Part ɗin Mama Fahad ya nufa. Ba kowa a falon Maman don haka ya nufi bedroom ɗin ta.
Makaho Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 43 min read
Bakinsa ɗauke da sallama ya shiga. Cak ya tsaya yana rike da handle ɗin kofar sakamakon ganin Sidra tana gaisawa da Mama.
Take fuskarsa ya sauya kamar wanda zai yi aman wuta.
Take ya juya ya fice daga ɗakin.
Mama na ganin haka ta san cewa saboda ganin Sidra ne ya ɓata masa rai.
Don haka sai ta bi bayansa tana cewa Sidra tana zuwa .
Lokacin da ya fito Nadra na zaune a falon ita kaɗai.
Bai kalle ta ba ta nufi part ɗin Baba, da kallo ta bi shi tana mamaki mai ya canza yanayinsa lokaci ɗaya.
Mama na fitowa ta ga Nadra zaune a falo, murmushin jin daɗi ta sake tare da cewa.
"Daughter dama tare kuke?"
Murmushi Nadra ta yi tare da sauka daga kan kujerar cikin girmamawa ta gaida Mama. Ita ma ta amsa ma ta cike da farin ciki da jin daɗi..
Hannunta Mama ta riƙe sannan ta ce .
"Mu je ki gaida Babanku kafin ya wuce ko?"
Tashi Nadra ta yi Mama na rike da hannunta suka nufi part ɗin Baba.
Yana zaune a falo sakan kujerar yayin da Fahad ke zaune a kukerar dake fuskantar Baba sai Farida da Rumaisa da suka saka Baba a tsakiya kowa tana fadin abinda da zai dawo ma ta da shi.
Mama ta turo kofar ta shigo da sallama, Nasara ma sallama ta yi gabaɗaya .
"Ga Daughter ɗin ka ta zo gaishe ka."
Murmushi Baba ya yi tare da cewa.
"Ma sha Allah, Daughter ƙaraso mana ."
Cikin sanyin jiki take tafiya ta karasa gabansa ta durƙusa ta gaishe shi.
"Ina kwana Baba?"
"Lafiya lau ya kike?"
"Alhamdulillah."
Tashi daga ƙasa ki hau saman kujera, ba ki ga ƴan uwanki duka a sama suke zaune ba, ba ruwan mu fa ki zauna duk ɗaya ne."
Sai a lokacin ta kalli Fahad, Rumaisa, Farida da duka suke zaune a saman kujera, sai sai ita ba za ta iya ba, don haka ya zauna a kasa saman Centre carpet ta ce .
"A'a Baba nan ma ya yi."
Mama ma ta saka baki ko za ta hau sama ta ƙi yarda ta zauna a ƙasa. Lokaci guda ta sake shiga ran Mama da Baba.
Ruamisa ce ta kalli Nadra cike da tsokana ta ce.
"Matar Yaya ina wuni?"
Nadra ta kalle ta ta ce .
"Ina wuni Aunty Ruamisa?"
"Ba na ce ki daina ce ma ni Aunty ba ni ƙanwarki ce tun da ƙanwar mijin ki ce ni ai na zama ƙanwarki ka ajiye zancen na girme ki."
Murmushi kawai Nadra ta yi ta kalli Farida da ke ma ta kallon banza, ba tare da damuwa ba ta ce.
"Ina kwana?"
"Lafiya."
Ta amsa a daƙile.
Murmushi Mama ta yi ta ce ce kin gane kowa ko?"
Ta nuna Rumaisa ta ce.
"Wanan ita ce kanwar mijinki ita ke bin sa sunanta Rumaisa."
Sannan ta nuna Farida ta ce.
"Wannan kuma cousin sister ɗin mijinki ce ɗiyar ƙanwata ce sunan ta Farida, a nan gidan take zaune tare da mu."
Kai Nadra ta jinjina sannan ta ce.
"Na gane Mama."
"Mu je mu yi breakfast kafin ka rasa jirgi ko?"
"Haka ne, to Bismillanku."
Daga haka suka mike tsaye ban da Nadra, sai da Rumaisa ta ja hannunta suka fara tafiya a tare.
"Ki saki jikinki matar Yaya."
A dinning table suka hallara dukansu Baba ne ya yi magana ta ce.
"Ina Sidra ba ta tashi ba ne?"
Jin sunan Sidra sai da gaban Nadra ya faɗi, amma ba ta yi magana ba ta yi shiru.
Ma ce ta ce.
"Ta tashi har ta shigo ɗakina."
Kafin wani ya yi magana ne suka fara jin takun takalmi ƙwas ƙwas ƙwas. Gabaɗaya suka juya suna kallon mai zuwa.
Sidra ce sanye da sanye da doguwar riga English wear tana tafiya idnsunta na kan Fahad sam ba ta lura da Nadra ba.
Kallo ɗaya ya yi ma ta ya dauke kai tare da kau da kansa gefe yana tsuke fuska.
A zubure Nadra ta mike tsaye cike da jin daɗi ta nufi Sidra tana cewa.
"Aunty Sidra, kece? daga ina? Yaushe kika dawo kina lafiya?"
Ta karasa gare ta ta rungume ta ƙam a jikinta tana sakin kuka.
Murmushi Sidra ta sake wanda ya tsaya iya saman lips ɗin ta.
"Aunty ina kika je kika bar mu cikin tashin hankali, Umma har rashin lafiya ta yi."
Sidra dai ba t ce komai ba, ganin Nadra za ta sake jefo ma ta wata tambayar wanda kuma ba ta son ta amsa ma ta a gaban kowa ya saka ta ce .
"Zamu yi magana anjima, yanzu mu je mu yi breakfast."
Murmushi Nadra ta yi tana goge hawayan da ya wanke ma ta fuska. Garin cikin kawai take ciki sakamakon ganin ƴar uwar ta cikin ƙoshin lafiya.
Zama suka yi a saman kujera yayin da Nadra gabaɗaya hankalinta na kan Ƴarta.
Ita kuma Sidra idan ta ga alamar Nadra za ta yi ma ta magana sai ta girgiza ma ta kai alamar a'a. Sakamakon ba ta so ta jero ma ta wasu tambayoyin da ba za ta iya amsa ma ta su a gaban ahalin gidan Majidaɗi ba.
Babu abun da Fahad yake hangowa a cikin idanun Sidra sau sallar soyayyarsa. Shi kuma ya ɗaukar wa ransa alkawarin sai ya musguna ma ta ya cusa ma ta baƙin ciki
_Ma'eesha_
Ganin makaho tsaye yadda ta bar shi ne ya saka ta saka wa ranta cewar bai ji komai na maganar da suka yi da Abdul.
Kallonsa ta yi duk da lokacin da ta kalle shi sai da gabanta ya faɗi, sakamakon ganin fuskarsa cikin irin yanayin da ba ta taɓa ganinsa ba. Da ƙyar ta iya magana ta ce .
"Am dama kana nan tsaye ba ka zauna ba har yanzu."
Bai tanka ta ba kamar tana magana da dutse.
Ganin haka ta saka ta janyo hannunsa ta zaunar da shi a saman tabarma.
"Mijina lafiya kuwa na ga yanayinka ya sauya?"
Shiru bai ce uffan ba karshe ma tashi ya yi ya shiga ɗaki, sandarsa da yake dogarawa yana tafiya ta ƙalla tana sauke ajiyar zuciya.
Bin bayansa ta yi zuwa cikin dakin ta ga yana laluben jakar kayansa.
Ya ciro wasu kaya sannan ya zuge zip ɗin.
Gane wanke zai yi ya saka ta fita da sauri, ruwan zafi da za ta hada ma su tea da shi ta juye a bokiti ta sirka da ruwan sanyi ta kai ma sa banɗaki.
Ko da ya fito yana laluben bokiti sai ta ce.
"Ranka ya daɗe na kai ma ka ruwan banɗaki."
Bai ce komai ba ya nufi banɗakin da kayan da ya ciro a jaka.
Wani ruwan zafi da dafa tana kokarin hada ma su shayi da bread. Don yau babu ƙwai kuma ba ta da kuɗin siyen ƙwai dan kudin ta sun ƙare daga ita dai ɗari biyar da ya rage ma ta.
Ya fito daga wankan ya canza kaya wanda ya cire kuma ya zo zai ɗebi ruwa zai wanke ta yi saurin cewa.
"Ka bar shi zan wanke."
"Na gode amma zan yi da kaina."
"Ni kuma ba zan bari ka yi da kanka ba, ko ba ka so na samu lada da albarkar da ke tattare da yi wa miji wanki ne?"
Bai ce komai ba ya lalubi sandarsa ya shiga ɗaki daidaito lokacin da take haɗa tea.
Fitowa ya yi da kayan aikinsa na gyaran takalma zai fita.
Kallo ɗaya za ka yi wa fuskarsa ka karanci damuwa da yake ciki. Ganin ya nufi hanyar fita bai yi ma ta sallama kamar yadda ya saba ba ne ya saka ta ɗauki kofin tea da ledar bread ta nufi kofar fita ta bi bayansa da sauri.
Shan gabansa ta yi ta kafa ma sa kofin a baki tare da cewa.
"Bismillah ka sha ko kadan ne kada ka fita ba ka ci komai ba."
Kau da kansa gefe ya yi ya ce.
"Ina azumi."
"Azumi shi ne ba ka faɗa ma ni ba?"
"Na macen ne ki yi haƙuri."
"Ko na ɓsta ma ka rai ne ka gafarce ni tuba nake kaina bisa wuyana."
"Ba komai kada ki damu."
"To Allah ya tsare ma ni kai ya kare ma ni kai, Allah ya kusanta ka da halal ya nisanta ka da haram, Allah ya haɗa la da alkhairinsa ya nisanta ka da sharri dan albarkacin nabiyyun rahmati."
Haka kawai ta ji kaso hamsin na damuwar da yake ciki ya ragu, cikin murya mara amo ya ce .
"Na gode."
Daga nan ya fice daga gidan tana kallonsa lokaci ɗaya take murmushi kuma take kuka ta ce.
"Alhamdulillah ala kulli halin."
(A rayuwar aure ko soyayya, akwai abu guda da ya kamata mace ta gane:
Ko wani namiji yana da irin nasa hali Kuma yadda yake sonki, haka yake nuna fushinsa idan wani abu ya ɓata masa rai.Ba wai saboda baya sonki ba ne, a’a, saboda ya damu da ke sosai,Don haka ke dai ki fahimci irin namijin da kike tare da shi. Idan mijin kirki ne, zai yi fushi saboda yana son ki gyaru, ba don ya cutar da ke ba. Idan mai saurin ɓacin rai ne, ki gane cewa yana magana ne da zuciyarsa, ba wai yana ƙin ki bane, Idan mai shiru-shiru ne, fushinsa yakan zama nesa da magana, amma zuciyarsa tana cike da damuwa, Idan mai gaskiya da tsauri ne, yana fushi saboda ya san abin da ya dace da abin da bai dace ba.
Idan mai tausayi ne, fushinsa zai zo da nutsuwa, amma zai so ki gane kuskurenki ba tare da ya takura miki ba, a kowane hali, rarrashi na mace shi ne sirrin da ake so. mace ta sani, Ki saurari damuwarsa ba tare da tsawatarwa ba, Ki nuna masa kin gane abin da ya dame shi.
Ki yi magana cikin ladabi da natsuwa,Ki yi masa nasiha cikin taushi, ba da jayayya ba,Ki nuna masa kulawa, ko da da kananan abubuwa ne. Na Miji baya buƙatar mace cikakkiya.
Yana buƙatar mace mai fahimta.)
_Nadra_
Suna cin abinci amma ita kasa cin abincin kirki, zuciyarta fara tas ta ji ma ta ƙoshi, burinta ɗaya ta keɓe da Sidra ta ji me ya faru da ita.
Bayan sun kammala breakfast Baba ya kalli Nadra ya ce .
"Daughter ina fatan ba matsala ko?"
Kai ta sunkuyar tana Murmushin ta ce .
"Ba komai Baba."
"Ko akwai magana ne mu keɓe kafin ta tafi?"
"A'a Baba ba komai."
"To ba abinda yake ma ki da bakya so? Kada ku dubi idanunsa."
"Ba komai Baba."
Sai a lokacin Fahad ya ce .
"Baba ni ba za ka tambaye ni ba sai ita?"
Dariya Baba ya yi yana cewa.
"Ba zan tambaye ka ba, dan wannan baiwar Allah ba za ta ma ka laifin komai ba."
Gabaɗaya suka saka dariya ban da Sidra.
Baba ya kalli Nadra ta ce .
"Daughter zan ba ki gift na aure da na so washegarin auren na ba ki abubuwa suka saka na manta."
Kallon Fahad ya yi ya ce .
"Ka kai ta wajen Alhaji Murtala mai siyar da mitaoci ta zaɓi duk irin motar da take so ."
Gabaɗaya suka saka dariya suna taya ta godiya in ban da Sidra da take yin yaƙe (masomin kuka) Nadra ta rasa mai za ta ce sai hawaye, nan aka hau yi ma ya dariya. Sallama Baba ya yi masu ya wuce yayin da Fahad ya dauki jakar Baban suka fita tare dan yi ma sa rakiya.
Daga nan kowa ya watse Mama ta nufi part ɗin Baba dan ta gyara ma sa.
Ya rage saura Sidra, Nadra, Farida da Rumaisa.
Farida sai kallon banza take yi wa Nadra kafin ta mike ta nufi ɗakinta.
Sidra ta nufi ɗakin Mama don can ta bar wayarta sai ta shiga ɗakin dan ta dauki wayar. Ganin haka ya saka Nadra ta bi bayanta.
Bayan Sidra ta dauki wayar ne sai ga Nadra ta shigo . Kwallonta Sidra ta yi ta ce .
"Lafiya ?"
"Lafiya kau Aunty, dama wata tanabya zan ma ki."
Taɓe baki Sidra ta yi kafin ta ce.
"Ki ajiye tambayoyin ki Sai kin fara amsa ma ni nawa tambayoyin tukuna."
Gyara tsayuwar ta ta yi kafin ta ce.
"Yanzu Ashe ƙanwa na iya cin amanar Yayarta?"
Cikin rashin fahimta ta ce .
"Wace kanwa kike magana akai?"
Nuna ta da yatsarta ta yi kafin ta ce.
"Ke nake nufi maciya amana, yanzu ke da kanki za ki iya cin amanata?"
"Aunty Sidra ta ina na ci amanarki?"
"Wace ce matar Fahad a yanzu haka?"
"Ni ce amma wallahi sunan dai ina matarsa ce kawai."
Tsuki Sidra ta yi kafin ta ce.
"Ko da a ce ba na nan yadda kika san ina masifar son Fahad ko da kin ga za'a aura ma sa wata ke me tsaya ma ni ne, amma abun takaici ke ce da Kanki kika aure shi.
Hawaye ne ya wanke ma ta fuska ta ce .
"Wallahi ban san komai ba, ban san abun da ke faruwa ba a ranar auren, ban san cewa kin gudu ba, cewa aka yi kin tafi gyaran jiki, har aka daura aurena da Yaya Fahad ban san da ni aka daura ba, komai ɓoye ma ni aka yi, sai bayan da aka kammala komai dare ya yi ne ake sanar da ni komai. Ba na da wani zaɓi Aunty Sidra, ba zan iya jayayya da hukuncin iyayena ba kin sani, sanin haka ya saka Abba ya aurar da ni ba tare da shawara da ni ba. Kuma ba zaman aure na mata da miji muke yi ba sunan dai an yi auren..."
