Sashe 13
Sanadin Soyayyar Shan Minti Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Wata rana da ba zan taɓa mantawa ba, ranar ina saura kwana biyu mu koma gida hutun semester, lokacin duk na shiga damuwa dan na saba da romantic ɗin da nike yi da nurandeen gashi ni mai yawan bukata ce ina da saurin bukata, shima a nashi bangaren ya shiga damuwa sosai dan ya saba da dadina, kirana waya yayi sannan yace “my life i need you more, ina bukatar ganinki a guest house dina pls." cikin damuwa nace mashi “ ok my sugar bari nazo yanzun." “gud." kawai yace man ya kashe wayar ni kuma wanka na shiga wanka sannan na shirya cikin wasu ɗamanmun kaya wanda basu da banbanci da babu komai a jikina, wankan turare nayi sannan na zunbula hijab har kasa sannan na fito nan muka hadu da Dejja zata shigo wajena, kallonta nayi sannan nace “malama Dejja sai ina haka."? Murmushi tayi sannan tace “Aa Aunty Auta kedai zan tambaya sai ina haka, naga kina ta kamshi wallahi nidai turaren nan naki yana da dadin kamshi Aunty Auta" murmushi nayi mata da yake banjin bala'i sauri ma nike naje wajen Nurandeen ce mata nayi “karki damu anjima ki dawo ki ansa zan baki, yaushe kuke gama exams."? Murmushi tayi sannan tace “ai yau na gama exams, kece nike jira naji ance an medicine sai jibi suke gamawa ko."? Cemata nayi “ok shikenan Allah ya kaimu jibi din, ni yanzun wani waje zani ki shiga ki jirani nadawo." cewa tayi “Aa tafiya zanyi nadawo ko gobe ne insha Allah." tafiya muka cigaba dayi da ita sannan ta shiga room dinta ni kuma na wuce wajen masoyina, a kofar gida mai naped ya ajiye ni sanann na bashi kudinshi na shiga, ina shiga ya tadda shi zaune da gajeren wando da sauri ya taso ya rumgume ni a tare muka sauke ajiyar numfashi muka kalli juna mukayi murmushi a tare, cireman hijab din yayi sanann ya daukeni tsaf ya shiga dani bedroom, a bisa bed ya saukeni sannan ya fara aikaman da sakonni iri iri masu wuyar fassara dan danan na biye mashi muka cigaba da lashe lashenmu, ranar munyi nisa bamujin kira, inalillahi Auntyna a ranar Nurandeen ya rabani da mutuncina na ƴa mace, ban damu ba sai da ya gama yi man aika aika sannan nasan abunda ya faru, kuka na fashe mai dashi ina cewa “ina shiga ukuna, Deen ka rabani da martabata ya bani ni Khadija wayy... "Haba My life karki damu da wannan ai mun zama ɗaya yanzun kuma karki manta nine fa zan aureki karki damu da haka kinji my life."? Ni kuwa kuka kawai nike dan take naji na tsani kaina da kuma rayuwar da nike, daukata yayi ya kaini toilet nan ma sai da ya kara lasheni sannan mukayi wanka, lura da yayi ina cikin damuwa yasa Nurandeen yai ta yi man dadin baki, har na huce na hakura muka cigaba da soyayyarmu dan a ranar gidanshi na kwana, yayi sex dani bansan sau nawa ba, dan ya motsa sai yace muyi ina da dadi sosai ni kuma sai na biye mashi haka muka kwana muna abu guda, koda gari ya waye bai barni na tafi hostel ba sai da ya ƙara sannan ya bani kudi masu yawa sannan ya maidoni hostel, nan gaya ma Aziza abunda ya faru dariya tayi sanann tace “ai Beauty yanzun kika fara yin soyayya, ni ai naga hakurin Nurandeen da bai nemaiki ba tunin daɗewa sai yau, Allah ma yaso shi da wani bai rigashi shiga ba." haka ta kama bani dubarun kala kala, koda gari ya waye shiryawa nayi naje Exams haka na fito ban rubuta uwar komai ba, kafin na koma hostel sai da Nurandeen yazo a cikin mota sai da yayi sex dani ya kuma bani kudi yace sai dai mu ringa waya amman ba zai samu damar zuwa katsina ba, naso nayi mashi gardamar haka dan aurenshi nike son yi amman yace karnadamu zan aure shi london zaije shiyasa ba zai samu damar zuwa gidan mu ba.
