← Book details Majnoon Part 1 Complete Hausa Novelp Local reading mode
READING PART 29 OF 29

Sashe 29

Majnoon Part 1 Complete Hausa Novelp · about 2 min read

_Bayan sati biyu_
*KOGI*
Mai martaba yayi murabus aka dora Mubarak aka karagar mulki,
A ranar da aka nad'a Mubarak akan karagar mulki, a ranar haj zainab rai yayi halinsa, ta mutu, sakamakon bakin ciki daya saka zuciyarta har bawa lokaci daya ta gaggara zuea lahira,
Mai martaba yasa aka kaita gidanta, na har abada wato(kushewa)
_BAYA WANI LOKACI_
Hakadai rayuwarsu tayita tafiya cikin Farin ciki da kumwa kwanciyar hankali,
Mubarak yana kwance saman gado, yayi shiru kamar bacci yake, rumaisa taturo kofar dakin tashigo, karasawa tayi bakin gado, tana kallon mijinta, tayi murmushi sannan tajuya masa baya itama ta kwanta,
Sai yadaina jin motsinta sannan ya bude edonsa ya juyo ya kalleta yaga tajuya baya tana bacci,
A hakali ya yaye blanket dinda ke jikinsa yakarasa kusa da ita yasa hannu ya juyo da ita daidai kirjinsa, yahauro ta kanta, yadora goshinsa akan nata,
Suna shakar nunfashin juna, a hankali take bude edonta sukayi edo hudu, murmushi yasakar mata itama tayi masa a hankali yake furta "yau fa MAJNOON yanason yanema areef kane" kanne edonta tayi tana murmushi,
Shima yayi dariya sannan yafara gudanar da aikinsa,.......
_BAYAN SHEKARU DARI UKKU DA HAMSHIN_
Kowa ya mutu, tun daga kan makaranta har zuwa marubucin
KURUNKUS,
ALLAH YASA MUCIKA DA IMANI
ALHAMDULILLA
Anan nakawo karshen wannan d'an takai tancen labari nawa wanda nayiwa take da suna MAJNOON( the mad man, become a prince), abinda nayi kuskure a cikinsa Allah yayafemun, domin duk dan Adam ajizine,
Ina miki sakon gaisuwata ga dukkanin ilahirin masoyana wadanda suka nuna kaunarsu akan wannan novel nawa, dafatar ya nishadartar daku kuma ya ilmantar daku, Allah yasa sakon dana keson isarwa agareku yasamu karbuwa, ina kara gode muku sosai Allah yabar zumunci.. Ameen
Jinjina gareku yan uwana marubuta na Group din ONLINE HAUSA WRITER'S dakuma duk sauran marubuta na duniya baki daya, nagode sosai da goyon bayan da kuka bani, Allah yacika mana burinmu na Alkhairi,
Kunfi kowa son novel dinna Hausa books group, especially ummun ikram, jitakeyi kamar tabini jega tayiwon typing, dole na muki godiya nagode sosai,
KUJIRANI a sabon novel dina mai suna AUREN BAZATA (marriage without love)
Sannan kuma akwai wasu novels dazanyi nida wasu kamar su, HAR A ZUCIYA, BAYA DA KURA, sannan kuma da HAWAYEN MASOYA, duk kujira zuwansu, suma suna dauke da darussa kala-kala, a cikinsu,
Ina kara gode muku masoyana kuna raina aduk inda kuke, Allah yabarmu tare NAKU ABDUL-MR, SMILES
Mr, smiles 07068890036 domin gaisawa dakuma gyara, nagode
AYI SALLAH BABBAR SALLAH, LAFIYA
Bissalam saimun sake haduwa, love you oll
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
TECNO LD7
WPS Office
Normal
Times New Roman
Times New Roman
Calibri
Calibri
!%),.:;>?]}
$([{
f7711e4a78e444879e15e0d80460fa35
Chapter 29 · 0% Book details