Shiru ta yi sakamakon ganin Fahad ya shigo ɗakin.
Nadra ta goge hawayenta ta ƙarasa gaban Fahad ta ce.
"Yauwa Yaya Fahad ka sanar da ita komai ka sanar da ita ban ci amanarta ba, ka sanar da ita ba wani abu da ya shiga tsakani na da kai, ai ko hannuna ba ka taɓa rike wa ba ko?"
Wani wulaƙantaccen kallo Fahad ya wurga wa Sidra, kafin ya dauke kai ya kalli Nadra ya saki wani mugun murmushi sannan ya ce.
"Haba sweet heart meye na damuwa akan abun da bai da mahimmanci? Ki daina ɓata ranki ko don ajiyar babyn da na ba ki."
Ya yi maganar yana shafa cikinta ya kashe ma ta idanun ɗaya.
Ba ta gama fita daga mamakin Fahad ba sai da ta ji saukar tattausan laɓɓanta akan pink lips ɗinta. Zaro idanu ta yi lokacin da ta ji bakinsa a cikin nata yana ma ta wani irin tsotsa kamar wanda ya samu sweet.
Sidra zare idanunta ta yi wanda ta fara ganin Fahad da Nadra bibbiyu yana kissing ɗin Nadra cike da ƙwarewa.
Kanta ta dafe da ta ji kamar yana barazanar tarwatse wa, cikin tashin hankali ta dafe bangon ɗakin yayin da wayar da ke hannunta ya suɓuce ya faɗi ƙasa.
*Naman Ihsan ce*✍️
09065327995
Follow the MAKAHO NE channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb7CzOoIXnljBnIJjp2z
*MAKAHO NE*
*NA*
Maman Ihsan ce ✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
*SANARWA*
Wannan ƙirƙireren labari ne, ban rubuta ta ba shi dan wani ko wata ba, idan suka ko hali ya zo ɗaya to a gafarce ni arashi ne mai kashe auren wawa.
*SADAUKARWA*
wannan shafin sadaukarwa ne ga members na MAKAHO NE FAN GROUP, da kuma MAMAN IHSAN NOVEL GROUP ina matuƙar godiya da ƙauna fa kuma tarin addu'o'i da kuke yi ma ni na gode Sosa Allah ya bar ƙauna much love😘
page3️⃣5️⃣
Sidra zare idanunta ta yi wanda ta fara ganin Fahad da Nadra bibbiyu yana kissing ɗin Nadra cike da ƙwarewa.
Kanta ta dafe da ta ji kamar yana barazanar tarwatse wa, cikin tashin hankali ta dafe bangon ɗakin yayin da wayar dake hannunta ya suɓuce ya faɗi ƙasa.
Nadra ganin abun take yi kamar a mafarki ta fara ƙoƙarin raba bakinta da nasa amma dai ya riƙo ƙugunta ta manna da jikinsa ya zagaye ƙugun nata da hannu ɗaya ɗayan hannunsa kuma ya tallabo ƙeyarta da shi.
Sosai yake kissing ɗin bakinta ya ziira harshensa cikin bakinta yana ma tsotson harshenta a hankali, duk yadda Nadra ta so ƙwatar kanta ta kasa.
Fahad kam tsintar kansa ya yi a wani baƙon yanayi, take ya fara jin ƙafafunsa sun daina ɗaukarsa.
Daidai lokacin Sidra ta fice daga ɗakin tana tana jin kamar zuciyarta za ta tarwatse.
Yana jin ƙarar buga ƙofa alamar ta fita daga ɗakin ne ya saki zare bakinsa daga cikin na Nadra tare da sakin ta.
Idanunsa har sun fara canza launi zuwa ja.
Hawaye ne ya gani yana bin fuskar Nadra.
Bai kula ta ba ya nufi hanyar fita, har ya kai hannu zai bude handle ɗin kofar ta ji ya ce
"Idan har na sake jin kin yi wa Yayarki makamancin maganar da kika yi ma ta yanzu sai na ba ki mamaki. Ko da wasa kada ki sake nuna ma ta cewa ba rayuwar aure muke yi kamar kowace mata da miji ba. Akan me za ki faɗa ma ta irin zaman da muke yi ?"
Cikin kuka ta ce .
"Saboda tana son ka ta damu da auren da muka yi har tana ce Mani maciya amana kuma ba haka ba ne."
"To tun da ba haka ba ne meye na damuwa.?"
"Ta shiga wani hali saboda aurena da kai tana son ka kai ma kana son ta."
"Ba na ɗin ta kuma!"
Ya faɗa yana dakawa Nadra tsawa wanda yanda ta firgice.
"Kada na sake jin kin ce ina son ta, daga ranar da ta gudu a ranar aurena da ita na cire ta daga cikin rayuwata. Domin Fahad Majidaɗi idan ya bar abu ya bar shi kenan har abada. Ba na dake waiwayarsa, har gaban abada kada ki yi tunanin Fahad Majidaɗi idan har ya bar abu zai dawo ya dauke shi ba. Har gaban abada idan ba bar waje ko wani abu kada ki yi tunanin zai dawo gare shi a karo na biyu, idan har na riga na yi nisa ba na jin kiran kowa, ajina ya wuce da mace za ta bar ni a lokacin da ta ga dama Sannan ta yi tunanin idan ta dawo zan waiwaye ta a karo na biyu. Ga ƴan mata da suke haukar so na kamar za su yi hauka akaina ban kula su ba ita ta samu na kula ta har za ta bar ni a lokacin da ta ga dama Sannan ta dawo na karɓe ta? Ajina ya wuce nan."
Cikin kuka da takaici Nadra ta ce .
"To shi kenan nima ai ba sona kake yi ba, haka zalika Ni ma ba sonka nake yi ba. Don haka ka sake ni."
Wani banzan kallo ya yi ma ta ya ce .
"Wannan ne karo na karshe da zan ji kin yi ma ni zancen saki idan ba haka ba zan ba ki mamaki. Idan ba dan darajar mahaifinki da ya ba ni ke ba kuma ba zan iya cewa ba na son jininsa ba, ai ba ki kai macen da zan so ba ballantana har ace na aure ki. Ba ki da wanann ajin."
Nisawa ya yi kafin ya ce .
Yana gama fadar haka ya fice daga ɗakin ya bar ta cikin takaici da baƙin ciki
Zubewa ta yi akan guiwar ta tana fashewa da kuka wanda ta kasa gane wani abu ne ya fi yi ma ta zafi a cikin biyun da ya yi ma ta. Shin wulaƙancin da ya yi wa Ƴarta Sidra ce ya fi ɓata ma ta rai ko kuma cin fuskar da ya yi ma ta ita kanta. Abubuwan nan guda biyu ne suka taru suka cunkushe ma ta a zuciya.
Fahad ko da ya bar ɗakin sai ya ga ba kowa a Falon, don Sidra ko da ta fito tana kuka ɗakin da aka sauke ta ne ta shiga.
Fahad kam part ɗin sa dake gidan ya nufa. Dan bai ɗebi kayansa dake gidan ba. Wasu ya siya dama ya zuba a can gidan nasa da ya tare da Nadra. Sai dai fa ya tsokano wa kansa abinda yake kwance sakamakon runguma da sumbatar Nadra da ya yi don ya ƙuntata wa Sidra ya jawo wa kansa, domin ciwon mara ne ya turnuƙe shi, sai dai bai yi ma sa yawa ba.
Yana shiga part ɗin nasa kiran waya ya yi da wasu manyan gwamnatin ƙasar, bayan sun gama tattaunawa ne ya kakkaɓe gadonsa wanda kullum sai Ruamisa ta gyara ma sa shi kamar yadda ya ba ta umarni.
Laptop ɗinsa ya ɗauka da niyyar ya yi wasu aikace-aikace amma ya kasa wani feelings ne yake taso ma sa wanda bai taɓa jin irinsa ba. Ya yi nadamar abun da ya yi wa Nadra domin shi ne ya saka shi cikin wanann halin da yake ciki.
Yana zaman zamansa ya janyo wa kansa abun da ya dame shi.
Ruwa mai sanyi ya ɗauka ya sha sannan rage kayan jikinsa ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa.
Almost 30 minutes yana sakarwa kansa ruwan sanyi ko ya ji sassaucin abun da ke damunsa amma shiru ba wani canji illa ma ƙaruwa da abun yake yi
_Nadra_
Bayan ta gama kukan da take yi ne ta mike ta nufi ɗakin da Sidra ta sauka.
Da sallama ta murɗa handle ɗin kofar ta shiga , tsaye ta same ta dai Safa da marwa take yi a cikin ɗakin. Kallo ɗaya za ka yi ma ta kasan ranta a ɓace yake .
Wani mugun kallon da ta yi wa Nadra sai da gabanta ya faɗi.
Ta dake ta ce
"Aunty Sidra don Allah ki saurare ni mintuna biyu don Allah."
Jin ba ta ce kina ba ne ya saka ta ce .
"Ke kanki shaida ce ban taɓa yi ma ki karya ba ko?"
Banza ta yi da ita tana cika da batsewa.
"Ki yarda da ni wallahi tallahi da gangan ya yi abin da ya yi, da gaske nake yi ko hannuna bai taɓa rike wa ba, ballantana ya yi wani abu. Yau ne kawai dai ya yi a gabanki don ki ki haushi amma ba gaskiya ba ne ba wani ajiyar da ya yi tun da ba a ruwa zan jiƙa ciki na sha ba. Yau ya fara sumbatar..."
Wani bakin ciki ya lulluɓe ta ba za ta iya bari Nadra ta karasa maganar ba, don haka ta dakatar da ita.
"Yanzu kin tabbatar bai taɓa taɓa ki ba?"
Kai ta jinjina ma ta alamar tabbatar wa, kafin ta ce.
"Ina son ki yi ma ni wani alƙawari yar uwata."
Kai ta jinjina kafin Sidra ta ce .
"Tun da har ba wani abun ta ya shiga tsakanin ki da shi alma ce ta ce wa baya son ki, don da yana son ki da tun ranar da aka kai ki ba zai bar ki ba, amma tun da ya bar ki alama ce ta nuna baya son ki baya bukatar wani abu naki, kin ga da yake yana so na ai da ni ce aka daura auren da ni da wallahi ba zai ƙyale ni haka kawai ba. Don haka ina so na sani shin ke kina son sa ne?"
Ta yi maganar cike da fargaba kada Nadra ta kamu da son Fahad. Ɗin ta tabbatar ba macen da za ta ce ba ta son sa.
Kai Nadra ta girgiza alamar a'a kafin ta ce .
"Ba namijin da na taɓa so kamar Ya Sayyadi."
Ɓoyayyar ajiyar zuciya Sidra ta sauke kafin ta ce .
"To ki taimake ni kin ga ni ma zan taimake ki."
"To Aunty ta ya ya ?"
"Za ki taimaka ma ni na samu Fahad ni ma na taimaka ma ki ki samu Ya Sayyadi."
Dafa kafaɗar Nadra ta yi kafin ta cigaba da cewa.
"Ina son ki shafa kwallin rashin mutunci, ki ci wa Fahad mutunci ki addabi rayuwar sa, kullum tashin hankali na yau daban na gobe daban na Anjima daban har sai ya ji ba zai iya ba ya sake ki, kin ga daga nan zan nemo ma ki masoyinki ki aura."
Shiru Nadra ta yi tana tunani kafin ta ce .
"Aunty Sidra kin fi kowa sanin halina, ko wanda yake ƙasa da ni ne ba zan iya yi ma sa rashin ballantana wanda yake sama da ni."
"Dalla can wawuya ce ke dama, idan ba haka kika ma sa ba ai ba zai sake ki ba, don yana tsoron ya saɓawa iyaye."
"To shi yana tsoron ya saɓawa iyaye ya yi ma su biyayya sannan ni na saɓa wa Allah da kuma iyaye? Bayan mijina ne dole n yi ma sa..."
"Shut up munafuka dama can sonsa kike yi shi ya sa kika ce ba za ki iya ba?"
Kuka take yi tana cewa .
"Wallahi ba haka ba ne, amma kar ki manta a islamiyya an karantar da mu cewa babu biyayya ga abun halitta wajan saɓa wa Allah. Allah ya ce mace ta yi wa mijinta biyayya aljannarta tana ƙasan ƙafarsa amma ke kina neman saka ni na saɓawa Allah. Idan dai akwai wata hanyar da zan samu ya sake ni ki kawo ta amma ban da wannan wallahi ba zan iya ko da harararsa ba ballantana..."
"Ya ishe ni, munafuka na gano ki to ki sani Fahad nawa ne ni kaɗai kuma zan iya aikata komai akan sa ki rubuta ki ajiye, zan so hakan Aunty Sidra Allah ya daidaita lamura su koma daidai fatan alkhairi."
Tsuki take tana kallon rigar jikin Sidra da takalminta kafin ta ce.
"Macijiya kwai wacce ba ta ramin kanta sai wani ya gina ta shige ciki. Wato gidana da mijina da kayan sakawa ta da takalmomina duk kin mallake ko, komi da daka siya da sunana sun zama naki ko? Tsabar munafurci ke da ba ki iya tafiya da irin wannan takalmin ba shi ne yanzu kike sakwa don ki ja hankalinsa ko?"
"Ba na da wani zaɓi ne saboda su kawai ne a gidan, shi ne ma ya sa na saka. Ki yi hakuri in sha Allah Fahad zai dawo gare ki don na tabbatar yana son ki ɓacin rai ne ya sa yake ma ki haka.
_Ma'eesha_
Tun da ta raka makaho bakin kofa ta bashi tea ya ce yana azumi haka ta dawo cikin gidan cikin sanyin jiki.
Duk ta shiga damuwa sakamakon halin da ta gan shi a ciki, ta rasa me yake yi ma ta daɗi ne .
Me ya sa ta ga yanayinsa ya sauya lokaci guda? Kuma lokacin da ya dawo daga masallaci ba haka ya dawo ba. Canzawarsa dai bayan ta dawo daga waje ne sakamakon kiran da Abdul da ya yi ma ta ta fita waje don ta amsa kiran da ya yi ma ta.
To ko dai ya ji maganar da Abdul ke fad'a ne akansa ya da ransa ya ɓaci? To ai kuma yana cikin gida bai kai ya ji zancen su ba, dai dai idan ya bi bayanta zai iya jin komai. Idan har kuma bai bi bayanta ba to tabbas fitar da ta yi daga gidan zuwa kiran da Abdul ya yi ma ta ne ya ɓata ma sa rai.
Ta kudirin niyyar koma mene ne za ta bashi haƙuri, don ba ta ji dadin yanayinsa da ya sauya ba.
Ita ma kanta ba ta iya cin bread ɗin ba, tea da ta haɗa ma sa bai sha ba sha ba ne ta dauka ta sha sannan ta fara tattare kayan ta gyara ta ka gyara wa ta wanke na wanke wa.
Bayan kamar awa ɗaya da fitarsa ne ta ɗauki waya ta lalubo lambar wayarsa ta danna ma sa kira.
_Makaho_
Lokacin yana tsaka da ɗinkewa wani takalmi.
Bayan ya gama ɗimkewa ya mika masa sai saurayim nan ya ce.
