← Book details Sanadin Soyayyar Shan Minti Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 14 OF 16

Sashe 14

Sanadin Soyayyar Shan Minti Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Ni yar'asalin jahar kano ce a fage amman a unguwar kunya chemist gidanmu yake, tun ina yar'shekara biyar a duniya Allah yayi ma mahaifiyata rasuwa gashi ni daya ta haifa a duniya kuma ta haifoni cikin yan'uba sannan kuma itace matar babana ta biyu amman matanshi uku, ita uwargida wato Hajia Zainab tana da yara biyar uku mata biyu maza sai Hajiya Murja tana da yara uku biyu maza daya mace duka sun girmaini saboda mamata ta jima bata haihu ba har gori ake mata ana cewa mata juya bata taba damuwa ba, dan tasan haihuwa ta Allah ce kuma tana fatan Allah ya bata mai albarka, sosai ake zaman doya da manja a gidanmu dan kishi suke sosai ina iya ce maki kishin ya wuce a kirashi na musulinci sai dai addu'a kawai, Mamata tana ganin kayan bakin ciki dan ma batayin shiru mudun akayi mata sai ta rama itadai bata jan fada amman aka jata tabbas sai ta rama, Babana dan kasuwa ne tun safe idan ya fita baya dawowa sai dare watarana kafin ya dawo munyi bacci sai da safe zamu ganshi shima ba wani sosai ba, saboda muna shirin zuwa boko muna tafiya shima na tafiya baya dawowa sai dare baisan halin da gidanshi yake ciki ba, gashi Babana yana da saurin daukar zigar mace da mace ta zauna ta karanta mashi yake dauka baya bincike zai hau yaita fada, ita Mama tsakiya kishiyoyi suka sata ko wace tafi kishi da ita, shiyasa ko wane daki yaje sai ance mashi Fiddausi tayi abu kaza haka aketa zaman har aka haifeni naga gata wajen Mama duk da bani wayau amman hakan baisa na manta ba, dan yanzun haka ina ganin abun a idona bani da kanne sai yaiye amman yaiyen bana rufin asiri ba dan wai dani suke yan'ubanci bayan ni ba kowa bace da har za'ayi yan'ubanci dani rana daya aka wayi gari Mama ta rasu lokacin banda wayau amman nasan anyi man mutuwa dan nayi kuka har na gode ma Allah, haka mutane ni suke ma kuka dan sunsan an barni cikin hukuba da kangin rayuwa bayan angama sadakar bakwai dangin Mama suka so su tafi dani Baba ya hana yace ni zan ringa gani yana tunowa da mamata kuma ai yana da masu rike mashi ni haka suka tafi suka barni amman suna zuwa duba lafiya duk ranar da sukazo sai anyi fada dasu, saboda wahalar da sukaga ana bani a gidanmu, domin komai nikeyinshi tun ban iya ba har na iya dan ko bugu tun inajin tsoro da zafi har na daina ji, dan ban damu da naga bulala naji tsoro ko wace iri ce dan tun ina yar'shekara biyar aka sabaman da bugu ko wane iri dankuwa aike duk nisan unguwa a garin kano kasa nike zuwanta ba damuwarsu bane, Babana baisan wainar da ake toyawa ba shidai yana kasuwa dan har makaranta boko da islamiya duk an hanani zuwa bani aikin komai sai ma wahala a lokacin nakai shekara sha-shidda Khady, watarana Aunty Hafsat tazo yayar Mamatace ta taddani cikin kangin rayuwa tayi kuka sosai a ranar sai da aka rabata da matan Babana kuma ta tafi dani gidanta, ko kwana banyi ba sai ga Baba yazo da yan sanda haka yayi mata rashin mutunci sannan yasa yan'sanda sukayi masu tsakani dani, haka ina kuka tana kuka muka rabu tunda na koma na cigaba da wahalar da nike ba dare ba rana kamar ba gidan ubana ba.

Ina da shekara 20 masifa ta fado a rayuwata, barayi suka shigo gidanmu zasuyi sata amman Baba baya da kudi dan ko sisi bai shigo da ita gida ba, ba bugun da basu yi mashi ba amman babu, hakan yasa ogan barayin yasa wani cikin yaronsu yayi man fyade sannna suka tafi sosai Baba yayi kukan abunda aka yi man, cikin daren ya kaini asibiti dan duba lafiya ta, ya kuma dunga bani hakuri yana kuka, ya zanyi kaddarata ce tazo a haka bayan na samu sauki muka dawo gida, tunda na dawo sai na sake shiga bala'i dan kullun sai anyi man gori wai anyi man fyade, wajen Baba kawai nike ji dadi, dan kuwa kuka ya zama abokina wasa wasa sai Baba shima ya fara tsanata kamar ba shi ya haifeni ba yana ceman yar'iska sai ga ciki ya fito jikina Baba da kanshi ya koreni yace na bar mashi gida ban jamashi zagi a gari, ni kuma bansan ina zani ba, kuma lokacin tunina ya gushe banyi hausar zuwa wajen dangin Mamana ba nasan zasu ansheni hannu biyu, haka na hau motar katsina dan inason nisanta kaina da duk wani a halina a mota na hadu da Salamai zata jibia bayan mun sauka mota naga bansan kowa ba nace mata ko zan kwana gidanta kafin gobe na tafi bata nuna man komai ba tace to haka muka sake shiga mota sai nan garin hirji a ranar da tsiya da karfi da yaji sai da Salamai ita da wata kawarta Jumai sukayi madigo dani nasha kuka wanda ban taba irinshi ba, ina hada su da Allah amman sai da suka ida lalataman rayuwa, washe gari naso guduwa ba dama dan sun kulle gida inaji ina gani suka zubdaman ciki dan ina cin wani abinci da suka bani ban sake sanin abunda ke faruwa ba sai daga baya, Khady na kaiki karshe haka suka kama madigo dani da tsiya dan idan zan hana sai su daureni haka muka kama yi dasu kuma suna gaiyato wasu suzo ansamu nama kuma naman yana da dadi sosai, tun bani son abun har na saba dan idan ba'ayi ba banjin dadi haka nima na zama yar'hannu kinji dan takaitancen tarihi na Khady."

