Sashe 3
Soldiers Family Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsayawa sukayi Dede tsakiyar fad'ar suna zagaye mama tareda Dan lasar k'afar fa itako se murmushi takeyi Amma aranta tana mamaki kawota fad'ar megari da sukayi sunjima suna zagarenta kamun su d'anja baya kad'an suna suna d'aga kohotansu sama...cikin sauri mama tak'arasa inda suke tana rungumo k'awarta tareda manna Mata kiss akai kana ta juyo tana shafa gashin bayan bibibo shima tamanna masa kiss d'in tana doka murmushi...suko baya sukaja tare da yin wata irin girgiza mehad'e wannan gurnanin nasu me ban tsoro Wanda seda yakarad'e ilahirin k'auye hakan Kuma yayi Sana diyyar farfad'owar Wanda suka suma kamun subude idanuwansu suna k'arewa mutanen wurin kallo cikin alamar gargad'i suna bud'ar bakinsu nakusan minti 5 kamun suka juya aguje suka nausa cikin jeji.
Ai kamar jira akeyi sud'aga kana kowa yasamu kanshi cikin wani irin tashin hankali aka fara ihun neman d'auki da gudun ceton Rai shidai kawo ila dayawa mutane akanshi sukabi suna ihu ciki kuwa hadda wasu y'ay'ansa yayin da megari yamik'e yakai sau ukku ana koma durk'usarda dashi tsoro yanashi yin gudun da yake sonyi adurk'uso na hud'u ne ya fad'a akan malam liman dake kusanshi ak'anme seda tayi tullu tukunnah yacika rigarshi da iska ya fad'a gida yayin da malam liman yaji megari akanshi akan ya farfad'o akuma Dede wannan lokacin cikinshi dake d'ure ya facce hakan yasaki wani Masha hurin zawo me shegen wari kamun Mike a 360 yayanki hanyar barin garin Baki d'aya gudu yakeyi zawo nazuba...megari kuwa Yana fad'awa gida bega kowaba awaje hakan yasa banka k'ofar d'akin asabe yafad'a in da labulen k'ofar ya tad'eshi ya fad'a cikin kwallar furar datake damawa kamun sume da k'ofar surufe gammm😂
Eggo kuwada tinda ta hangi mama da wayannan zakunan hankalinta yatashi Kuma duk abunda suke itada aminan nata eggo na kallo hakan bakaramin Kara daga Mata hankali yayiba sanadin hakan yasa tashiga wani mugun shock Wanda yahanata Koda kwakkwaran motsi seda yanzuda kowa yawatse mama tarink'ata tana fad'ar eggo mike faruwa ne tashi muje gida kowa Babu agun...arazane eggo tajuyo tana kallan mama kamun tajanyo da k'arfi tarungume tana dudduba jikinta kamar mene man wani abun..can Kuma tamik'e dasauri takama hannunta suka nufi gida itadai mama tana biye da eggo tana mamakin wannan Al,amarin..!