"Nawa ne kuɗin naka?"
Makaho ya ce.
"Naira ɗari ne."
Sai da saurayin ya duba ya ga ba kowa a kusa, don ma su siyar da abu da suke wajan ba wanda ya fito, sai ya mikawa Makaho naira goma ƴan biyar guda biyu ya ce.
"Ga Naira ɗari nan ƴan hamsin guda biyu ne."
Ya karbi Naira goma a matsayin ɗari ya saka aljihu. Waysrsa dake ringing ya ɗauka ya laluba ya danna yadda Ma'eesha ta koya ma sa. Sannan ya kara a kunne tare da yin sallama.
"Assalamu alaikum."
Ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce .
"Kana lafiya?"
"Alhamdulillah."
Ya amsa yana Murmushin.
"Ya ibada?"
Ta tambaya tana Murmushi, ya amsa da walwala wanda ta saka ta ji dadin ya sake.
Suna cikin fira sai ga mai suyan awara dake tsokanar makaho ta iso. Ganin yana waya ta ce .
"Alhamdulillah mun yi waya kenan ko? Shi ne ba ka amshi lambar wayata ka kira ni mun yi fira ba ko?"
Take ɗan fara'ar dake fuskar Ma'eesha ta ce . Ta ce to sai Anjima ka Kula da kanka."
Daga haka ta katse kiran wayar.
_Fahad_
Ganin ba sarki sai Allah kuma zai iya cutuwa ne ya saka shi nema wa kansa mafita. Dole ya kira Nadra ta zo dan ita kadai ce mafita a gare shi. Ita ce maganin matsalar da. Don ba ya jin zai iya cutar da kansa bayan yana da mafita.
Tura ma ta text message ya yi ya ce.
*Ki zo ki same ni a part ɗina yanzu nan ina jiran ki.*
Jin shiru ne ya saka shi kiran wayar ta, sai dai wayar na ta ringing ba ta daga ba.
Dan ita Nadra wayar na cikin handbag ɗin ta handbag ɗin na falo ita kuma tana dakin Sidra.
Jin ba ta ɗaga ba ne ya kira ƙanwarsa Ruamisa.
_Rumaisa_
Tana zaune a ɗakinta suna kallon wani series a laptop ita da Farida, wayarta ta yi ringing a tare da faida suka kalli wayar. Ganin Fahad ya sa Farida ta dauke kai, Ruamisa ta daga tana cewa.
"Hello Yaya."
"Ki kira mani Nadra ta zo ta same ni a part ɗina."
Shiru ta yi kafin ta ce .
"Ba na tunanin ta san part ɗin ka fa "
"Okay ki rako ta bakin ƙofar ke ki koma ta shiga ciki ina jiranta."
Ya yi maganar yana cije lips ɗin sa.
Tashi tsaye ta yi sai Farida ta ce.
",ina za ki je?"
"Yaya ne ya ce na kira ma sa matarsa ta same shi a part ɗin sa."
Taɓe baki ta yi tare da jan tsuki.
Rumaisa ta fita daga ɗakin tana zuwa farko ta ga Nadara na fitwua ɗakin Mama. Sanar da ita ta yi sakon Fahad ta yi wanda ba gardama ta bi bayanta suka nufi part ɗin sa.
*Maman Ihsan ce*✍️
09065327995
https://whatsapp.com/channel/0029Vb7CzOoIXnljBnIJjp2z
*MAKAHO NE*
*NA*
Maman Ihsan ce ✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
page3️⃣6️⃣
Rumaisa ta fita daga ɗakin tana zuwa falo ta ga Nadra na fitowa ɗakin Mama. Sanar da ita da ita ta yi saƙon Fahad ta yi wanda ba gardama ta bi bayanta suka nufi part ɗin sa.
Daidai lokacin Inna kakar Fahad ta fito daga part ɗin ta. Ganin sun nufi part ɗin Fahad ya da ta ce wa Ruamisa.
"Ke kuma ina za ki je ɓangaren?"
"Mai bangaren ne yake ciki."
"Yaushe ya shigo."
"Ya zo sallame Baba ne."
"Tofah wani lokacin Shi Umarun zai tafi can ƙasar?"
"Ai ya tafi kina barci, ya ce kada a tashe ki ne saboda kina barci wai zai kra wayarki."
"Innalillahi wa'inna ilahir raji'un, yau ga mugun hali, a gidan Ɗana kuma a ce zai yi tafiya saboda mugun hali irin na uwarku ba ta tayar da ni ba?"
Ɓata rai Rumaisa ta yi kafin ta ce.
"Ba laifin Mama ba ne, shi fa Baba ne ya ce ba ki son kina barci a dinga tashin ki, kuma fa ba ki so fada kike yi."
"To ƴar bantan uba, yanzu da gulma ce ai za ki zo ki tayar da ni."
Ta yi maganar tana kallon Nasra ta ce.
"Ita kuma wanan baƙar bafullatanan daga ina take?"
Kallon Nadra Rumaisa ta yi kafin ya ce .
"Matar Ɗan gidanki ce."
Washe baki ta yi tana cewa.
"Ma sha Allah yaushe ta zo, ina shi Fahad ɗin?"
"Yana part ɗin sa ya ce na kira ma sa ita ne?"
"To je ku dawo sai mu gaisa kin ji amarya?"
Durƙusawa Madra ta yi cikin girmamawa ta gaida Inna, ta amsa ma ta cikin farin ciki da walwala.
Part a upstairs part ɗin yake nan suka bi, sai dai Ruamisa ta lura da yadda Nadra take tafiya . Don haka ta ce .
"Aunty ya dai"
Ta yi tambayar tana kallon ƙafarta, sai ta ɗauka ko salo ne da yanga.
Murmushi ta yi tare da cewa.
"Matar Yaya wannan tafiyar yangar duk na zuwa wajan Yaya ne?"
Murmushi kawai ta yi ba tare da ta ce komai ba.
Da suka isa daidai kofar falon ta ce.
"Bismillah ki shiga yana ciki."
Cikin ɗan tsoro ta ce.
"Mu je ki raka ni don Allah."
Dariya ta yi kafin ta ce.
"Ban gane ba, tsaronsa kike yi ko me, a gidanku ai daga shi sai ke, ni ce nake raka ki?"
Ƙoƙarin danne tsoronta ta yi tana ƙirƙiro murmushi ta ce.
"Na gode."
Jinjina kai Rumaisa ta yi bayan ta mayar ma ta da martanin murmushin da take yi kafin ta ce.
"Sai kin fito."
Tana fadar haka ta juya ta nufi hanyar barin wajen.
Da sallama Nadra ta buɗe ƙofar falon.
Ba kowa sai sanyin A.C dake ratsa ko ina a Falon.
Wata kofar ta kalla wacce take tunanin nan ne bedroom ɗin sa.
Ƙarasawa ta yi baƙin kofar ɗakin ta kai hannu za ta yi knocking ta fasa.
Tana nan tsaye ta kasa ƙwaƙwaran motsi kafin ta samu ƙwarin guiwa da za ta iya shiga kasancewar an ce yana son ganinta ne.
Duk da haka sai da ta yi sallama kafin ta tura ƙofar ɗakin da sallama a bakinta.
"Assalamu alaikum."
Yana tsaye ɗaure da towel abƙugunsa. Yana tsaye a gaban dressing mirror ya ɗan sunkuya hannayensa biyu ya dafa dressing mirror ɗin.
Shigowa ta yi ta cikin mirror ta kalle shi sau ɗaya ta kau da kanta da sauri. Sakamakon ganinsa daure da towel a ƙugunsa. Kanta ta sunkuyar ta ƙasa ta kasa daga kai ta sake kallonsa a karo na biyu.
Shi kuma yana nan yadda yake lips na ƙasa a cije ya lumshe idanunsa yana sauraren zuciyarsa.
Baya son ya aikata abun da zuciyarsa ke azalzalarsa amma ba ya da wani zaɓi.
Jin shiru ne ya saka ta ɗago kai ta kalli inda yake.
Ta jikin mirror suka haɗa idanu wanda ya sakar ma ta da faɗuwar gaba, sakamakon ganin yadda idanunsa suka sauya.
Tattoo ɗin da ke gefen ƙirjinsa zuwa damtsen hannunsa ta kalla, sai sai ba ta iya gane me aka rubuta na ba sai sai ta ga zanen butterfly.
Shi kuma ganin cikin idanunta ma su ɗaukar hankali ya sake assasa yanayin da yake ciki.
A hankali ya juyo idaninsu a cikin na juna, kasa jure kallonsa ta yi ta rintse idanunta.
Ba zato ba tsammani ta ji ya ɗaga ta cak kamar wata baby. Ba shiri ta buɗe idanunta saboda abu ne da ba ta yi zato ba, zaro idanun ta ba yi ganin ya nufi gadonsa da ita ya dire ta a tsakiyar gadon.
Sai a lokacin idanunta ya sauka akan sunan Sidra da aka rubuta ma sa da zanen Tattoo.
Ƙoƙarin tashi daga kan gadon ta fara yi ya yi ma ta rufa da ƙirjinsa take ta sakar ma ta nauyin jikinsa.
Bakinsa ya haɗa da nata ya fara ba ta zazzafar kiss cikin ƙwarewa.
Mayafin abayar dake kanta ya cire yana shafa lalluasan gashin kanta.
Ɗaga ta yi yi ya zuge zip ɗin rigar Abayar dake jikinta. Kasancewar zip ne a gaban rigar daga sama har ƙasa.
Kasancewar ba ta saka bra don duk ba size ɗin ta ba ne, ƙaramar singileti ta saka wanda duk da ba bra amma nononta s tsaye suke ƙam .
Take ya sake rikicewa ya fincike ƴar singiletin take na shanunta suka bayyana wanda suka sake ruɗa shi sun tsaya ƙam ba su rankwafa ba .
Take ya fara tsotson nononta kamar jaririn da ya kwana biyu bai sha nono ba, yana shan ɗaya yana murza ɗaya.
Kuka ta sakar ma sa don ta ga abun da ta girmi tunanin ta.
Sosai yake sarrafa ta yadda ransa ke so, ita kam sai kuka take yi tana girgiza ma sa kai .
Shin kam tuni ya gama rikicewa kanta.
Kuka ta sakar ma sa mai sauti lokacin da ta ji ya zare pant ɗin jikinta.
Shi kam gabaɗaya yana jin kansa ne a wata duniyar. Sarrafa ta kwai yake yi ya taɓa can ya tsotsi can.
Towel ɗin jikinsa ya warware ya wanda hakan ya sa ta ƙara tsorata sosai don tun da take a rayuwar ta ba ta taɓa ganin tsaraicin ɗa namiji ba sai yau. Ganin Fahad ɗinsa a fili.
Ba ta sake rikicewa ba sai da ta ji ya kama hannunta ya kai a saman Fahad ɗinsa. Tana jin hannunta da ya ɗora a saman Fahad ɗinsa ta ji ta rike abu kamar itace. Tana kokarin zare hannunta sai ta ji ya rike hannunta a jikin Fahad ɗin sa.
Yayin da bakinsa ke cikin nata yana na ta wani irin tsotsa tun daga kar lips nata har harshenta . Yatsarsa ɗaya ya sa a ƙasanta cikin Nadra ɗin ta wanda ya sa ta saki ƴar ƙara. Shi ma jin fatar da ta tare wajen ne hakan ya tabbatar ma sa da cewa.
Ita cikakkiyar budurwa ce, haka kawai ya tsinci kansa a cikin shauƙi da annashwa.
A hankali ya zare bakinsa ya yo ƙasa da kansa zuwa wuyanta kar zuwa ƙirjinta.
Sai wani gurnani yake yi da numfashi.
Sun ɗauki lokaci a haka kafin daga baya ta ji wani abu a cikin hannunta da ya rike Fahad ɗinsa na zubar wa.
Ɗumin da ta ji ne ya saka ta kalli hannunta wanda sai a lokacin ya saki hannun .
Ta kalli hannun da sauri ta ga maniyinsa ne a cikin hannun.
Yamutse fuska ta yi cike da ƙyanƙyami ta ce.
"Spam ?"
Tissue paper ya yago a bedside ya miƙa ma ta.
Tura baki ta yi har lokacin tana hawaye.
Karɓa ta yi tana goge hannunta da ya zuba ma ta ruwan sparm.
Kuka take yi har lokacin wanda ya ɗaga idanunsa ya kalle ta ya ce .
"Me na yi ma ki da zafi har kike ma ni kuka"
Just wasa dake fa na yi ba komai ba amma kike ta kuka. Ina ga fa sex na yi da ke fa sai dai ki suma. "
Ba ta tanka ma sa ba ta cigaba da kukanta.
"Ba na son kuka ko wani hayaniya, zafi kawai na rage ba wai na samu yadda nake so ba ne, idan kuma kukan kike so to yanzu nan zan mayar da ke cikakkiyar macen aure sai ki yi kukan mai dalili."
Jin haka ya sa ta yi shiru tana haɗiye kukan domin kuwa ɗazu yatsa kawai ya sa a cikin ƙasan ta sai da ta ji zafi ballanta ya saka manta wannan abun da take gani kamar an dasa itace.
Towel ɗin jikinsa ya daura ya nufi bathroom. Don tsarkake jikinsa, yayin da ta haɗiye kukan tana tsoron ya aikata ma ta abun da ya faɗa idan ba ta ma sa shiru ba.
_Jamil_
Tun da ya je gidan Ma'eesha ya ga yadda take rayuwa cikin wanan akulikin gidan, ga mahaifinta attajirin da je bayar da kyautar gidaje ga wasu, amma ƴarsa ce a wannan rayuwar. Ga shi ya je ya bata kyautar kudi b ta saurare shi ba, laifin Mahaifiyarsa ya shafe shi. Kudin sadakinta kawai makaho ya amsa.
Ko da ya koma gidan ya tarar da Daddy a falo, sallama ya yi Daddy ya amsa kafin ya ce .
"Na je gidan Ma'eesha."
Da sauri Daddy ya kalle shi kafin ya kau da kai ya cigaba da harakar gabansa.
Tashi ya yi ya nufi ɗakin Mamy , bayan sun gaisa ya kalli yadda ta koma ta rame . Tabbas ga ta cikin dukiya amma ba ta da walwala da kwanciyar hankali . Ko Ma'eesha da Makaho sun fi ta kwanciyar hankali.
"Mamy lafiya kuwa na ga tun da Ma'eesha ta bar gidan nan ba ki da walwala."
Harara t watsa ma sa.
"Ba na ce ka daina kiran Mani sunan wacce yarinyar a nan ba?"
"Na daina Mamy , amma ki sani akwai ranar nadama lokacin da ba zai ma ki amfani ba. Yanzu haka ba ki da kwanciyar hankali, ita Ma'eesha da kike ganin kun ƙuntata ma ta na tabbata ta fi ki kwanciyar.
hankali. Kwanciyar hankali shi ne abin da duk mai rai ke nema. Ba kuɗi ne ke samar da shi ba, ba matsayi ko suna ne ke kawo shi ba, ba kuma aiki ko wahala ke hana shi ba, Kwanciyar hankali kyauta ce daga Allah sai ka ga mara lafiya ko talaka, amma zuciyarsa cikin nishaɗi, hankalinsa kwance. Wani mai lafiya da wadata kuma yana jinsa tamkar a kurkuku, saboda tashin hankali da ƙuncin zuciya. Idan Allah ya azurta ka da kwanciyar hankali, to ka sami babbar ni’ima da kuɗi baya iya saya. Kuma ku sani, da ambaton ALLAH ne zuƙata ke samun natsuwa, Kuma nisantar ambaton Allah shi ne ke jawo rayuwa mai ƙunci. Kamar yadda Allah ya faɗa."
