuma tinda daniyar temako kukayi sabida Allah bazan hanakuba sedaima na k'arfafa muku Amma fa kasani maheer kayi kuskure nad'aukar matar wani koba jinsinku d'aya ba kaide namujine itako mace sabida hakan kadena tab'ata kasani cewa haramunne amusulunci duk abunda yafaru karik'a saka Y'an uwanta Mata kajiko?