Dubai
Yau jumu,a Kuma kowa a part d'in habibbty zeyi breakfast dinner dakuma lunch...cike parlourn habibbty yake da zaratan samarin jikonkin nata da yammata se iyayensu Wanda idanda perlon bayada girma to baze tab'a daukarsuba...Yaya suhaif ne yashigo Yana turo kujerar da ammy ke kai yayin da kannenshi ke takemai baya sallama sukayi kowa ya ,amsa kana yasamu wuri kusada iyayen nasu Mata ya,ajiye ammynshi kana yaje gun habibbty yaringoneta Yana gaidata suma duka su Al,Hassan hakan sukayi kana suka shiga kaida iyayen nasu abbu suka fara gaisarwa sa,annan Abba se dady da uncle A kana iyayen mata..daganan Yan uwansu suka shiga gaisawa da juna...seda kowa yanutsu bayan anga gaishe gaishen kana suka fara cin abunci in da suhaif ya fara bawa mahaifiyarsu Amma hajiya suhaima tahana tahanyar karbar abuncin daga hannunshi ta shiga bata hakan kuwa bakaramin dad'i yayi musuba duk da in da sabo sun saba, muddin akazo cin abuncin nan part d'in habibbty to d'aya daga cikin iyayen nasu matane zata Bata...bayan angama cin abuncin ne masu aiki suka gyara wurin kamar yadda aka Saba d'aya daga cikin samarinne yamik'e me suna muhufas yashiga had'a wata katuwar computer dakenan perlon habibbty seda yagama had'a komai kana yamik'e yakoma wurinshi tareda d'aukar wayar habibbty yashiga contact d'inta yadannwa wata nomber Kira ta WhatsApp seda tayanke aka sake Kira kana Wanda ake Kiran yad'aga d'auke da sallama abakinshi yayinda Kuma ya bayyana awannan katuwar computer mekamar Rabin bagon perlon... murmushi yayi kamun yayi magana habibbty tace jalaludeen kana lpy? Cikin far,a da farin cikin ganin ahalinshi jalaludeen yace lpy qalau habibbty kana ya gaisar da iyayen nasu sake wurin bayan kowa ya,amsa cikin farin ciki k'anen nashi suka shiga fad'ar Yaya jalal barka da safiya duk acikin larabci suke maganar Yana amsa musu seda duk suka gama gaisawa kana yadubi alhusain yace little bro yajikin ammy? Amma d'auki Yaya jalal...to allah yabata lpy...duk suka ammasa da ameen kana yammata suka shiga zuba mishi tab'ara Yaya jalal kasiyomun Yaya jalal kayimun kaza hakan sukayita seda iyayen suka gaji kana sukayimashi sallama aka riwani...jalaludeen duka shine babba acikin ahalin gidan Kuma shima sojane sedai Shi Yana aikine a Nigeria acikin garin Abuja.
Bayan ankashe aka Kira Zaid shima hakan akayita yi mishi duk da be cika sakewa kamar Yaya jalal ba bayan anshene aka Kira wata number, Amma me wannan number seda akayi masi Kira hud'u kana yad'aga, Yana zaune cikin office d'inshi atake kyakkyawar fuskarshi tabayyana sedai ad'aure take tamau ba wani walwala atare dashi kallanshi habibbty tayi nadan lokaci kum tace *ALYASAT* kana lpy? Lumshe kyakkyawan idanuwanshi yayi kamun yasake bud'esu cikin so da k'aunar kakar tashi yace lpy qalau habibbty ya k'arfin jikinki? "" Alhmdllh alyasat y aikin? Shiru yayi kamar bejitaba kamun yabud'e baki kamar bayaso yace alhmdllh sa,annan ya shiga gaishe da iyayen nasu dakyar domin jinyakeyi gabaki d'aya ya wahala wannan Yar maganar dayayi danshi baya k'aunar Friday d'innan tazo sabida kiraye2 Nan
Nan shima kannenshi suka shiga gaidashi Amma hankalinshi na kan ammy daketa dokamai murmushi..seda duk suka gama wayar harzeyanke domin yagaji wlh sekawai yaji ance yaya sat I miss you..atake duk anunrin fuskarshi tad'auke yak'ara take fuskarnan sosai kamun yakashe wayarshi kawai...itako muhibbat dataga yayi Mata hakan se kawai tasaka kuka cikin Jin haushi mama Billy tabige Mata Baki karma wani yaji bayasan Kuma ta makaraba domin d'ay d'ayku ne kawai Basu ganiba.
kamun asake Kiran wani hakan akayita Kiran yaran gidan d'aya bayan d'aya duk akagaisa da way'anda basa gari kana akayanke wayar kowa ya fito zuwa wurin aikinshi bayan Al, Hassan ya maida ammy part d'inta tareda damk'arta hannun anty ayame.
Ahakan motocinsu sukabar gidan ajere kamar yadda suka Saba.
Ba,afayikomaiba yanzune asalin cankalen zefara💃
*SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal ka duk me buk'atar complete kuma 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124
Autar Alheri ✍️
🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀
(Romantic novel)
*By Dr Yasmeen Ahmed*
Autar alheri ✍️
Page 7&8
__"sunyi nisa cikin tafiyar mejo sadam yadubi suhaif yace, "bro wai yamaganar zuwanmu India ne?" Numfasawa suhaif yayi kana yace, "miye anfanin zuwa India bro abunda ba,ayiwa ammy ananba India za,ayinshine?"