Mikewa tsaye ya yi kafin ya ce.
"Ya Allah Ka azurta mu da kwanciyar hankali, a zuciyarmu, a rayuwarmu, a dangantakarmu da bayinka, da duk inda muka tsinci kanmu. Amin."
Yana gama fadar haka ya wuce .
Ya tarar da Daddy na hawaye a Falon, sai dai bai ce komai ba ya ficewar da gidan zuciyarsa na ma sa zafi .
_Ma'eesha_
Kasancewar ta san yau makaho na azumi bayan ta gama ma sa girkin bude ba ki, sai ta dauki ɗari biyar da ya rage ma ta tana son ta siyo ma sa dabino.
Wayarta ta dauka don ta kara shi ta nemi izinin fita sai ta ga ya shigo gidan da sallama.
Tashi ta yi ta karbi kayan hannunsa tana masa sannu da zuwa .
Ya amsa cike da jin dadi yana ma ta ya gida.
"Alhamdulillah, gida ba daɗi saboda ba ka nan gidan dubu ya mamaye shi, amma yanzu tun da ka dawo haske da abnuri ya mamaye gidan ."
Murmushin jin dadi tmya yi kafin ya yi magana ta ce .
"Dama zan siyo ma ka dabino ne na dawo "
"To mu je na taka ki."
"To amma ka ajiye sanda dai na rike ma ka hannu."
Haka aka yi ta rike ma sa hannu suka fito daga gidan tana jin gabanta na faɗuwa.
Suna tska da tafiya ta ga haske na haska su kasancewar Yamma ce likis.
Tana juyawa ta ga wasu maza guda biyu cikin mota suna ɗaukarsu photo.
*Maman Ihsan ce*✍️
09065327995
Follow the MAKAHO NE channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb7CzOoIXnljBnIJjp2z
*MAKAHO NE*
*NA*
Maman Ihsan ce ✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
page3️⃣7️⃣
Tana juya wa ta ga wasu maza guda biyu cikin mota suna ɗaukar su photo.
Cak ta tsaya da tafiyar da take yi ta ɗan zuba ma su idanu. Dai dai ba ta iya shaida ko su waye. Sakamakon fuskarsa sanye da mask sannan kuma sun sanya bakin glass a idanunsu.
"Ka ga wasu maza guda biyu ɗaukar mu photo fa suke yi."
"Da wani idanun zan kalle su na gane su ?"
"Ki rabu da su mu tafi kawai mu je mu dawo?"
"Amma kana ganin haka kawai za su dinga daukar mu photo ne, bayan ga mutane nan ba wanda suka ɗauka sai mu?"
Madadin ta ta tafi in da za su tafi sai ta nufi motar daidai lokacin da suka ja motar suka bar wajen.
Shiru ta yi ba tare da ta ce komai ba, amma zuciyarta na cike da tarin tambayoyi. Su waye waɗan nan kuma mene ne dalilin da ya saka suke ɗaukar su photo? Haka ranar da suka fito daga siyan waya aka dauke su photo ita ta shi .
Har suka ƙarasa wajan me dabino ta siya na ɗari biyu sai pure wayar mai sanyi ta siye na Naira ɗari.
Shi ya karba ya riƙe sannan suka kama hanyar gidan.
Suna shiga ana kiran sallar magrib. Tabarma ta shimfida ma sa a barandar kofar ɗakin sannan ta gabatar ma sa da kayan bude baki.
Sai da ya wanke baki sannan ya ci dabino da ruwa ya tafi masallaci.
Tashi ta yi ta gabatar da sallar magrib ita ma har lokacin hankalinta ya kasa kwanciya da waɗan nan mutane .
Sai da aka yi sallar isha'i ya dawo ita ma lokacin ta idar da sallar.
Suna zaune a ɗaki ta zuba ma sa abincin a plate, tuwon shinkafa ne da miyar kuɓewa .
Sai kunun tsamiya da ta dama ma sa bai sha ba ya tafi masallaci.
Sai yanzu ya sha kadan, tuwon na kadan ya ci ya ce ya ƙoshi.
Ta lura shi ba mai son cin abinci ba ne, haka ta dinga lallaɓa shi kamar ƙaranin yaro don ya ci tuwon da yawa.
Har ta samu ta ɗan kara kuma ta ji dadin hakan sosai.
"Sai lallaɓa ni kike yi kamar wani ƙaramin yaro ko?"
"Idan ban lallaɓa ka ba wa zan lallaɓa? Allah sarki ina ma zan ga karamin yaron da zan lallɓa?"
Ɗan jim ta yi kafin ta kuma cewa.
"Ina masifar son yara wallahi, idan na ga jariri hannun uwarsa sai na ƙi dama ni ce da babyn. Ka san Allah ina son na ga ranar da Allah zai azurta mu da babys ranar zan iya barci kuwa?"
Ta yi maganar cikin shauƙi sosai
Shiru ya yi bai ce komai ba, kafin ya ce.
"Ni a gani na a yadda muke cikin wannan halin bai kamata a ce mun tara zuri'a ba."
Ya yi maganar ya saka hannu a aljihu don ya ciro kudin da ya samu. Ya san daga haka zai kawar da zancen.
"Cinikin yau duka-duka Naira ɗari biyar ne."
Ko ɗaya fito kudin ya mikaa ta da hannu biyu ta karɓa. Sai dai tana dubawa ta ga Ɗari biyu ne madadin dari biyar da ya ce.
"Dari biyu na gani."
Cikin mamaki ya ce.
" Ɗari biyu da kika ce?"
"Ƙwarai kuwa haka na gani."
Shiru ya yi kafin ya ce.
"Wai me ya sa cuta ta yi yawa a wannan zamani da muke ciki ne, idan Allah ya ɗora wa mutane lalurar makanta sai hakan ya saka dogaro wajan cutar da shi?"
Cikin tausaya wa ta ce .
"Ka rabu da shi kansu suka cuta ba kai ba."
Nan dai ta cigaba da kwantar ma sa da hankali har ya bar zancen, amma zuciyar sa na mamakin ha'inci na mutane. Kuma duk hakan ya faru ne sakamakon yau da ya fara zuwa kuma da safe ya yi cinikin kafin abokan zamansa su fito.
"Allah ya sa ma su albarka."
Ta fada tana jingina da bango ta lumshe idanunta.
"Na san kuɗaɗen da suke hannunki sun ƙare ko?"
“Ɗari biyu ya rage."
"To Ma'eesha Allah ya kara rufa ma na asiri."
"Ni ina ganin buhun gawayin da na siyo na ajiye a kitchen zan fara ɗaura shi a leda ina siyarwa, zan yi wa maƙota talla su dinga zuwa suna siye."
"Gawayi kuma ?"
"Eh mana ai ya fi a ce mun zauna haka nan, rayuwa ba za ta tafi ma na a haka ba, idan kayan abincin da muke da su suka ƙare waye zai ba mu ? Mutanen yanzu kansu kadai suka sani, wannan gyaran takalmin naka ba iya ɗaukar mu zai yi ba, amma idan na kulla ya kare sai na dinga siya ina ɗaurawa."
"To shi kanan Allah ya taimaka ya yi jagora."
"Amin ya rabbil izzati."
Ruwan wanka ta kai masa banɗaki ya yi kafin ya shirya ita ma ta shiga ta yi wankan. Ko da ta fito har ya gama shiri .
Karfe goma sha daya suka kwanta, ita tana kwance a katifa shi yana kwance a tabarma, kamar yadda ta yi wa kanta alkwari ba za ta sake ce ma sa ya kwanta a katifar ba kuwa ba ta sake ba, shi ma bai damu ba.
_Fahad_
Fitowarsa daga wanka kenan yana sanye da bathrobe a jikinsa.
Yana goge kansa dake jiƙe da ruwa, ya kalli gadon sai ya ga ta dunƙule ji jikinta wuri guda ta lulluɓe da bargo.
Jajayen idanuna ta kalle shi shi ma ita yake kallo kafin ta sunkuyar da kanta ƙasa.
"Tashi ki je ki yi wanka."
Banza ta yi masa ba ta motsa daga in da take ba.
"Ko na yi ma ki wankan ne?"
Nan ma shiru ba ta motsa ba
"Okay bari na yi ma ki to."
Jin haka ya saka ta kara rufe jikinta da bargon tana cewa.
"Ka daina kallo na zan tashi na yi da kaina."
Murmushin gefen baki ya yi kafin ya ce .
"Meye kuma ban gani ba yanzu? Ai duk wata kunya ta ƙare."
Takaici ya sa ta fara kukan shagwaɓa. Ya bar wajan ya nufi bathroom ɗin.
Ba jimawa ya fito sanye da farin towel sabo da ya cire daga ledarsa
Miƙa ma ta ya yi sai da ta shigar da shi cikin bargon sannan ta ɗaura ta fito daga cikin bargon.
Towel ɗin me girma ne Tana sauka ya cire sanin gadon da bargon da kayan da suka cire duka.
Jallabiya ya saka a jikinsa bayan ya shafa turare ya saka boxer .
Tana shiga banɗakin tsarkake jikinta ta yi sannan ta yi wanka ta dauki wani towel ta daura .
Tana fitowa ya shiga da kayan da ya kwashe kan gadon.
A warahing machine ya fara wanke kayansa da na ta sannan ya zuba sannan ya zuba su zanin gadon.
Bayan ta tashe ruwan kanta ta duba ba ta ga kayan da ya cire ba. Ba abayarta ba mayafin.
Tsaye ta yi tana jiran fitowarsa.
Yana fitowa ta ce
" kayana fa ban gan su ba."
Share ta ya yi kamar bai ji ta ba ya nufi hanyar fita. Da ido ta bi shi tana tura baki.
Downstairs ya sauka in da ya tarar da kowa a falon, Mama, Inna, Rumaisa, Farida, sai kuma Sidra.
Ƙamshinsa ya bayyanar ma su da isowar sa wajen .
Inna da ta gama jin labarin da Mama ta ba ta na Sidra da Baba ya ce ta zauna sai ya dawo.
Fahad ya kalli Rumaisa ta ce .
"Ɗauko ma ni kayanki kala ɗaya ki kawo ma ni."
Gabaɗaya suka kalle shi cikin rashin fahimta musamman Ruamisa ta ce .
"Ban gane ba."
"Da wani Yaren na yi na ki magana, ki ɗauko kayanki cikin dogayen rigunan da na siyo ma ki a kasar Egypt last two weeks ."
"Okay."
Ta fada tana nufar ɗakinta. Inna ta kalli Fahad ta ce.
"Me za ka yi da kayan saka wa na mata kuma?"
"Nadra za ta saka?"
Kalmar da ya daki zuciyar Sidra kenan ta kalle shi ba shiri.
Inna ta ce .
"Me ya samu kayan da ta zo da shi?"
Share ta ya yi kamar bai ji me take cewa ba.
Jin ya yi banza da ita ne ta fara ma sa masifa wai ya kawo amarya don ta gaishe su amma bai bari ta gaishe su ba ta ƙunshe ta a ɗaki.
Ta in da take shiga ba ta nan take fita ba. Har Rumaisa ta ta kawo ma sa kayan ya karba ya haura sama.
Hankalin Sidra ya kasa kwanciya gabaɗaya ta rasa sukuni tana addu'a Allah ya sa ba abun da take tunani ba ne.
Yana shiga ya mika ma ta kayan riga ce doguwa tana da tsaga gefe da gefe da wando dogo dai mayafin madaidaici.
Banɗaki ta shige don ta sauya kayan, ya taɓe baki ya bar ɗakin.
Waya ya amsa yana magana yana kallon T.V dake aiki. A cikin wayar yana magana ne kan tafiyar da zai yi America zuwa gobe.
Bayan ya katse kiran wayar ne ya shiga bedroom ya same ta ta gama shiri, kayan sun karbe ta sosai sun yi ma ta kyau har ya kasa ɗauke idanunsa akan ta. Don dama kayan sun burge shi ne ya siya wa Rumaisa ita kuma ita kuma Sidra ya san ba ta san kaya ma su rufe jiki ne bai siyo ma ta ba.
"Mu je ki gaida Kakata tana can tana tambayar ki."
Ya yi gaba ta bi bayansa tana tafiya a hankali.
Takun takalmin Nadra ya jawo hankalin mutanen Falon, suka ga kayan da Fahad ya karba ne a jikinta.
Sai a lokacin kunya ya kama ta sakamakon kayan jikinta. Don kobdabya kawo ma ta kayan ba ta san daga ina ba ne amma ta san kowa dake Falon nan ya san cewa ba kayan da ta zo da shi ba kenan, yanzu sun san abinda suka aikata kenan.
Wani kunya ya lulluɓe ta kamar t ƙasa ta tsage ta shiga.
Jin ta tsaya cak ya saka ya ce .
"Lafiya ?"
"Yanzu idan suka kalle ni da wanann kayan ba wanda na zo da shi ba za su gane abun sa muka aikata ko?"
Sai da ya danne dariyarsa sannan ya ce .
"Eh sun san komai da na zo karɓar kaya sun tambaye ni na ce ke ce kika ce na ba ki hakkin ki na aure."
"Hawaye ya wanke fuskarta ta juya da sauri za ta koma sama. Cak ya dauko ta yaba saukowa downstairs.
Duk yadda ta so sauka haka bai ba ta wannan damar ba.
Sai da ya sauko ya dire ta a ɗaya daga cikin kujerun Falon.
Ganin za ta mike ne ya saka ya yi saurin zaunar da ita yana murmushi.
Mama ta ce .
"Lafiya ?"
Fahad ya ce .
"Wai ba za ta zo ta zauna tare da ku ba sai dai ta tsaya da mijinta."
Kunya ya sake rufe ta ya fice daga gidan yana dariya.
"Kar ka damu Daughter na san halinsa tsokanarki yake yi na sani."
Ta yi maganar tana nuna wa Nadra kusa da ita , kamar tana jira ta mike ta koma jikin Mama ta kwantar da kanta kan cinyar Mama kamar yadda Umma ke yi ma ta idan sun yi faɗa da Sidra.
Fahad ne ya dawo ya kalli Mama ya ce.
"Gobe in sha Allah zan tafi America."
Mama ta ce.
"To ita kuma Nadra fa tare da ita za ka tafi?
"Idan za ta bi ni sai mu tafi tare da ita."
Sidra ta girgiza ma ta kai alamar ta ce a'a. Cikin sa'a kuka ta yi saurin cewa
"Ba zan bi shi ba zan zauna a nan gidan kafin ya dawo ko kuma ba koma wajen su Umma."
Mama ta ce
"A'a Daughter ba za ku je wajen Umma ba sai dai ki zauna nan kafin ya dawo sai ki koma gidanku."
Shi dai bai ce komai ba ya bar falon.
Bai dawo ba sai bayan magrib ya shigo da set na akwati. Kaya ne ya siyo wa Nadra wadanda ya fahimci za ta iya saka wa. Akasarin su dogayen rigunan Abaya ne da hijabai yadda ya san tana son kaya, sai flat shoes da handbag ɗin da underwears wanda ya san za su yi daidai size ɗin ta.