Haka na dawo hostel muka shirya nayi bankwana da Aziza na bata kudi masu yawa sannan mukaje park muka hau mota sai katsina, KATSINAWAN DIKKO KUNYA GAREKU BADAI TSORO BA! 🥰
Koda nadawo gida haka naje na gaida yaiyena, kowa yayi murna dawowarmu sai dai Dejja ta rame sosai nikuma ban rameba, kallona Yaya Fatima tayi sannan tace “wai ni Auta ya naga baki rame ba, sai ma wani kyau dakikayi da kiba, ko karatun Dejja yafi naki wahala ne."? Dariya nayi sannan nace “ikon Allah ne kawai Yaya, amman karatu ko munsha shi sosai." wani kallo da naga tana yi man sai da gaba ya faɗi girgiza kai tayi sannan tace “Allah dai ya taimaka, ai nan zaki kwana ko."? Girgiza mata kai nayi sannan nace “wajen Mama zan kwana, duka duka hutun wata ɗaya ne zamuyi sannan mu koma second semester har sai nayi maku kwana Aa gaskiya." banza tayi ta kyaleni, nan kuwa Nurandeen ya kirani waya muka sha wayarmu sannan nace mata ni zan tafi gida, kudin naped ta bani dan haushi takeji nace bani kwana a gidanta, haka na fito nazo bakin titi ina son na tsada mai naped sai ga wata bakar mota tayi parking a gabana, kallon motar nayi na kauda kai, mutumin fitowa yayi sannan yace “Sannu dai yan'mata, nace idan tafiya zakiyi kizo na rage maki hanya mana." harararshi nayi sannan nace “ba tafiya zanyi ba nan zan kwana." dariya yayi sannan yace “Allah ya baki hakuri madam, dan Allah kizo na kaiki inda zaki please." tsaki nayi sannan nace “ba zan hau ba Malam." haɗa hannuwanshi yayi waje ɗaya sannan yace “karki yi man haka, dan Allah fa nace." “To." kawai nace mashi sannan na shiga motar shima shiga yayi sannan yace “ko zan iya sanin sunanki."? "Khadija."
"Wooow! Nice name, ni kuma sunana Aminu, maganar gaskiya sonki nike kuma aurenki niso nayi idan kin bani dama." wani kallo na watsa mai sannan nace “ka bari zanyi tunani Malam." murmushi yayi sannan yace “ai girmanki ne yan'mata bani number mana." nan nasa mashi number ya kai ni har kofar gida sannan ya juya yace sai munyi waya.
Tunda na hadu da Aminu yake nunaman soyayya amman ba irin ta Nurandeen ba, ni kuma take naji na tsaneshi dan bai iya soyayya ba a cewata, haka Aminu ya kama bincike kaina har sai da yasan kowa nawa suma suka sanshi, baida magana sai shidai aurena zaiyi ni kuma nace na tsaneshi bai iya soyayya ba, haka Yaya Fatima zata kama yi man faɗa akan yanda nike wulakanta Aminu bai cancanci haka daga gareni ba, dan ita bataga maching ba tsakani da Nurandeen ba, mutumin da bai taɓa zuwa gidanmu ba, amman na maƙale nace dole sai shi, ni kuwa sai nace mata ai nafi son Nurandeen dan yafi iya soyayya, haka Aminu ya kama fama dani ina wulakantashi, duk abunda zanyi mashi baiyin fushi sai ma kara sona da yake, haka muka gama hutu muka dawo makaranta second semester...