*abunda yasa jiya banyi posting ba dan banga ruwan comment ba, idan banga na yau ba gaskiya zani daina😢*

Share
Comment
And
Vote
[12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI*
_na ɓata rayuwata😭_

Na
*Jameey yar'mutan kankia ce❣️*

*MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️*
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
_________________

https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t

*Wattpad JameelarhSadiq*

Page 25⏩26

Kallon Aunty Asiya nayi sannan nace “Aunty muna zaune har dare yayi ni ko mangrid ban samu nayi ba, ga isha'i tana kunno kai." Cikin jimami Asiya tace “tashi kije kiyi sallah, ni kuma bari na chanza pad ko dan tea ne sai na hada mana mu sha da cake, dan zaune zamu kwana har sai ida bani labarin wautar da kikayi Khady, kin samu dama amman kinyi wasa da ita." Nidai ban ce mata komai ba, na tashi na shiga ɗakina da yake nasha kuka duk zafi ya taso man shiyasa na fara shiga wanka sannan nayi alwallah nayi sallah da azkar duk da lokacin ha wuce dan har isha'i tayi, ina gamawa na tashi na maida isha'i, dan kwanciya nayi na wani dan lokaci sannan na fito parlour zaune na tadda Aunty tana cin cake sai wata gasasar kaza a gefenta, zaunawa na kalleta sannan nace “kedai Aunty baki rabuwa da kaza ko."? Murmushi tayi sannan tace “Ai ban iya rayuwa idan babu kaza, yanzun nan aka aikoman da ita daga nan makota." kallonta nayi sanann nace “kina nufin makotanmu ba gidan matar aure bane."? Dariya tayi sanan tace “matar aure ce har da yara hudu ma, kawai dai tana bin mace da mace sana'arta kenan." cikin tashin hankali nace “inalillahi wa'inna'alaihirajiun, mijinta yasan abunda take kuwa Aunty."? Girgiza man kai tayi sannan tace “bai sani ba, amman watarana zai sani dan kwana casa'in da tara ta ɓarawo rana ɗaya ta mai kaya, sannan ba abun mamaki bane Khady dan kinji matar aure tana madigo, ai madigo ya zama ruwan dare gamai duniya ba wanda bata madigo a yanzun sai wanda Allah ya tsare, amman daga yanmatan zawarawan harda matan aure ma abun taƙaicin wata harda yarinyar cikinta tana yi, kiji suna ihu suna gayama junansu dadin da suke haka zasu kama har sai sunyi realize , abun ba dadi dan akwai wani gida a garin nan ina harka da yangidan wallahi Khady ba sheri nayi masu ba ko kuma ƙage ni nasha gani da idona, ita uwargidan yaranta bakwai mata hudu maza uku, kuma duka sun girma sun mallaki hankalisu sannan amaryar kuma yaranta hudu duk mata, tunda Allah yasa ya auro amaryarshi ta kwalafa ido taga yaran nan nashi taji tana shi'awarsu sai ta kwantar da kai suna ta abun arziki ranar da baida kwana ɗakinta sai tace su yan'matan su dawo ɗakinta su kwana, haka ta kama labdatarsu har ta koya masu madigo wallahi har five in one sunayi lokaci guda, abun baƙin Cikin ranar da uwar ta gane abunda ake ma yaranta da taso tada hankali amman suka kama gaya mata dadin abun har itama ta shiga anayi da ita, basu damu da mijin ya kusancesu ba, kuma idan yace yanmatan su fiddo miji sai suce ai lokacin sune baiyi ba, bayan ba abunda suke a gidan nan idan ba madigo ba, inkai ki karshe Khady yanzun duka yanmatan gidan nan suna madigo sanann mazan gidan kuma suna neman ƙannensu suna zina dasu, ranar na shiga gida na tadda ba kowa sai na shiga wani room zani wajen Imirana zan anshi wayata da ya ara zai turo sex video ina shiga naga yana liwaɗi da kanwarshi, ranar naga tashin hankali keda kiyi addua dan wannan duniya tazo karshe Khady."
Shere gumin da ya keto man nayi sannan nace “wai Allah, Allah ya shirya su Aunty." “Amin, kinga cigaba da bani labarin nan kinsan dai nace maki yau bamu bacci har sai kin gamashi ko."? Murmushi nayi sannan nace “eh hakane, ai labarin yazo karshe ma Aunty." “eh sai kiyi sauri ki idaman." cemata nayi “to shikenan Auntyna."
Chapter 14 · 0% Book details