Take fuskarsa ya sauya kamar wanda zai yi aman wuta.
Take ya juya ya fice daga ɗakin.
Mama na ganin haka ta san cewa saboda ganin Sidra ne ya ɓata masa rai.
Don haka sai ta bi bayansa tana cewa Sidra tana zuwa .
Lokacin da ya fito Nadra na zaune a falon ita kaɗai.
Bai kalle ta ba ta nufi part ɗin Baba, da kallo ta bi shi tana mamaki mai ya canza yanayinsa lokaci ɗaya.
Mama na fitowa ta ga Nadra zaune a falo, murmushin jin daɗi ta sake tare da cewa.
"Daughter dama tare kuke?"
Murmushi Nadra ta yi tare da sauka daga kan kujerar cikin girmamawa ta gaida Mama. Ita ma ta amsa ma ta cike da farin ciki da jin daɗi..
Hannunta Mama ta riƙe sannan ta ce .
"Mu je ki gaida Babanku kafin ya wuce ko?"
Tashi Nadra ta yi Mama na rike da hannunta suka nufi part ɗin Baba.
Yana zaune a falo sakan kujerar yayin da Fahad ke zaune a kukerar dake fuskantar Baba sai Farida da Rumaisa da suka saka Baba a tsakiya kowa tana fadin abinda da zai dawo ma ta da shi.
Mama ta turo kofar ta shigo da sallama, Nasara ma sallama ta yi gabaɗaya .
"Ga Daughter ɗin ka ta zo gaishe ka."
Murmushi Baba ya yi tare da cewa.
"Ma sha Allah, Daughter ƙaraso mana ."
Cikin sanyin jiki take tafiya ta karasa gabansa ta durƙusa ta gaishe shi.
"Ina kwana Baba?"
"Lafiya lau ya kike?"
"Alhamdulillah."
Tashi daga ƙasa ki hau saman kujera, ba ki ga ƴan uwanki duka a sama suke zaune ba, ba ruwan mu fa ki zauna duk ɗaya ne."
Sai a lokacin ta kalli Fahad, Rumaisa, Farida da duka suke zaune a saman kujera, sai sai ita ba za ta iya ba, don haka ya zauna a kasa saman Centre carpet ta ce .
"A'a Baba nan ma ya yi."
Mama ma ta saka baki ko za ta hau sama ta ƙi yarda ta zauna a ƙasa. Lokaci guda ta sake shiga ran Mama da Baba.
Ruamisa ce ta kalli Nadra cike da tsokana ta ce.
"Matar Yaya ina wuni?"
Nadra ta kalle ta ta ce .
"Ina wuni Aunty Ruamisa?"
"Ba na ce ki daina ce ma ni Aunty ba ni ƙanwarki ce tun da ƙanwar mijin ki ce ni ai na zama ƙanwarki ka ajiye zancen na girme ki."
Murmushi kawai Nadra ta yi ta kalli Farida da ke ma ta kallon banza, ba tare da damuwa ba ta ce.
"Ina kwana?"
"Lafiya."
Ta amsa a daƙile.
Murmushi Mama ta yi ta ce ce kin gane kowa ko?"
Ta nuna Rumaisa ta ce.
"Wanan ita ce kanwar mijinki ita ke bin sa sunanta Rumaisa."
Sannan ta nuna Farida ta ce.
"Wannan kuma cousin sister ɗin mijinki ce ɗiyar ƙanwata ce sunan ta Farida, a nan gidan take zaune tare da mu."
Kai Nadra ta jinjina sannan ta ce.
"Na gane Mama."
"Mu je mu yi breakfast kafin ka rasa jirgi ko?"
"Haka ne, to Bismillanku."
Daga haka suka mike tsaye ban da Nadra, sai da Rumaisa ta ja hannunta suka fara tafiya a tare.
"Ki saki jikinki matar Yaya."
A dinning table suka hallara dukansu Baba ne ya yi magana ta ce.
"Ina Sidra ba ta tashi ba ne?"
Jin sunan Sidra sai da gaban Nadra ya faɗi, amma ba ta yi magana ba ta yi shiru.
Ma ce ta ce.
"Ta tashi har ta shigo ɗakina."
Kafin wani ya yi magana ne suka fara jin takun takalmi ƙwas ƙwas ƙwas. Gabaɗaya suka juya suna kallon mai zuwa.
Sidra ce sanye da sanye da doguwar riga English wear tana tafiya idnsunta na kan Fahad sam ba ta lura da Nadra ba.
Kallo ɗaya ya yi ma ta ya dauke kai tare da kau da kansa gefe yana tsuke fuska.
A zubure Nadra ta mike tsaye cike da jin daɗi ta nufi Sidra tana cewa.
"Aunty Sidra, kece? daga ina? Yaushe kika dawo kina lafiya?"
Ta karasa gare ta ta rungume ta ƙam a jikinta tana sakin kuka.
Murmushi Sidra ta sake wanda ya tsaya iya saman lips ɗin ta.
"Aunty ina kika je kika bar mu cikin tashin hankali, Umma har rashin lafiya ta yi."
Sidra dai ba t ce komai ba, ganin Nadra za ta sake jefo ma ta wata tambayar wanda kuma ba ta son ta amsa ma ta a gaban kowa ya saka ta ce .
"Zamu yi magana anjima, yanzu mu je mu yi breakfast."
Murmushi Nadra ta yi tana goge hawayan da ya wanke ma ta fuska. Garin cikin kawai take ciki sakamakon ganin ƴar uwar ta cikin ƙoshin lafiya.
Zama suka yi a saman kujera yayin da Nadra gabaɗaya hankalinta na kan Ƴarta.
Ita kuma Sidra idan ta ga alamar Nadra za ta yi ma ta magana sai ta girgiza ma ta kai alamar a'a. Sakamakon ba ta so ta jero ma ta wasu tambayoyin da ba za ta iya amsa ma ta su a gaban ahalin gidan Majidaɗi ba.
Babu abun da Fahad yake hangowa a cikin idanun Sidra sau sallar soyayyarsa. Shi kuma ya ɗaukar wa ransa alkawarin sai ya musguna ma ta ya cusa ma ta baƙin ciki
_Ma'eesha_
Ganin makaho tsaye yadda ta bar shi ne ya saka ta saka wa ranta cewar bai ji komai na maganar da suka yi da Abdul.
Kallonsa ta yi duk da lokacin da ta kalle shi sai da gabanta ya faɗi, sakamakon ganin fuskarsa cikin irin yanayin da ba ta taɓa ganinsa ba. Da ƙyar ta iya magana ta ce .
"Am dama kana nan tsaye ba ka zauna ba har yanzu."
Bai tanka ta ba kamar tana magana da dutse.
Ganin haka ta saka ta janyo hannunsa ta zaunar da shi a saman tabarma.
"Mijina lafiya kuwa na ga yanayinka ya sauya?"
Shiru bai ce uffan ba karshe ma tashi ya yi ya shiga ɗaki, sandarsa da yake dogarawa yana tafiya ta ƙalla tana sauke ajiyar zuciya.
Bin bayansa ta yi zuwa cikin dakin ta ga yana laluben jakar kayansa.
Ya ciro wasu kaya sannan ya zuge zip ɗin.
Gane wanke zai yi ya saka ta fita da sauri, ruwan zafi da za ta hada ma su tea da shi ta juye a bokiti ta sirka da ruwan sanyi ta kai ma sa banɗaki.
Ko da ya fito yana laluben bokiti sai ta ce.
"Ranka ya daɗe na kai ma ka ruwan banɗaki."
Bai ce komai ba ya nufi banɗakin da kayan da ya ciro a jaka.
Wani ruwan zafi da dafa tana kokarin hada ma su shayi da bread. Don yau babu ƙwai kuma ba ta da kuɗin siyen ƙwai dan kudin ta sun ƙare daga ita dai ɗari biyar da ya rage ma ta.
Ya fito daga wankan ya canza kaya wanda ya cire kuma ya zo zai ɗebi ruwa zai wanke ta yi saurin cewa.
"Ka bar shi zan wanke."
"Na gode amma zan yi da kaina."
"Ni kuma ba zan bari ka yi da kanka ba, ko ba ka so na samu lada da albarkar da ke tattare da yi wa miji wanki ne?"
Bai ce komai ba ya lalubi sandarsa ya shiga ɗaki daidaito lokacin da take haɗa tea.
Fitowa ya yi da kayan aikinsa na gyaran takalma zai fita.
Kallo ɗaya za ka yi wa fuskarsa ka karanci damuwa da yake ciki. Ganin ya nufi hanyar fita bai yi ma ta sallama kamar yadda ya saba ba ne ya saka ta ɗauki kofin tea da ledar bread ta nufi kofar fita ta bi bayansa da sauri.
Shan gabansa ta yi ta kafa ma sa kofin a baki tare da cewa.
"Bismillah ka sha ko kadan ne kada ka fita ba ka ci komai ba."
Kau da kansa gefe ya yi ya ce.
"Ina azumi."
"Azumi shi ne ba ka faɗa ma ni ba?"
"Na macen ne ki yi haƙuri."
"Ko na ɓsta ma ka rai ne ka gafarce ni tuba nake kaina bisa wuyana."
"Ba komai kada ki damu."
"To Allah ya tsare ma ni kai ya kare ma ni kai, Allah ya kusanta ka da halal ya nisanta ka da haram, Allah ya haɗa la da alkhairinsa ya nisanta ka da sharri dan albarkacin nabiyyun rahmati."
Haka kawai ta ji kaso hamsin na damuwar da yake ciki ya ragu, cikin murya mara amo ya ce .
"Na gode."
Daga nan ya fice daga gidan tana kallonsa lokaci ɗaya take murmushi kuma take kuka ta ce.
"Alhamdulillah ala kulli halin."
(A rayuwar aure ko soyayya, akwai abu guda da ya kamata mace ta gane:
Ko wani namiji yana da irin nasa hali Kuma yadda yake sonki, haka yake nuna fushinsa idan wani abu ya ɓata masa rai.Ba wai saboda baya sonki ba ne, a’a, saboda ya damu da ke sosai,Don haka ke dai ki fahimci irin namijin da kike tare da shi. Idan mijin kirki ne, zai yi fushi saboda yana son ki gyaru, ba don ya cutar da ke ba. Idan mai saurin ɓacin rai ne, ki gane cewa yana magana ne da zuciyarsa, ba wai yana ƙin ki bane, Idan mai shiru-shiru ne, fushinsa yakan zama nesa da magana, amma zuciyarsa tana cike da damuwa, Idan mai gaskiya da tsauri ne, yana fushi saboda ya san abin da ya dace da abin da bai dace ba.
Idan mai tausayi ne, fushinsa zai zo da nutsuwa, amma zai so ki gane kuskurenki ba tare da ya takura miki ba, a kowane hali, rarrashi na mace shi ne sirrin da ake so. mace ta sani, Ki saurari damuwarsa ba tare da tsawatarwa ba, Ki nuna masa kin gane abin da ya dame shi.
Ki yi magana cikin ladabi da natsuwa,Ki yi masa nasiha cikin taushi, ba da jayayya ba,Ki nuna masa kulawa, ko da da kananan abubuwa ne. Na Miji baya buƙatar mace cikakkiya.
Yana buƙatar mace mai fahimta.)
_Nadra_
Suna cin abinci amma ita kasa cin abincin kirki, zuciyarta fara tas ta ji ma ta ƙoshi, burinta ɗaya ta keɓe da Sidra ta ji me ya faru da ita.
Bayan sun kammala breakfast Baba ya kalli Nadra ya ce .
"Daughter ina fatan ba matsala ko?"
Kai ta sunkuyar tana Murmushin ta ce .
"Ba komai Baba."
"Ko akwai magana ne mu keɓe kafin ta tafi?"
"A'a Baba ba komai."
"To ba abinda yake ma ki da bakya so? Kada ku dubi idanunsa."
"Ba komai Baba."
Sai a lokacin Fahad ya ce .
"Baba ni ba za ka tambaye ni ba sai ita?"
Dariya Baba ya yi yana cewa.
"Ba zan tambaye ka ba, dan wannan baiwar Allah ba za ta ma ka laifin komai ba."
Gabaɗaya suka saka dariya ban da Sidra.
Baba ya kalli Nadra ta ce .
"Daughter zan ba ki gift na aure da na so washegarin auren na ba ki abubuwa suka saka na manta."
Kallon Fahad ya yi ya ce .
"Ka kai ta wajen Alhaji Murtala mai siyar da mitaoci ta zaɓi duk irin motar da take so ."
Gabaɗaya suka saka dariya suna taya ta godiya in ban da Sidra da take yin yaƙe (masomin kuka) Nadra ta rasa mai za ta ce sai hawaye, nan aka hau yi ma ya dariya. Sallama Baba ya yi masu ya wuce yayin da Fahad ya dauki jakar Baban suka fita tare dan yi ma sa rakiya.
Daga nan kowa ya watse Mama ta nufi part ɗin Baba dan ta gyara ma sa.
Ya rage saura Sidra, Nadra, Farida da Rumaisa.
Farida sai kallon banza take yi wa Nadra kafin ta mike ta nufi ɗakinta.
Sidra ta nufi ɗakin Mama don can ta bar wayarta sai ta shiga ɗakin dan ta dauki wayar. Ganin haka ya saka Nadra ta bi bayanta.
Bayan Sidra ta dauki wayar ne sai ga Nadra ta shigo . Kwallonta Sidra ta yi ta ce .
"Lafiya ?"
"Lafiya kau Aunty, dama wata tanabya zan ma ki."
Taɓe baki Sidra ta yi kafin ta ce.
"Ki ajiye tambayoyin ki Sai kin fara amsa ma ni nawa tambayoyin tukuna."
Gyara tsayuwar ta ta yi kafin ta ce.
"Yanzu Ashe ƙanwa na iya cin amanar Yayarta?"
Cikin rashin fahimta ta ce .
"Wace kanwa kike magana akai?"
Nuna ta da yatsarta ta yi kafin ta ce.
"Ke nake nufi maciya amana, yanzu ke da kanki za ki iya cin amanata?"
"Aunty Sidra ta ina na ci amanarki?"
"Wace ce matar Fahad a yanzu haka?"
"Ni ce amma wallahi sunan dai ina matarsa ce kawai."
Tsuki Sidra ta yi kafin ta ce.
"Ko da a ce ba na nan yadda kika san ina masifar son Fahad ko da kin ga za'a aura ma sa wata ke me tsaya ma ni ne, amma abun takaici ke ce da Kanki kika aure shi.
Hawaye ne ya wanke ma ta fuska ta ce .
"Wallahi ban san komai ba, ban san abun da ke faruwa ba a ranar auren, ban san cewa kin gudu ba, cewa aka yi kin tafi gyaran jiki, har aka daura aurena da Yaya Fahad ban san da ni aka daura ba, komai ɓoye ma ni aka yi, sai bayan da aka kammala komai dare ya yi ne ake sanar da ni komai. Ba na da wani zaɓi Aunty Sidra, ba zan iya jayayya da hukuncin iyayena ba kin sani, sanin haka ya saka Abba ya aurar da ni ba tare da shawara da ni ba. Kuma ba zaman aure na mata da miji muke yi ba sunan dai an yi auren..."