Share
Comment
And
Vote
[12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI*
_na ɓata rayuwata😭_
Na
*Jameey yar'mutan kankia ce❣️*
*MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️*
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
_________________
https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t
*Wattpad JameelarhSadiq*
Page 27⏩28
"Tabbs Khady naji labarinki mai cike da ban haushi ban tausayi gami da kayan takaici ,dan gaskiya Khady kin tamka babban kuskure a rayuwa da kika biye ma son zuciya kikayi soyayyar shan minti, sannan kuskurenki na biyu da kika baro gidan iyayenki saboda auren dole, tabbs Mama tana da laifi sosai wajen guduwarki amman kema kina da laifi Khady dole ko wace uwa taji ciwo da bakin cikin zubewar mutuncin ýarta har ta ganka da kunshen ciki, wannan stage din ne idan uwa bata kai zuciyarta nisa ba sai tayi ma yarinyarta baki ta kama tsane mata kamar yanda Mama tayi maki, dan haka ba zan barkinan ki ta zama ba, kib'ata future din rayuwarki ba Khady kamar yanda tawa tayi."
Da sauri na girgiza ma Aunty Asiya kai sannan nace “dan Allah ki barni na zauna tare dake, kuma ni ai tuni future din nan ya baci dan haka ki barni na karashe tawa rayuwar a haka." murmushi tayi man sannan tace “Khady har yanzun ni dake muna da lokacin da zamu gyara rayuwarmu, idan ta baya ta baci sai mu gyara gaba, dan haduwata dake yasa na tsani duk wata rayuwa da nikeyi , ko kin manta ke kikace man Dejja ba zaki bari kiga rayuwarta ta lalace ba? To nima ba zan bari taki ta lalace ba, dan haka tashi muje mun kwanta dare yayi gobe zan baki labarin tawa kaddarar sannan kuma duk wannan yar'dukiyar tawa zan badata saraka zan hada kayana na biki gidanku muyi magana da Mama kinji."? Tashi nayi jikina duk a mace ce mata nayi ina tafiya "to." koda na shigo room din na, kasa wanka nayi dan zullumin komawa gida da Aunty tace mana haka bacci barawo ya saceni da tashin hankali koda asuba tayi ita tazo ta taddani nayi sallah wanka nayi sannan na fito parlour na tadda har ta gama hadamana breakfast nan na gaidata sannan muka ci muka kai kayan kitchen muna gama wankewa muka fito parlour, kallona nayi sannan tace.
Haka na dawo hostel muka shirya nayi bankwana da Aziza na bata kudi masu yawa sannan mukaje park muka hau mota sai katsina, KATSINAWAN DIKKO KUNYA GAREKU BADAI TSORO BA! 🥰
Koda nadawo gida haka naje na gaida yaiyena, kowa yayi murna dawowarmu sai dai Dejja ta rame sosai nikuma ban rameba, kallona Yaya Fatima tayi sannan tace “wai ni Auta ya naga baki rame ba, sai ma wani kyau dakikayi da kiba, ko karatun Dejja yafi naki wahala ne."? Dariya nayi sannan nace “ikon Allah ne kawai Yaya, amman karatu ko munsha shi sosai." wani kallo da naga tana yi man sai da gaba ya faɗi girgiza kai tayi sannan tace “Allah dai ya taimaka, ai nan zaki kwana ko."? Girgiza mata kai nayi sannan nace “wajen Mama zan kwana, duka duka hutun wata ɗaya ne zamuyi sannan mu koma second semester har sai nayi maku kwana Aa gaskiya." banza tayi ta kyaleni, nan kuwa Nurandeen ya kirani waya muka sha wayarmu sannan nace mata ni zan tafi gida, kudin naped ta bani dan haushi takeji nace bani kwana a gidanta, haka na fito nazo bakin titi ina son na tsada mai naped sai ga wata bakar mota tayi parking a gabana, kallon motar nayi na kauda kai, mutumin fitowa yayi sannan yace “Sannu dai yan'mata, nace idan tafiya zakiyi kizo na rage maki hanya mana." harararshi nayi sannan nace “ba tafiya zanyi ba nan zan kwana." dariya yayi sannan yace “Allah ya baki hakuri madam, dan Allah kizo na kaiki inda zaki please." tsaki nayi sannan nace “ba zan hau ba Malam." haɗa hannuwanshi yayi waje ɗaya sannan yace “karki yi man haka, dan Allah fa nace." “To." kawai nace mashi sannan na shiga motar shima shiga yayi sannan yace “ko zan iya sanin sunanki."? "Khadija."