"Aa gaskiya sedai kasan yadace familyn ta Susan halinda take ciki kokuwa?"
"Hakane Amma kasan ya alyasat ba yadda zeyiba domin yatsani Al,adunnan nasu Kuma abunda kasanine..."
"eh to Amma bazamu saka su dady suyi magana dashiba?"
"humm mejo kenan sekace bakasan waye ya alyasat ba..."
"Gaskiya ne Kuma nasani abunne me wahala ya amince, Amma Bakomai muyi magana da ya Yusuf nasan shi zai saurareshi.."shiru suhaif yayi kamar bazai yi magana ba sai kuma yace, "bakomai bro Allah yasa ya, amince"
"ameen dai" cewar sadam kana sukaci gabada firarsu.
Acan gida kuwa suna fita habibbty tafara k'wallah tana addu,ar Allah yabayyana Mata yaronta abun soyuwa agareta aduk inda yake afad'in duniya..da kyar su Abba suka lallaɓata tayi shiru suna fatar Allah yabayyana Dan uwan nasu.!
Shinkafi
Su mama nashiga gida eggo tashiga had'o kayanta Dana mama ba tare da ta cewa mama ko mai ba, ita ko da kallo kawai take bin mahaifiyar tata, sai da eggo ta had'a komai da suke buk'ata kana tajawo mama tare da rufe gidan suka fita tafiya sukeyi sosai da k'afa sai da mama tagaji tadubi mahaifiyar tata tace "eggo Wai Ina zamujene hakan?
Sokoto eggo tafad'a atak'aice...Ido mama tazaro kamun tace sokoto fa kikace eggo da wannan yammacin Kuma ak'afa? Shiru eggo tayi kamar bataji mitaceba sai da mama tasaka Mata kuka kana tadubeta tace, "yanzu zamu shiga cikin garine musamu motar dazata shiga sokoto saboda hakan wlh kiyimun suru kafin na faffala miki mari anan..." shiru mama tayi bata karayin magana ba har suka iso cikin gari suka ko yi sa,a motar sokoto tacika saura mutin d'aya...shiga sukayi inda eggo tad'ora mama akan kafafunta suka d'auki hanya sai da suka baro cikin garin zamfara sai kawai motarsu tatsaya ahanya ashewai Yan bindiga ne sukayiwa motar kawanya ...cikin tashin hankali kowa dake wurin yakama salati kamun duk akafito dasu waje..gabaki d'aya akasetasu da binda za,afata farfesun kanunsu se kawai wani daga cikinsu yace, "Ku da kata karda mu kashe way'annan kawai mu,ajiyesu Idan ansaki kud'i musakesu....angama oga cewar yaranshi kana aka tasa k'eyar dukan mutanen dake cikin motar izuwa cikin surƙurmin jejeji...hankalin eggo in yayi dubu to ya tashi, Dan ganin wannan taddancin amma mama ko akwalar rigarta sai da sukayi tafiya mai nisa kana suka cinma mafakarsu anan duk aka ajiyesu kana suko sukashigayin abin gabansu.!
London
"Zaune yake acikin kantamemen office d'inshi Yana duba wasu peril kawai akaturo k'ofar akashigi..shiru yayi name cigaba da abunda yakeyi domin tasan ko ba a fad'a ba, ba mai shigo masa office kai tsaye in ba lateep ba, kujera ya samu ya zauna Yana fad'ar big man wani abunda ya taso anturamu Dubai yin wani aikin Kuma hadda sunanka aciki...d'aukowa alyasat yayi Yana kallan lateep din kamun yace banada ra,ayida hakan big man saboda hakan kawai kuje....shiru lateep yayi nadan wani lokaci yasan tinda yace bayada ra,atabbas bazejeba domin alyasat bayabin umurnin kowa shike bawa kansa umurni Kuma haryabawa manyan nasu saboda yadda suke tsananin ji dashi, domin yasan aikinshi Kuma jarimine na bugawa ajarida...okay badamuwa Naga mutuniyar na nemanka koka ganta? Shiru yayi mashi kamar bejiba... "kana fa jina Dan renin hankali kawani shareni ☹️"
Nan ma ko kallanshi Alyasat beyiba..ganin hakan yadaka lateep dariya yafita Yana fad'ar "Allah yashiryeka big man inda akebibiyar mutum ana sonshi shikenan yana wulakanta mutane..."