Shiru ta yi sakamakon ganin Fahad ya shigo ɗakin.
Nadra ta goge hawayenta ta ƙarasa gaban Fahad ta ce.
"Yauwa Yaya Fahad ka sanar da ita komai ka sanar da ita ban ci amanarta ba, ka sanar da ita ba wani abu da ya shiga tsakani na da kai, ai ko hannuna ba ka taɓa rike wa ba ko?"
Wani wulaƙantaccen kallo Fahad ya wurga wa Sidra, kafin ya dauke kai ya kalli Nadra ya saki wani mugun murmushi sannan ya ce.
"Haba sweet heart meye na damuwa akan abun da bai da mahimmanci? Ki daina ɓata ranki ko don ajiyar babyn da na ba ki."
Ya yi maganar yana shafa cikinta ya kashe ma ta idanun ɗaya.
Ba ta gama fita daga mamakin Fahad ba sai da ta ji saukar tattausan laɓɓanta akan pink lips ɗinta. Zaro idanu ta yi lokacin da ta ji bakinsa a cikin nata yana ma ta wani irin tsotsa kamar wanda ya samu sweet.
Sidra zare idanunta ta yi wanda ta fara ganin Fahad da Nadra bibbiyu yana kissing ɗin Nadra cike da ƙwarewa.
Kanta ta dafe da ta ji kamar yana barazanar tarwatse wa, cikin tashin hankali ta dafe bangon ɗakin yayin da wayar da ke hannunta ya suɓuce ya faɗi ƙasa.
*Naman Ihsan ce*✍️
09065327995
Follow the MAKAHO NE channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb7CzOoIXnljBnIJjp2z
*MAKAHO NE*
*NA*
Maman Ihsan ce ✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
*SANARWA*
Wannan ƙirƙireren labari ne, ban rubuta ta ba shi dan wani ko wata ba, idan suka ko hali ya zo ɗaya to a gafarce ni arashi ne mai kashe auren wawa.
*SADAUKARWA*
wannan shafin sadaukarwa ne ga members na MAKAHO NE FAN GROUP, da kuma MAMAN IHSAN NOVEL GROUP ina matuƙar godiya da ƙauna fa kuma tarin addu'o'i da kuke yi ma ni na gode Sosa Allah ya bar ƙauna much love😘
page3️⃣5️⃣
Sidra zare idanunta ta yi wanda ta fara ganin Fahad da Nadra bibbiyu yana kissing ɗin Nadra cike da ƙwarewa.
Kanta ta dafe da ta ji kamar yana barazanar tarwatse wa, cikin tashin hankali ta dafe bangon ɗakin yayin da wayar dake hannunta ya suɓuce ya faɗi ƙasa.
Nadra ganin abun take yi kamar a mafarki ta fara ƙoƙarin raba bakinta da nasa amma dai ya riƙo ƙugunta ta manna da jikinsa ya zagaye ƙugun nata da hannu ɗaya ɗayan hannunsa kuma ya tallabo ƙeyarta da shi.
Sosai yake kissing ɗin bakinta ya ziira harshensa cikin bakinta yana ma tsotson harshenta a hankali, duk yadda Nadra ta so ƙwatar kanta ta kasa.
Fahad kam tsintar kansa ya yi a wani baƙon yanayi, take ya fara jin ƙafafunsa sun daina ɗaukarsa.
Daidai lokacin Sidra ta fice daga ɗakin tana tana jin kamar zuciyarta za ta tarwatse.
Yana jin ƙarar buga ƙofa alamar ta fita daga ɗakin ne ya saki zare bakinsa daga cikin na Nadra tare da sakin ta.
Idanunsa har sun fara canza launi zuwa ja.
Hawaye ne ya gani yana bin fuskar Nadra.
Bai kula ta ba ya nufi hanyar fita, har ya kai hannu zai bude handle ɗin kofar ta ji ya ce
"Idan har na sake jin kin yi wa Yayarki makamancin maganar da kika yi ma ta yanzu sai na ba ki mamaki. Ko da wasa kada ki sake nuna ma ta cewa ba rayuwar aure muke yi kamar kowace mata da miji ba. Akan me za ki faɗa ma ta irin zaman da muke yi ?"
Cikin kuka ta ce .
"Saboda tana son ka ta damu da auren da muka yi har tana ce Mani maciya amana kuma ba haka ba ne."
"To tun da ba haka ba ne meye na damuwa.?"
"Ta shiga wani hali saboda aurena da kai tana son ka kai ma kana son ta."
"Ba na ɗin ta kuma!"
Ya faɗa yana dakawa Nadra tsawa wanda yanda ta firgice.
"Kada na sake jin kin ce ina son ta, daga ranar da ta gudu a ranar aurena da ita na cire ta daga cikin rayuwata. Domin Fahad Majidaɗi idan ya bar abu ya bar shi kenan har abada. Ba na dake waiwayarsa, har gaban abada kada ki yi tunanin Fahad Majidaɗi idan har ya bar abu zai dawo ya dauke shi ba. Har gaban abada idan ba bar waje ko wani abu kada ki yi tunanin zai dawo gare shi a karo na biyu, idan har na riga na yi nisa ba na jin kiran kowa, ajina ya wuce da mace za ta bar ni a lokacin da ta ga dama Sannan ta yi tunanin idan ta dawo zan waiwaye ta a karo na biyu. Ga ƴan mata da suke haukar so na kamar za su yi hauka akaina ban kula su ba ita ta samu na kula ta har za ta bar ni a lokacin da ta ga dama Sannan ta dawo na karɓe ta? Ajina ya wuce nan."
Cikin kuka da takaici Nadra ta ce .
"To shi kenan nima ai ba sona kake yi ba, haka zalika Ni ma ba sonka nake yi ba. Don haka ka sake ni."
Wani banzan kallo ya yi ma ta ya ce .
"Wannan ne karo na karshe da zan ji kin yi ma ni zancen saki idan ba haka ba zan ba ki mamaki. Idan ba dan darajar mahaifinki da ya ba ni ke ba kuma ba zan iya cewa ba na son jininsa ba, ai ba ki kai macen da zan so ba ballantana har ace na aure ki. Ba ki da wanann ajin."
Nisawa ya yi kafin ya ce .
Yana gama fadar haka ya fice daga ɗakin ya bar ta cikin takaici da baƙin ciki
Zubewa ta yi akan guiwar ta tana fashewa da kuka wanda ta kasa gane wani abu ne ya fi yi ma ta zafi a cikin biyun da ya yi ma ta. Shin wulaƙancin da ya yi wa Ƴarta Sidra ce ya fi ɓata ma ta rai ko kuma cin fuskar da ya yi ma ta ita kanta. Abubuwan nan guda biyu ne suka taru suka cunkushe ma ta a zuciya.
Fahad ko da ya bar ɗakin sai ya ga ba kowa a Falon, don Sidra ko da ta fito tana kuka ɗakin da aka sauke ta ne ta shiga.
Fahad kam part ɗin sa dake gidan ya nufa. Dan bai ɗebi kayansa dake gidan ba. Wasu ya siya dama ya zuba a can gidan nasa da ya tare da Nadra. Sai dai fa ya tsokano wa kansa abinda yake kwance sakamakon runguma da sumbatar Nadra da ya yi don ya ƙuntata wa Sidra ya jawo wa kansa, domin ciwon mara ne ya turnuƙe shi, sai dai bai yi ma sa yawa ba.
Yana shiga part ɗin nasa kiran waya ya yi da wasu manyan gwamnatin ƙasar, bayan sun gama tattaunawa ne ya kakkaɓe gadonsa wanda kullum sai Ruamisa ta gyara ma sa shi kamar yadda ya ba ta umarni.
Laptop ɗinsa ya ɗauka da niyyar ya yi wasu aikace-aikace amma ya kasa wani feelings ne yake taso ma sa wanda bai taɓa jin irinsa ba. Ya yi nadamar abun da ya yi wa Nadra domin shi ne ya saka shi cikin wanann halin da yake ciki.
Yana zaman zamansa ya janyo wa kansa abun da ya dame shi.
Ruwa mai sanyi ya ɗauka ya sha sannan rage kayan jikinsa ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa.
Almost 30 minutes yana sakarwa kansa ruwan sanyi ko ya ji sassaucin abun da ke damunsa amma shiru ba wani canji illa ma ƙaruwa da abun yake yi
_Nadra_
Bayan ta gama kukan da take yi ne ta mike ta nufi ɗakin da Sidra ta sauka.
Da sallama ta murɗa handle ɗin kofar ta shiga , tsaye ta same ta dai Safa da marwa take yi a cikin ɗakin. Kallo ɗaya za ka yi ma ta kasan ranta a ɓace yake .
Wani mugun kallon da ta yi wa Nadra sai da gabanta ya faɗi.
Ta dake ta ce
"Aunty Sidra don Allah ki saurare ni mintuna biyu don Allah."
Jin ba ta ce kina ba ne ya saka ta ce .
"Ke kanki shaida ce ban taɓa yi ma ki karya ba ko?"
Banza ta yi da ita tana cika da batsewa.
"Ki yarda da ni wallahi tallahi da gangan ya yi abin da ya yi, da gaske nake yi ko hannuna bai taɓa rike wa ba, ballantana ya yi wani abu. Yau ne kawai dai ya yi a gabanki don ki ki haushi amma ba gaskiya ba ne ba wani ajiyar da ya yi tun da ba a ruwa zan jiƙa ciki na sha ba. Yau ya fara sumbatar..."
Wani bakin ciki ya lulluɓe ta ba za ta iya bari Nadra ta karasa maganar ba, don haka ta dakatar da ita.
"Yanzu kin tabbatar bai taɓa taɓa ki ba?"
Kai ta jinjina ma ta alamar tabbatar wa, kafin ta ce.
"Ina son ki yi ma ni wani alƙawari yar uwata."
Kai ta jinjina kafin Sidra ta ce .
"Tun da har ba wani abun ta ya shiga tsakanin ki da shi alma ce ta ce wa baya son ki, don da yana son ki da tun ranar da aka kai ki ba zai bar ki ba, amma tun da ya bar ki alama ce ta nuna baya son ki baya bukatar wani abu naki, kin ga da yake yana so na ai da ni ce aka daura auren da ni da wallahi ba zai ƙyale ni haka kawai ba. Don haka ina so na sani shin ke kina son sa ne?"
Ta yi maganar cike da fargaba kada Nadra ta kamu da son Fahad. Ɗin ta tabbatar ba macen da za ta ce ba ta son sa.
Kai Nadra ta girgiza alamar a'a kafin ta ce .
"Ba namijin da na taɓa so kamar Ya Sayyadi."
Ɓoyayyar ajiyar zuciya Sidra ta sauke kafin ta ce .
"To ki taimake ni kin ga ni ma zan taimake ki."
"To Aunty ta ya ya ?"
"Za ki taimaka ma ni na samu Fahad ni ma na taimaka ma ki ki samu Ya Sayyadi."
Dafa kafaɗar Nadra ta yi kafin ta cigaba da cewa.
"Ina son ki shafa kwallin rashin mutunci, ki ci wa Fahad mutunci ki addabi rayuwar sa, kullum tashin hankali na yau daban na gobe daban na Anjima daban har sai ya ji ba zai iya ba ya sake ki, kin ga daga nan zan nemo ma ki masoyinki ki aura."
Shiru Nadra ta yi tana tunani kafin ta ce .
"Aunty Sidra kin fi kowa sanin halina, ko wanda yake ƙasa da ni ne ba zan iya yi ma sa rashin ballantana wanda yake sama da ni."
"Dalla can wawuya ce ke dama, idan ba haka kika ma sa ba ai ba zai sake ki ba, don yana tsoron ya saɓawa iyaye."
"To shi yana tsoron ya saɓawa iyaye ya yi ma su biyayya sannan ni na saɓa wa Allah da kuma iyaye? Bayan mijina ne dole n yi ma sa..."
"Shut up munafuka dama can sonsa kike yi shi ya sa kika ce ba za ki iya ba?"
Kuka take yi tana cewa .
"Wallahi ba haka ba ne, amma kar ki manta a islamiyya an karantar da mu cewa babu biyayya ga abun halitta wajan saɓa wa Allah. Allah ya ce mace ta yi wa mijinta biyayya aljannarta tana ƙasan ƙafarsa amma ke kina neman saka ni na saɓawa Allah. Idan dai akwai wata hanyar da zan samu ya sake ni ki kawo ta amma ban da wannan wallahi ba zan iya ko da harararsa ba ballantana..."
"Ya ishe ni, munafuka na gano ki to ki sani Fahad nawa ne ni kaɗai kuma zan iya aikata komai akan sa ki rubuta ki ajiye, zan so hakan Aunty Sidra Allah ya daidaita lamura su koma daidai fatan alkhairi."
Tsuki take tana kallon rigar jikin Sidra da takalminta kafin ta ce.
"Macijiya kwai wacce ba ta ramin kanta sai wani ya gina ta shige ciki. Wato gidana da mijina da kayan sakawa ta da takalmomina duk kin mallake ko, komi da daka siya da sunana sun zama naki ko? Tsabar munafurci ke da ba ki iya tafiya da irin wannan takalmin ba shi ne yanzu kike sakwa don ki ja hankalinsa ko?"
"Ba na da wani zaɓi ne saboda su kawai ne a gidan, shi ne ma ya sa na saka. Ki yi hakuri in sha Allah Fahad zai dawo gare ki don na tabbatar yana son ki ɓacin rai ne ya sa yake ma ki haka.
_Ma'eesha_
Tun da ta raka makaho bakin kofa ta bashi tea ya ce yana azumi haka ta dawo cikin gidan cikin sanyin jiki.
Duk ta shiga damuwa sakamakon halin da ta gan shi a ciki, ta rasa me yake yi ma ta daɗi ne .
Me ya sa ta ga yanayinsa ya sauya lokaci guda? Kuma lokacin da ya dawo daga masallaci ba haka ya dawo ba. Canzawarsa dai bayan ta dawo daga waje ne sakamakon kiran da Abdul da ya yi ma ta ta fita waje don ta amsa kiran da ya yi ma ta.
To ko dai ya ji maganar da Abdul ke fad'a ne akansa ya da ransa ya ɓaci? To ai kuma yana cikin gida bai kai ya ji zancen su ba, dai dai idan ya bi bayanta zai iya jin komai. Idan har kuma bai bi bayanta ba to tabbas fitar da ta yi daga gidan zuwa kiran da Abdul ya yi ma ta ne ya ɓata ma sa rai.
Ta kudirin niyyar koma mene ne za ta bashi haƙuri, don ba ta ji dadin yanayinsa da ya sauya ba.
Ita ma kanta ba ta iya cin bread ɗin ba, tea da ta haɗa ma sa bai sha ba sha ba ne ta dauka ta sha sannan ta fara tattare kayan ta gyara ta ka gyara wa ta wanke na wanke wa.
Bayan kamar awa ɗaya da fitarsa ne ta ɗauki waya ta lalubo lambar wayarsa ta danna ma sa kira.
_Makaho_
Lokacin yana tsaka da ɗinkewa wani takalmi.
Bayan ya gama ɗimkewa ya mika masa sai saurayim nan ya ce.
"Nawa ne kuɗin naka?"
Makaho ya ce.
"Naira ɗari ne."