"Wooow! Nice name, ni kuma sunana Aminu, maganar gaskiya sonki nike kuma aurenki niso nayi idan kin bani dama." wani kallo na watsa mai sannan nace “ka bari zanyi tunani Malam." murmushi yayi sannan yace “ai girmanki ne yan'mata bani number mana." nan nasa mashi number ya kai ni har kofar gida sannan ya juya yace sai munyi waya.
Tunda na hadu da Aminu yake nunaman soyayya amman ba irin ta Nurandeen ba, ni kuma take naji na tsaneshi dan bai iya soyayya ba a cewata, haka Aminu ya kama bincike kaina har sai da yasan kowa nawa suma suka sanshi, baida magana sai shidai aurena zaiyi ni kuma nace na tsaneshi bai iya soyayya ba, haka Yaya Fatima zata kama yi man faɗa akan yanda nike wulakanta Aminu bai cancanci haka daga gareni ba, dan ita bataga maching ba tsakani da Nurandeen ba, mutumin da bai taɓa zuwa gidanmu ba, amman na maƙale nace dole sai shi, ni kuwa sai nace mata ai nafi son Nurandeen dan yafi iya soyayya, haka Aminu ya kama fama dani ina wulakantashi, duk abunda zanyi mashi baiyin fushi sai ma kara sona da yake, haka muka gama hutu muka dawo makaranta second semester...
Share
Comment
And
Vote
[12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI*
_na ɓata rayuwata😭_
Na
*Jameey yar'mutan kankia ce❣️*
*MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️*
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
_________________
https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t
*Wattpad JameelarhSadiq*
Page 27⏩28
"Tabbs Khady naji labarinki mai cike da ban haushi ban tausayi gami da kayan takaici ,dan gaskiya Khady kin tamka babban kuskure a rayuwa da kika biye ma son zuciya kikayi soyayyar shan minti, sannan kuskurenki na biyu da kika baro gidan iyayenki saboda auren dole, tabbs Mama tana da laifi sosai wajen guduwarki amman kema kina da laifi Khady dole ko wace uwa taji ciwo da bakin cikin zubewar mutuncin ýarta har ta ganka da kunshen ciki, wannan stage din ne idan uwa bata kai zuciyarta nisa ba sai tayi ma yarinyarta baki ta kama tsane mata kamar yanda Mama tayi maki, dan haka ba zan barkinan ki ta zama ba, kib'ata future din rayuwarki ba Khady kamar yanda tawa tayi."
Da sauri na girgiza ma Aunty Asiya kai sannan nace “dan Allah ki barni na zauna tare dake, kuma ni ai tuni future din nan ya baci dan haka ki barni na karashe tawa rayuwar a haka." murmushi tayi man sannan tace “Khady har yanzun ni dake muna da lokacin da zamu gyara rayuwarmu, idan ta baya ta baci sai mu gyara gaba, dan haduwata dake yasa na tsani duk wata rayuwa da nikeyi , ko kin manta ke kikace man Dejja ba zaki bari kiga rayuwarta ta lalace ba? To nima ba zan bari taki ta lalace ba, dan haka tashi muje mun kwanta dare yayi gobe zan baki labarin tawa kaddarar sannan kuma duk wannan yar'dukiyar tawa zan badata saraka zan hada kayana na biki gidanku muyi magana da Mama kinji."? Tashi nayi jikina duk a mace ce mata nayi ina tafiya "to." koda na shigo room din na, kasa wanka nayi dan zullumin komawa gida da Aunty tace mana haka bacci barawo ya saceni da tashin hankali koda asuba tayi ita tazo ta taddani nayi sallah wanka nayi sannan na fito parlour na tadda har ta gama hadamana breakfast nan na gaidata sannan muka ci muka kai kayan kitchen muna gama wankewa muka fito parlour, kallona nayi sannan tace.