Shidai alyasat banza yayi mishi kamar baiji me yace ba?, yaci gabada aikinshi..!
Dubai
Ai kamar jira akeyi sud'aga kana kowa yasamu kanshi cikin wani irin tashin hankali aka fara ihun neman d'auki da gudun ceton Rai shidai kawo ila dayawa mutane akanshi sukabi suna ihu ciki kuwa hadda wasu y'ay'ansa yayin da megari yamik'e yakai sau ukku ana koma durk'usarda dashi tsoro yanashi yin gudun da yake sonyi adurk'uso na hud'u ne ya fad'a akan malam liman dake kusanshi ak'anme seda tayi tullu tukunnah yacika rigarshi da iska ya fad'a gida yayin da malam liman yaji megari akanshi akan ya farfad'o akuma Dede wannan lokacin cikinshi dake d'ure ya facce hakan yasaki wani Masha hurin zawo me shegen wari kamun Mike a 360 yayanki hanyar barin garin Baki d'aya gudu yakeyi zawo nazuba...megari kuwa Yana fad'awa gida bega kowaba awaje hakan yasa banka k'ofar d'akin asabe yafad'a in da labulen k'ofar ya tad'eshi ya fad'a cikin kwallar furar datake damawa kamun sume da k'ofar surufe gammm😂
Eggo kuwada tinda ta hangi mama da wayannan zakunan hankalinta yatashi Kuma duk abunda suke itada aminan nata eggo na kallo hakan bakaramin Kara daga Mata hankali yayiba sanadin hakan yasa tashiga wani mugun shock Wanda yahanata Koda kwakkwaran motsi seda yanzuda kowa yawatse mama tarink'ata tana fad'ar eggo mike faruwa ne tashi muje gida kowa Babu agun...arazane eggo tajuyo tana kallan mama kamun tajanyo da k'arfi tarungume tana dudduba jikinta kamar mene man wani abun..can Kuma tamik'e dasauri takama hannunta suka nufi gida itadai mama tana biye da eggo tana mamakin wannan Al,amarin..!
Dubai
Yau jumu,a Kuma kowa a part d'in habibbty zeyi breakfast dinner dakuma lunch...cike parlourn habibbty yake da zaratan samarin jikonkin nata da yammata se iyayensu Wanda idanda perlon bayada girma to baze tab'a daukarsuba...Yaya suhaif ne yashigo Yana turo kujerar da ammy ke kai yayin da kannenshi ke takemai baya sallama sukayi kowa ya ,amsa kana yasamu wuri kusada iyayen nasu Mata ya,ajiye ammynshi kana yaje gun habibbty yaringoneta Yana gaidata suma duka su Al,Hassan hakan sukayi kana suka shiga kaida iyayen nasu abbu suka fara gaisarwa sa,annan Abba se dady da uncle A kana iyayen mata..daganan Yan uwansu suka shiga gaisawa da juna...seda kowa yanutsu bayan anga gaishe gaishen kana suka fara cin abunci in da suhaif ya fara bawa mahaifiyarsu Amma hajiya suhaima tahana tahanyar karbar abuncin daga hannunshi ta shiga bata hakan kuwa bakaramin dad'i yayi musuba duk da in da sabo sun saba, muddin akazo cin abuncin nan part d'in habibbty to d'aya daga cikin iyayen nasu matane zata Bata...bayan angama cin abuncin ne masu aiki suka gyara wurin kamar yadda aka Saba d'aya daga cikin samarinne yamik'e me suna muhufas yashiga had'a wata katuwar computer dakenan perlon habibbty seda yagama had'a komai kana yamik'e yakoma wurinshi tareda d'aukar wayar habibbty yashiga contact d'inta yadannwa wata nomber Kira ta WhatsApp seda tayanke aka sake Kira kana Wanda ake Kiran yad'aga d'auke da sallama abakinshi yayinda Kuma ya bayyana awannan katuwar computer mekamar Rabin bagon perlon... murmushi yayi kamun yayi magana habibbty tace jalaludeen kana lpy? Cikin far,a da farin cikin ganin ahalinshi jalaludeen yace lpy qalau habibbty kana ya gaisar da iyayen nasu sake wurin bayan kowa ya,amsa cikin farin ciki k'anen nashi suka shiga fad'ar Yaya jalal barka da safiya duk acikin larabci suke maganar Yana amsa musu seda duk suka gama gaisawa kana yadubi alhusain yace little bro yajikin ammy? Amma d'auki Yaya jalal...to allah yabata lpy...duk suka ammasa da ameen kana yammata suka shiga zuba mishi tab'ara Yaya jalal kasiyomun Yaya jalal kayimun kaza hakan sukayita seda iyayen suka gaji kana sukayimashi sallama aka riwani...jalaludeen duka shine babba acikin ahalin gidan Kuma shima sojane sedai Shi Yana aikine a Nigeria acikin garin Abuja.