Sai da saurayin ya duba ya ga ba kowa a kusa, don ma su siyar da abu da suke wajan ba wanda ya fito, sai ya mikawa Makaho naira goma ƴan biyar guda biyu ya ce.
"Ga Naira ɗari nan ƴan hamsin guda biyu ne."
Ya karbi Naira goma a matsayin ɗari ya saka aljihu. Waysrsa dake ringing ya ɗauka ya laluba ya danna yadda Ma'eesha ta koya ma sa. Sannan ya kara a kunne tare da yin sallama.
"Assalamu alaikum."
Ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce .
"Kana lafiya?"
"Alhamdulillah."
Ya amsa yana Murmushin.
"Ya ibada?"
Ta tambaya tana Murmushi, ya amsa da walwala wanda ta saka ta ji dadin ya sake.
Suna cikin fira sai ga mai suyan awara dake tsokanar makaho ta iso. Ganin yana waya ta ce .
"Alhamdulillah mun yi waya kenan ko? Shi ne ba ka amshi lambar wayata ka kira ni mun yi fira ba ko?"
Take ɗan fara'ar dake fuskar Ma'eesha ta ce . Ta ce to sai Anjima ka Kula da kanka."
Daga haka ta katse kiran wayar.
_Fahad_
Ganin ba sarki sai Allah kuma zai iya cutuwa ne ya saka shi nema wa kansa mafita. Dole ya kira Nadra ta zo dan ita kadai ce mafita a gare shi. Ita ce maganin matsalar da. Don ba ya jin zai iya cutar da kansa bayan yana da mafita.
Tura ma ta text message ya yi ya ce.
*Ki zo ki same ni a part ɗina yanzu nan ina jiran ki.*
Jin shiru ne ya saka shi kiran wayar ta, sai dai wayar na ta ringing ba ta daga ba.
Dan ita Nadra wayar na cikin handbag ɗin ta handbag ɗin na falo ita kuma tana dakin Sidra.
Jin ba ta ɗaga ba ne ya kira ƙanwarsa Ruamisa.
_Rumaisa_
Tana zaune a ɗakinta suna kallon wani series a laptop ita da Farida, wayarta ta yi ringing a tare da faida suka kalli wayar. Ganin Fahad ya sa Farida ta dauke kai, Ruamisa ta daga tana cewa.
"Hello Yaya."
"Ki kira mani Nadra ta zo ta same ni a part ɗina."
Shiru ta yi kafin ta ce .
"Ba na tunanin ta san part ɗin ka fa "
"Okay ki rako ta bakin ƙofar ke ki koma ta shiga ciki ina jiranta."
Ya yi maganar yana cije lips ɗin sa.
Tashi tsaye ta yi sai Farida ta ce.
",ina za ki je?"
"Yaya ne ya ce na kira ma sa matarsa ta same shi a part ɗin sa."
Taɓe baki ta yi tare da jan tsuki.
Rumaisa ta fita daga ɗakin tana zuwa farko ta ga Nadara na fitwua ɗakin Mama. Sanar da ita ta yi sakon Fahad ta yi wanda ba gardama ta bi bayanta suka nufi part ɗin sa.
*Maman Ihsan ce*✍️
09065327995
https://whatsapp.com/channel/0029Vb7CzOoIXnljBnIJjp2z
*MAKAHO NE*
*NA*
Maman Ihsan ce ✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
page3️⃣6️⃣
Rumaisa ta fita daga ɗakin tana zuwa falo ta ga Nadra na fitowa ɗakin Mama. Sanar da ita da ita ta yi saƙon Fahad ta yi wanda ba gardama ta bi bayanta suka nufi part ɗin sa.
Daidai lokacin Inna kakar Fahad ta fito daga part ɗin ta. Ganin sun nufi part ɗin Fahad ya da ta ce wa Ruamisa.
"Ke kuma ina za ki je ɓangaren?"
"Mai bangaren ne yake ciki."
"Yaushe ya shigo."
"Ya zo sallame Baba ne."
"Tofah wani lokacin Shi Umarun zai tafi can ƙasar?"
"Ai ya tafi kina barci, ya ce kada a tashe ki ne saboda kina barci wai zai kra wayarki."
"Innalillahi wa'inna ilahir raji'un, yau ga mugun hali, a gidan Ɗana kuma a ce zai yi tafiya saboda mugun hali irin na uwarku ba ta tayar da ni ba?"
Ɓata rai Rumaisa ta yi kafin ta ce.
"Ba laifin Mama ba ne, shi fa Baba ne ya ce ba ki son kina barci a dinga tashin ki, kuma fa ba ki so fada kike yi."
"To ƴar bantan uba, yanzu da gulma ce ai za ki zo ki tayar da ni."
Ta yi maganar tana kallon Nasra ta ce.
"Ita kuma wanan baƙar bafullatanan daga ina take?"
Kallon Nadra Rumaisa ta yi kafin ya ce .
"Matar Ɗan gidanki ce."
Washe baki ta yi tana cewa.
"Ma sha Allah yaushe ta zo, ina shi Fahad ɗin?"
"Yana part ɗin sa ya ce na kira ma sa ita ne?"
"To je ku dawo sai mu gaisa kin ji amarya?"
Durƙusawa Madra ta yi cikin girmamawa ta gaida Inna, ta amsa ma ta cikin farin ciki da walwala.
Part a upstairs part ɗin yake nan suka bi, sai dai Ruamisa ta lura da yadda Nadra take tafiya . Don haka ta ce .
"Aunty ya dai"
Ta yi tambayar tana kallon ƙafarta, sai ta ɗauka ko salo ne da yanga.
Murmushi ta yi tare da cewa.
"Matar Yaya wannan tafiyar yangar duk na zuwa wajan Yaya ne?"
Murmushi kawai ta yi ba tare da ta ce komai ba.
Da suka isa daidai kofar falon ta ce.
"Bismillah ki shiga yana ciki."
Cikin ɗan tsoro ta ce.
"Mu je ki raka ni don Allah."
Dariya ta yi kafin ta ce.
"Ban gane ba, tsaronsa kike yi ko me, a gidanku ai daga shi sai ke, ni ce nake raka ki?"
Ƙoƙarin danne tsoronta ta yi tana ƙirƙiro murmushi ta ce.
"Na gode."
Jinjina kai Rumaisa ta yi bayan ta mayar ma ta da martanin murmushin da take yi kafin ta ce.
"Sai kin fito."
Tana fadar haka ta juya ta nufi hanyar barin wajen.
Da sallama Nadra ta buɗe ƙofar falon.
Ba kowa sai sanyin A.C dake ratsa ko ina a Falon.
Wata kofar ta kalla wacce take tunanin nan ne bedroom ɗin sa.
Ƙarasawa ta yi baƙin kofar ɗakin ta kai hannu za ta yi knocking ta fasa.
Tana nan tsaye ta kasa ƙwaƙwaran motsi kafin ta samu ƙwarin guiwa da za ta iya shiga kasancewar an ce yana son ganinta ne.
Duk da haka sai da ta yi sallama kafin ta tura ƙofar ɗakin da sallama a bakinta.
"Assalamu alaikum."
Yana tsaye ɗaure da towel abƙugunsa. Yana tsaye a gaban dressing mirror ya ɗan sunkuya hannayensa biyu ya dafa dressing mirror ɗin.
Shigowa ta yi ta cikin mirror ta kalle shi sau ɗaya ta kau da kanta da sauri. Sakamakon ganinsa daure da towel a ƙugunsa. Kanta ta sunkuyar ta ƙasa ta kasa daga kai ta sake kallonsa a karo na biyu.
Shi kuma yana nan yadda yake lips na ƙasa a cije ya lumshe idanunsa yana sauraren zuciyarsa.
Baya son ya aikata abun da zuciyarsa ke azalzalarsa amma ba ya da wani zaɓi.
Jin shiru ne ya saka ta ɗago kai ta kalli inda yake.
Ta jikin mirror suka haɗa idanu wanda ya sakar ma ta da faɗuwar gaba, sakamakon ganin yadda idanunsa suka sauya.
Tattoo ɗin da ke gefen ƙirjinsa zuwa damtsen hannunsa ta kalla, sai sai ba ta iya gane me aka rubuta na ba sai sai ta ga zanen butterfly.
Shi kuma ganin cikin idanunta ma su ɗaukar hankali ya sake assasa yanayin da yake ciki.
A hankali ya juyo idaninsu a cikin na juna, kasa jure kallonsa ta yi ta rintse idanunta.
Ba zato ba tsammani ta ji ya ɗaga ta cak kamar wata baby. Ba shiri ta buɗe idanunta saboda abu ne da ba ta yi zato ba, zaro idanun ta ba yi ganin ya nufi gadonsa da ita ya dire ta a tsakiyar gadon.
Sai a lokacin idanunta ya sauka akan sunan Sidra da aka rubuta ma sa da zanen Tattoo.
Ƙoƙarin tashi daga kan gadon ta fara yi ya yi ma ta rufa da ƙirjinsa take ta sakar ma ta nauyin jikinsa.
Bakinsa ya haɗa da nata ya fara ba ta zazzafar kiss cikin ƙwarewa.
Mayafin abayar dake kanta ya cire yana shafa lalluasan gashin kanta.
Ɗaga ta yi yi ya zuge zip ɗin rigar Abayar dake jikinta. Kasancewar zip ne a gaban rigar daga sama har ƙasa.
Kasancewar ba ta saka bra don duk ba size ɗin ta ba ne, ƙaramar singileti ta saka wanda duk da ba bra amma nononta s tsaye suke ƙam .
Take ya sake rikicewa ya fincike ƴar singiletin take na shanunta suka bayyana wanda suka sake ruɗa shi sun tsaya ƙam ba su rankwafa ba .
Take ya fara tsotson nononta kamar jaririn da ya kwana biyu bai sha nono ba, yana shan ɗaya yana murza ɗaya.
Kuka ta sakar ma sa don ta ga abun da ta girmi tunanin ta.
Sosai yake sarrafa ta yadda ransa ke so, ita kam sai kuka take yi tana girgiza ma sa kai .
Shin kam tuni ya gama rikicewa kanta.
Kuka ta sakar ma sa mai sauti lokacin da ta ji ya zare pant ɗin jikinta.
Shi kam gabaɗaya yana jin kansa ne a wata duniyar. Sarrafa ta kwai yake yi ya taɓa can ya tsotsi can.
Towel ɗin jikinsa ya warware ya wanda hakan ya sa ta ƙara tsorata sosai don tun da take a rayuwar ta ba ta taɓa ganin tsaraicin ɗa namiji ba sai yau. Ganin Fahad ɗinsa a fili.
Ba ta sake rikicewa ba sai da ta ji ya kama hannunta ya kai a saman Fahad ɗinsa. Tana jin hannunta da ya ɗora a saman Fahad ɗinsa ta ji ta rike abu kamar itace. Tana kokarin zare hannunta sai ta ji ya rike hannunta a jikin Fahad ɗin sa.
Yayin da bakinsa ke cikin nata yana na ta wani irin tsotsa tun daga kar lips nata har harshenta . Yatsarsa ɗaya ya sa a ƙasanta cikin Nadra ɗin ta wanda ya sa ta saki ƴar ƙara. Shi ma jin fatar da ta tare wajen ne hakan ya tabbatar ma sa da cewa.
Ita cikakkiyar budurwa ce, haka kawai ya tsinci kansa a cikin shauƙi da annashwa.
A hankali ya zare bakinsa ya yo ƙasa da kansa zuwa wuyanta kar zuwa ƙirjinta.
Sai wani gurnani yake yi da numfashi.
Sun ɗauki lokaci a haka kafin daga baya ta ji wani abu a cikin hannunta da ya rike Fahad ɗinsa na zubar wa.
Ɗumin da ta ji ne ya saka ta kalli hannunta wanda sai a lokacin ya saki hannun .
Ta kalli hannun da sauri ta ga maniyinsa ne a cikin hannun.
Yamutse fuska ta yi cike da ƙyanƙyami ta ce.
"Spam ?"
Tissue paper ya yago a bedside ya miƙa ma ta.
Tura baki ta yi har lokacin tana hawaye.
Karɓa ta yi tana goge hannunta da ya zuba ma ta ruwan sparm.
Kuka take yi har lokacin wanda ya ɗaga idanunsa ya kalle ta ya ce .
"Me na yi ma ki da zafi har kike ma ni kuka"
Just wasa dake fa na yi ba komai ba amma kike ta kuka. Ina ga fa sex na yi da ke fa sai dai ki suma. "
Ba ta tanka ma sa ba ta cigaba da kukanta.
"Ba na son kuka ko wani hayaniya, zafi kawai na rage ba wai na samu yadda nake so ba ne, idan kuma kukan kike so to yanzu nan zan mayar da ke cikakkiyar macen aure sai ki yi kukan mai dalili."
Jin haka ya sa ta yi shiru tana haɗiye kukan domin kuwa ɗazu yatsa kawai ya sa a cikin ƙasan ta sai da ta ji zafi ballanta ya saka manta wannan abun da take gani kamar an dasa itace.
Towel ɗin jikinsa ya daura ya nufi bathroom. Don tsarkake jikinsa, yayin da ta haɗiye kukan tana tsoron ya aikata ma ta abun da ya faɗa idan ba ta ma sa shiru ba.
_Jamil_
Tun da ya je gidan Ma'eesha ya ga yadda take rayuwa cikin wanan akulikin gidan, ga mahaifinta attajirin da je bayar da kyautar gidaje ga wasu, amma ƴarsa ce a wannan rayuwar. Ga shi ya je ya bata kyautar kudi b ta saurare shi ba, laifin Mahaifiyarsa ya shafe shi. Kudin sadakinta kawai makaho ya amsa.
Ko da ya koma gidan ya tarar da Daddy a falo, sallama ya yi Daddy ya amsa kafin ya ce .
"Na je gidan Ma'eesha."
Da sauri Daddy ya kalle shi kafin ya kau da kai ya cigaba da harakar gabansa.
Tashi ya yi ya nufi ɗakin Mamy , bayan sun gaisa ya kalli yadda ta koma ta rame . Tabbas ga ta cikin dukiya amma ba ta da walwala da kwanciyar hankali . Ko Ma'eesha da Makaho sun fi ta kwanciyar hankali.
"Mamy lafiya kuwa na ga tun da Ma'eesha ta bar gidan nan ba ki da walwala."
Harara t watsa ma sa.
"Ba na ce ka daina kiran Mani sunan wacce yarinyar a nan ba?"
"Na daina Mamy , amma ki sani akwai ranar nadama lokacin da ba zai ma ki amfani ba. Yanzu haka ba ki da kwanciyar hankali, ita Ma'eesha da kike ganin kun ƙuntata ma ta na tabbata ta fi ki kwanciyar.
hankali. Kwanciyar hankali shi ne abin da duk mai rai ke nema. Ba kuɗi ne ke samar da shi ba, ba matsayi ko suna ne ke kawo shi ba, ba kuma aiki ko wahala ke hana shi ba, Kwanciyar hankali kyauta ce daga Allah sai ka ga mara lafiya ko talaka, amma zuciyarsa cikin nishaɗi, hankalinsa kwance. Wani mai lafiya da wadata kuma yana jinsa tamkar a kurkuku, saboda tashin hankali da ƙuncin zuciya. Idan Allah ya azurta ka da kwanciyar hankali, to ka sami babbar ni’ima da kuɗi baya iya saya. Kuma ku sani, da ambaton ALLAH ne zuƙata ke samun natsuwa, Kuma nisantar ambaton Allah shi ne ke jawo rayuwa mai ƙunci. Kamar yadda Allah ya faɗa."
Mikewa tsaye ya yi kafin ya ce.
"Ya Allah Ka azurta mu da kwanciyar hankali, a zuciyarmu, a rayuwarmu, a dangantakarmu da bayinka, da duk inda muka tsinci kanmu. Amin."
Yana gama fadar haka ya wuce .
Ya tarar da Daddy na hawaye a Falon, sai dai bai ce komai ba ya ficewar da gidan zuciyarsa na ma sa zafi .
_Ma'eesha_
Kasancewar ta san yau makaho na azumi bayan ta gama ma sa girkin bude ba ki, sai ta dauki ɗari biyar da ya rage ma ta tana son ta siyo ma sa dabino.
Wayarta ta dauka don ta kara shi ta nemi izinin fita sai ta ga ya shigo gidan da sallama.
Tashi ta yi ta karbi kayan hannunsa tana masa sannu da zuwa .
Ya amsa cike da jin dadi yana ma ta ya gida.
"Alhamdulillah, gida ba daɗi saboda ba ka nan gidan dubu ya mamaye shi, amma yanzu tun da ka dawo haske da abnuri ya mamaye gidan ."
Murmushin jin dadi tmya yi kafin ya yi magana ta ce .
"Dama zan siyo ma ka dabino ne na dawo "
"To mu je na taka ki."
"To amma ka ajiye sanda dai na rike ma ka hannu."
Haka aka yi ta rike ma sa hannu suka fito daga gidan tana jin gabanta na faɗuwa.
Suna tska da tafiya ta ga haske na haska su kasancewar Yamma ce likis.
Tana juyawa ta ga wasu maza guda biyu cikin mota suna ɗaukarsu photo.
*Maman Ihsan ce*✍️
09065327995
Follow the MAKAHO NE channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb7CzOoIXnljBnIJjp2z
*MAKAHO NE*
*NA*
Maman Ihsan ce ✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
page3️⃣7️⃣
Tana juya wa ta ga wasu maza guda biyu cikin mota suna ɗaukar su photo.
Cak ta tsaya da tafiyar da take yi ta ɗan zuba ma su idanu. Dai dai ba ta iya shaida ko su waye. Sakamakon fuskarsa sanye da mask sannan kuma sun sanya bakin glass a idanunsu.
"Ka ga wasu maza guda biyu ɗaukar mu photo fa suke yi."
"Da wani idanun zan kalle su na gane su ?"
"Ki rabu da su mu tafi kawai mu je mu dawo?"
"Amma kana ganin haka kawai za su dinga daukar mu photo ne, bayan ga mutane nan ba wanda suka ɗauka sai mu?"
Madadin ta ta tafi in da za su tafi sai ta nufi motar daidai lokacin da suka ja motar suka bar wajen.
Shiru ta yi ba tare da ta ce komai ba, amma zuciyarta na cike da tarin tambayoyi. Su waye waɗan nan kuma mene ne dalilin da ya saka suke ɗaukar su photo? Haka ranar da suka fito daga siyan waya aka dauke su photo ita ta shi .
Har suka ƙarasa wajan me dabino ta siya na ɗari biyu sai pure wayar mai sanyi ta siye na Naira ɗari.
Shi ya karba ya riƙe sannan suka kama hanyar gidan.
Suna shiga ana kiran sallar magrib. Tabarma ta shimfida ma sa a barandar kofar ɗakin sannan ta gabatar ma sa da kayan bude baki.
Sai da ya wanke baki sannan ya ci dabino da ruwa ya tafi masallaci.
Tashi ta yi ta gabatar da sallar magrib ita ma har lokacin hankalinta ya kasa kwanciya da waɗan nan mutane .
Sai da aka yi sallar isha'i ya dawo ita ma lokacin ta idar da sallar.
Suna zaune a ɗaki ta zuba ma sa abincin a plate, tuwon shinkafa ne da miyar kuɓewa .
Sai kunun tsamiya da ta dama ma sa bai sha ba ya tafi masallaci.
Sai yanzu ya sha kadan, tuwon na kadan ya ci ya ce ya ƙoshi.
Ta lura shi ba mai son cin abinci ba ne, haka ta dinga lallaɓa shi kamar ƙaranin yaro don ya ci tuwon da yawa.
Har ta samu ta ɗan kara kuma ta ji dadin hakan sosai.
"Sai lallaɓa ni kike yi kamar wani ƙaramin yaro ko?"
"Idan ban lallaɓa ka ba wa zan lallaɓa? Allah sarki ina ma zan ga karamin yaron da zan lallɓa?"
Ɗan jim ta yi kafin ta kuma cewa.
"Ina masifar son yara wallahi, idan na ga jariri hannun uwarsa sai na ƙi dama ni ce da babyn. Ka san Allah ina son na ga ranar da Allah zai azurta mu da babys ranar zan iya barci kuwa?"
Ta yi maganar cikin shauƙi sosai
Shiru ya yi bai ce komai ba, kafin ya ce.
"Ni a gani na a yadda muke cikin wannan halin bai kamata a ce mun tara zuri'a ba."
Ya yi maganar ya saka hannu a aljihu don ya ciro kudin da ya samu. Ya san daga haka zai kawar da zancen.
"Cinikin yau duka-duka Naira ɗari biyar ne."
Ko ɗaya fito kudin ya mikaa ta da hannu biyu ta karɓa. Sai dai tana dubawa ta ga Ɗari biyu ne madadin dari biyar da ya ce.
"Dari biyu na gani."
Cikin mamaki ya ce.
" Ɗari biyu da kika ce?"
"Ƙwarai kuwa haka na gani."
Shiru ya yi kafin ya ce.
"Wai me ya sa cuta ta yi yawa a wannan zamani da muke ciki ne, idan Allah ya ɗora wa mutane lalurar makanta sai hakan ya saka dogaro wajan cutar da shi?"
Cikin tausaya wa ta ce .
"Ka rabu da shi kansu suka cuta ba kai ba."
Nan dai ta cigaba da kwantar ma sa da hankali har ya bar zancen, amma zuciyar sa na mamakin ha'inci na mutane. Kuma duk hakan ya faru ne sakamakon yau da ya fara zuwa kuma da safe ya yi cinikin kafin abokan zamansa su fito.
"Allah ya sa ma su albarka."
Ta fada tana jingina da bango ta lumshe idanunta.
"Na san kuɗaɗen da suke hannunki sun ƙare ko?"
“Ɗari biyu ya rage."
"To Ma'eesha Allah ya kara rufa ma na asiri."
"Ni ina ganin buhun gawayin da na siyo na ajiye a kitchen zan fara ɗaura shi a leda ina siyarwa, zan yi wa maƙota talla su dinga zuwa suna siye."
"Gawayi kuma ?"
"Eh mana ai ya fi a ce mun zauna haka nan, rayuwa ba za ta tafi ma na a haka ba, idan kayan abincin da muke da su suka ƙare waye zai ba mu ? Mutanen yanzu kansu kadai suka sani, wannan gyaran takalmin naka ba iya ɗaukar mu zai yi ba, amma idan na kulla ya kare sai na dinga siya ina ɗaurawa."
"To shi kanan Allah ya taimaka ya yi jagora."
"Amin ya rabbil izzati."
Ruwan wanka ta kai masa banɗaki ya yi kafin ya shirya ita ma ta shiga ta yi wankan. Ko da ta fito har ya gama shiri .
Karfe goma sha daya suka kwanta, ita tana kwance a katifa shi yana kwance a tabarma, kamar yadda ta yi wa kanta alkwari ba za ta sake ce ma sa ya kwanta a katifar ba kuwa ba ta sake ba, shi ma bai damu ba.
_Fahad_
Fitowarsa daga wanka kenan yana sanye da bathrobe a jikinsa.
Yana goge kansa dake jiƙe da ruwa, ya kalli gadon sai ya ga ta dunƙule ji jikinta wuri guda ta lulluɓe da bargo.
Jajayen idanuna ta kalle shi shi ma ita yake kallo kafin ta sunkuyar da kanta ƙasa.
"Tashi ki je ki yi wanka."
Banza ta yi masa ba ta motsa daga in da take ba.
"Ko na yi ma ki wankan ne?"
Nan ma shiru ba ta motsa ba
"Okay bari na yi ma ki to."
Jin haka ya saka ta kara rufe jikinta da bargon tana cewa.
"Ka daina kallo na zan tashi na yi da kaina."
Murmushin gefen baki ya yi kafin ya ce .
"Meye kuma ban gani ba yanzu? Ai duk wata kunya ta ƙare."
Takaici ya sa ta fara kukan shagwaɓa. Ya bar wajan ya nufi bathroom ɗin.
Ba jimawa ya fito sanye da farin towel sabo da ya cire daga ledarsa
Miƙa ma ta ya yi sai da ta shigar da shi cikin bargon sannan ta ɗaura ta fito daga cikin bargon.
Towel ɗin me girma ne Tana sauka ya cire sanin gadon da bargon da kayan da suka cire duka.
Jallabiya ya saka a jikinsa bayan ya shafa turare ya saka boxer .
Tana shiga banɗakin tsarkake jikinta ta yi sannan ta yi wanka ta dauki wani towel ta daura .
Tana fitowa ya shiga da kayan da ya kwashe kan gadon.
A warahing machine ya fara wanke kayansa da na ta sannan ya zuba sannan ya zuba su zanin gadon.
Bayan ta tashe ruwan kanta ta duba ba ta ga kayan da ya cire ba. Ba abayarta ba mayafin.
Tsaye ta yi tana jiran fitowarsa.
Yana fitowa ta ce
" kayana fa ban gan su ba."
Share ta ya yi kamar bai ji ta ba ya nufi hanyar fita. Da ido ta bi shi tana tura baki.
Downstairs ya sauka in da ya tarar da kowa a falon, Mama, Inna, Rumaisa, Farida, sai kuma Sidra.
Ƙamshinsa ya bayyanar ma su da isowar sa wajen .
Inna da ta gama jin labarin da Mama ta ba ta na Sidra da Baba ya ce ta zauna sai ya dawo.
Fahad ya kalli Rumaisa ta ce .
"Ɗauko ma ni kayanki kala ɗaya ki kawo ma ni."
Gabaɗaya suka kalle shi cikin rashin fahimta musamman Ruamisa ta ce .
"Ban gane ba."
"Da wani Yaren na yi na ki magana, ki ɗauko kayanki cikin dogayen rigunan da na siyo ma ki a kasar Egypt last two weeks ."
"Okay."
Ta fada tana nufar ɗakinta. Inna ta kalli Fahad ta ce.
"Me za ka yi da kayan saka wa na mata kuma?"
"Nadra za ta saka?"
Kalmar da ya daki zuciyar Sidra kenan ta kalle shi ba shiri.
Inna ta ce .
"Me ya samu kayan da ta zo da shi?"
Share ta ya yi kamar bai ji me take cewa ba.
Jin ya yi banza da ita ne ta fara ma sa masifa wai ya kawo amarya don ta gaishe su amma bai bari ta gaishe su ba ta ƙunshe ta a ɗaki.
Ta in da take shiga ba ta nan take fita ba. Har Rumaisa ta ta kawo ma sa kayan ya karba ya haura sama.
Hankalin Sidra ya kasa kwanciya gabaɗaya ta rasa sukuni tana addu'a Allah ya sa ba abun da take tunani ba ne.
Yana shiga ya mika ma ta kayan riga ce doguwa tana da tsaga gefe da gefe da wando dogo dai mayafin madaidaici.
Banɗaki ta shige don ta sauya kayan, ya taɓe baki ya bar ɗakin.
Waya ya amsa yana magana yana kallon T.V dake aiki. A cikin wayar yana magana ne kan tafiyar da zai yi America zuwa gobe.
Bayan ya katse kiran wayar ne ya shiga bedroom ya same ta ta gama shiri, kayan sun karbe ta sosai sun yi ma ta kyau har ya kasa ɗauke idanunsa akan ta. Don dama kayan sun burge shi ne ya siya wa Rumaisa ita kuma ita kuma Sidra ya san ba ta san kaya ma su rufe jiki ne bai siyo ma ta ba.
"Mu je ki gaida Kakata tana can tana tambayar ki."
Ya yi gaba ta bi bayansa tana tafiya a hankali.
Takun takalmin Nadra ya jawo hankalin mutanen Falon, suka ga kayan da Fahad ya karba ne a jikinta.
Sai a lokacin kunya ya kama ta sakamakon kayan jikinta. Don kobdabya kawo ma ta kayan ba ta san daga ina ba ne amma ta san kowa dake Falon nan ya san cewa ba kayan da ta zo da shi ba kenan, yanzu sun san abinda suka aikata kenan.
Wani kunya ya lulluɓe ta kamar t ƙasa ta tsage ta shiga.
Jin ta tsaya cak ya saka ya ce .
"Lafiya ?"
"Yanzu idan suka kalle ni da wanann kayan ba wanda na zo da shi ba za su gane abun sa muka aikata ko?"
Sai da ya danne dariyarsa sannan ya ce .
"Eh sun san komai da na zo karɓar kaya sun tambaye ni na ce ke ce kika ce na ba ki hakkin ki na aure."
"Hawaye ya wanke fuskarta ta juya da sauri za ta koma sama. Cak ya dauko ta yaba saukowa downstairs.
Duk yadda ta so sauka haka bai ba ta wannan damar ba.
Sai da ya sauko ya dire ta a ɗaya daga cikin kujerun Falon.
Ganin za ta mike ne ya saka ya yi saurin zaunar da ita yana murmushi.
Mama ta ce .
"Lafiya ?"
Fahad ya ce .
"Wai ba za ta zo ta zauna tare da ku ba sai dai ta tsaya da mijinta."
Kunya ya sake rufe ta ya fice daga gidan yana dariya.
"Kar ka damu Daughter na san halinsa tsokanarki yake yi na sani."
Ta yi maganar tana nuna wa Nadra kusa da ita , kamar tana jira ta mike ta koma jikin Mama ta kwantar da kanta kan cinyar Mama kamar yadda Umma ke yi ma ta idan sun yi faɗa da Sidra.
Fahad ne ya dawo ya kalli Mama ya ce.
"Gobe in sha Allah zan tafi America."
Mama ta ce.
"To ita kuma Nadra fa tare da ita za ka tafi?
"Idan za ta bi ni sai mu tafi tare da ita."
Sidra ta girgiza ma ta kai alamar ta ce a'a. Cikin sa'a kuka ta yi saurin cewa
"Ba zan bi shi ba zan zauna a nan gidan kafin ya dawo ko kuma ba koma wajen su Umma."
Mama ta ce
"A'a Daughter ba za ku je wajen Umma ba sai dai ki zauna nan kafin ya dawo sai ki koma gidanku."
Shi dai bai ce komai ba ya bar falon.
Bai dawo ba sai bayan magrib ya shigo da set na akwati. Kaya ne ya siyo wa Nadra wadanda ya fahimci za ta iya saka wa. Akasarin su dogayen rigunan Abaya ne da hijabai yadda ya san tana son kaya, sai flat shoes da handbag ɗin da underwears wanda ya san za su yi daidai size ɗin ta.