Bayan ankashe aka Kira Zaid shima hakan akayita yi mishi duk da be cika sakewa kamar Yaya jalal ba bayan anshene aka Kira wata number, Amma me wannan number seda akayi masi Kira hud'u kana yad'aga, Yana zaune cikin office d'inshi atake kyakkyawar fuskarshi tabayyana sedai ad'aure take tamau ba wani walwala atare dashi kallanshi habibbty tayi nadan lokaci kum tace *ALYASAT* kana lpy? Lumshe kyakkyawan idanuwanshi yayi kamun yasake bud'esu cikin so da k'aunar kakar tashi yace lpy qalau habibbty ya k'arfin jikinki? "" Alhmdllh alyasat y aikin? Shiru yayi kamar bejitaba kamun yabud'e baki kamar bayaso yace alhmdllh sa,annan ya shiga gaishe da iyayen nasu dakyar domin jinyakeyi gabaki d'aya ya wahala wannan Yar maganar dayayi danshi baya k'aunar Friday d'innan tazo sabida kiraye2 Nan
Nan shima kannenshi suka shiga gaidashi Amma hankalinshi na kan ammy daketa dokamai murmushi..seda duk suka gama wayar harzeyanke domin yagaji wlh sekawai yaji ance yaya sat I miss you..atake duk anunrin fuskarshi tad'auke yak'ara take fuskarnan sosai kamun yakashe wayarshi kawai...itako muhibbat dataga yayi Mata hakan se kawai tasaka kuka cikin Jin haushi mama Billy tabige Mata Baki karma wani yaji bayasan Kuma ta makaraba domin d'ay d'ayku ne kawai Basu ganiba.
kamun asake Kiran wani hakan akayita Kiran yaran gidan d'aya bayan d'aya duk akagaisa da way'anda basa gari kana akayanke wayar kowa ya fito zuwa wurin aikinshi bayan Al, Hassan ya maida ammy part d'inta tareda damk'arta hannun anty ayame.
Ahakan motocinsu sukabar gidan ajere kamar yadda suka Saba.
Ba,afayikomaiba yanzune asalin cankalen zefara💃
*SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal ka duk me buk'atar complete kuma 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124
Autar Alheri ✍️
🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀
(Romantic novel)
*By Dr Yasmeen Ahmed*
Autar alheri ✍️
Page 7&8
__"sunyi nisa cikin tafiyar mejo sadam yadubi suhaif yace, "bro wai yamaganar zuwanmu India ne?" Numfasawa suhaif yayi kana yace, "miye anfanin zuwa India bro abunda ba,ayiwa ammy ananba India za,ayinshine?"
"Aa gaskiya sedai kasan yadace familyn ta Susan halinda take ciki kokuwa?"
"Hakane Amma kasan ya alyasat ba yadda zeyiba domin yatsani Al,adunnan nasu Kuma abunda kasanine..."
"eh to Amma bazamu saka su dady suyi magana dashiba?"
"humm mejo kenan sekace bakasan waye ya alyasat ba..."
"Gaskiya ne Kuma nasani abunne me wahala ya amince, Amma Bakomai muyi magana da ya Yusuf nasan shi zai saurareshi.."shiru suhaif yayi kamar bazai yi magana ba sai kuma yace, "bakomai bro Allah yasa ya, amince"
"ameen dai" cewar sadam kana sukaci gabada firarsu.
Acan gida kuwa suna fita habibbty tafara k'wallah tana addu,ar Allah yabayyana Mata yaronta abun soyuwa agareta aduk inda yake afad'in duniya..da kyar su Abba suka lallaɓata tayi shiru suna fatar Allah yabayyana Dan uwan nasu.!
Shinkafi
Su mama nashiga gida eggo tashiga had'o kayanta Dana mama ba tare da ta cewa mama ko mai ba, ita ko da kallo kawai take bin mahaifiyar tata, sai da eggo ta had'a komai da suke buk'ata kana tajawo mama tare da rufe gidan suka fita tafiya sukeyi sosai da k'afa sai da mama tagaji tadubi mahaifiyar tata tace "eggo Wai Ina zamujene hakan?
Sokoto eggo tafad'a atak'aice...Ido mama tazaro kamun tace sokoto fa kikace eggo da wannan yammacin Kuma ak'afa? Shiru eggo tayi kamar bataji mitaceba sai da mama tasaka Mata kuka kana tadubeta tace, "yanzu zamu shiga cikin garine musamu motar dazata shiga sokoto saboda hakan wlh kiyimun suru kafin na faffala miki mari anan..." shiru mama tayi bata karayin magana ba har suka iso cikin gari suka ko yi sa,a motar sokoto tacika saura mutin d'aya...shiga sukayi inda eggo tad'ora mama akan kafafunta suka d'auki hanya sai da suka baro cikin garin zamfara sai kawai motarsu tatsaya ahanya ashewai Yan bindiga ne sukayiwa motar kawanya ...cikin tashin hankali kowa dake wurin yakama salati kamun duk akafito dasu waje..gabaki d'aya akasetasu da binda za,afata farfesun kanunsu se kawai wani daga cikinsu yace, "Ku da kata karda mu kashe way'annan kawai mu,ajiyesu Idan ansaki kud'i musakesu....angama oga cewar yaranshi kana aka tasa k'eyar dukan mutanen dake cikin motar izuwa cikin surƙurmin jejeji...hankalin eggo in yayi dubu to ya tashi, Dan ganin wannan taddancin amma mama ko akwalar rigarta sai da sukayi tafiya mai nisa kana suka cinma mafakarsu anan duk aka ajiyesu kana suko sukashigayin abin gabansu.!
London
"Zaune yake acikin kantamemen office d'inshi Yana duba wasu peril kawai akaturo k'ofar akashigi..shiru yayi name cigaba da abunda yakeyi domin tasan ko ba a fad'a ba, ba mai shigo masa office kai tsaye in ba lateep ba, kujera ya samu ya zauna Yana fad'ar big man wani abunda ya taso anturamu Dubai yin wani aikin Kuma hadda sunanka aciki...d'aukowa alyasat yayi Yana kallan lateep din kamun yace banada ra,ayida hakan big man saboda hakan kawai kuje....shiru lateep yayi nadan wani lokaci yasan tinda yace bayada ra,atabbas bazejeba domin alyasat bayabin umurnin kowa shike bawa kansa umurni Kuma haryabawa manyan nasu saboda yadda suke tsananin ji dashi, domin yasan aikinshi Kuma jarimine na bugawa ajarida...okay badamuwa Naga mutuniyar na nemanka koka ganta? Shiru yayi mashi kamar bejiba... "kana fa jina Dan renin hankali kawani shareni ☹️"
Nan ma ko kallanshi Alyasat beyiba..ganin hakan yadaka lateep dariya yafita Yana fad'ar "Allah yashiryeka big man inda akebibiyar mutum ana sonshi shikenan yana wulakanta mutane..."
Shidai alyasat banza yayi mishi kamar baiji me yace ba?, yaci gabada aikinshi..!
Dubai