Sashe 23
Majnoon Part 1 Complete Hausa Novelp · about 4 min read
Prince Adnan da ummasa suna zaune a cikin daki sai faman kuka suke, nan sukaji gida yadau hayaniya, sai guda kakeji,
Prince adnan yakara rosa kuka ya dube ummansa yace "munshiga ukku umma, wlh yaya Mubarak ne yadawo bakiji yadda gidan nan yadau ihu ba, ni wlh bazan zauna na mutuba, na yafe komai na farin ciki, domin inason rayuwata, guduwa kawai zanyi"
Haj zaine ta watsa masa harara cikin bacin rai tace "toh shikenan kagudu, nisai kabarni a kasheni, komai nayi halan badanka nayib, wlh baka isa ka gudu kabarni ba"
Cikin gaggawa adnan yace "to kitashi mutafi, nifa bazan zauna a gidan nanba" yana gama maganar yamike tsaye yana kuka,
Haj zainab ta janyo mayafinta ta rufe jikinta, har fuskarta ta yadda wani bazai iya gane taba,
Sannan ta janyo dayan mayafi ta mikawa adnan tace " kaima ka rufe fuskarka" cike da tsoro yadauka ya nade fuskarsa sai kace buzu,
Sannan suka fita, tafiya sukeyi cikin sauri, kamar zasu tashi sama,
Dai kofar fita daga sashensu, sukaji ana kiran kaii, kaii, kutsaya a nan"
Tsoro da firgita suka kara ziyarar zukatansu,
cak suka tsaya guri daya, bodyguard din yakaraso gurinsu, fuskarsa a murtuke yace "suwaye ku" sukayi shiru, suka kasa furta komai, suna sauraronsa,
Jin sunyi shiru yasa yakara daka musu tsawa yace " magana nake muku suwaye ku"
Cikin bacin rai haj zainab ya yaye mayafinta, tana hararansa, da sauri ya durku kasa yana nonnoken kai " tuba nake sarauniya, Allah huci zuciyarki"
uffa batace dashiba takara mayar da mayafinta, sannan taja hannun adnan sukaci gaba da tafiya cikin sauri,
Mamaki yacika bodyguard, toh sukuwa wad'an nan ina zasu je, a murna cikin gida amma su kokari suke zasubar gidan,
Girgiza kai yayi yace "tabbas akawai abinda ke faruwa wanda yakamata mai martaba yasani, bari naje nasanar dashi" da sauri ya mike yanufi gurin mai martaba,
Koda yakarasa dakin, dr bukar yana kan umman Mubarak yana dubata, Mubarak yana zaune a kusa da ita, faisal kuwa yana tsaye bayan mai martaba,
Bodyguard din yakaraso kusa da mai martaba, cikin sanyin murya yace "my chief, labari nazo dashi"
Mai martaba yajuyo ya dube sa yace " banason jin kowane labari a yanzu, kajirani zuwa anjima"
Bodyguard din yace "my chief wannan labarin bana wasa bane, wani abin mamaki nagani"
Mai martaba yace " uhim ina jinka menene"
Bodyguard yace "hajiya zainab tare da yaronta prince adnan suna kan haryar barin gidan nan"
Cike da mamaki mai martaba yace " what! Da gaske kake wannan maganar"
"da gaske nake fada maka wannan maganar, domin yanzu nahadu dasu kuma harsun rufe fuskokinsu, ga dukkan alamu ba lafiya ba"
Cikin sauri mai martana yace "jeka zomin dasu, maza kaje ka danna kararrawar gidan nan kar a bar kowa yafita"
Dasauri bodyguard yafita yana fadan "angama my chief"
Yana fita yaje ya danna kararrawar, nan kaji gida yada sauti,
Babu tsaiko aka fara rufe kofofin gidan,
Haj zainab da adnan, daidai kofarsu, ta fita harabar gidan aka tsayar dasu...
https://free.facebook.com/Abdul-Mr-Smiles-Novels-220980808286357/?v=feed&_rdr
[10/20, 10:54 PM]
+234 905 395 7618
: _Title:-_ *MAJNOON*
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*
111 and 112
Via *OHW*
_A love story_
Bude mayafinta tayi bodyguard dinda ke gurin gabaki dayansu suka durkusa akasa, cikin tsawa tace " kubudemun kofa nawuce"
D'ayan bodyguard din yace "angama ranki shidade"
Dasaurin yatashi yana kokarin
Bude mata kofar, saida ya wangale kofar baki daya, sannan tamayar da mayafinta, ta dora kafarta daya a waje daya acikin falon,
A daidai lokacin, bodyguard dinda mai martaba yacewa yazo dasu yakaraso gurin cikin gudun masifa, tun daga nesa yake cewa sauran bodyguard din da ke gurin "kutsayar dasu karku barsu sufita, umarnine daga mai martaba"
Ai kuwa kamar daga sama sukaji a chafkosu, haj zainab ta juyo cike da bacin rai, domin bataji abinda ake fadaba, tace "kankuwasan kowa kakama"
bodyguard din yace "nasani mana, matar mai martaba, amma kuma ai mai martaba ne yabada umarnin cewa kar' a barki kifita"
Gabanta yayi mummunan faduwa, cike da tsoro, take kallon mutanen gurin, ba musu tajuya ta koma ciki, jikinta na kyarma, aka sasu gaba ita da adnan, suka nufi gurin mai martaba,
Prince adnan yakara rosa kuka ya dube ummansa yace "munshiga ukku umma, wlh yaya Mubarak ne yadawo bakiji yadda gidan nan yadau ihu ba, ni wlh bazan zauna na mutuba, na yafe komai na farin ciki, domin inason rayuwata, guduwa kawai zanyi"
Haj zaine ta watsa masa harara cikin bacin rai tace "toh shikenan kagudu, nisai kabarni a kasheni, komai nayi halan badanka nayib, wlh baka isa ka gudu kabarni ba"
Cikin gaggawa adnan yace "to kitashi mutafi, nifa bazan zauna a gidan nanba" yana gama maganar yamike tsaye yana kuka,
Haj zainab ta janyo mayafinta ta rufe jikinta, har fuskarta ta yadda wani bazai iya gane taba,
Sannan ta janyo dayan mayafi ta mikawa adnan tace " kaima ka rufe fuskarka" cike da tsoro yadauka ya nade fuskarsa sai kace buzu,
Sannan suka fita, tafiya sukeyi cikin sauri, kamar zasu tashi sama,
Dai kofar fita daga sashensu, sukaji ana kiran kaii, kaii, kutsaya a nan"
Tsoro da firgita suka kara ziyarar zukatansu,
cak suka tsaya guri daya, bodyguard din yakaraso gurinsu, fuskarsa a murtuke yace "suwaye ku" sukayi shiru, suka kasa furta komai, suna sauraronsa,
Jin sunyi shiru yasa yakara daka musu tsawa yace " magana nake muku suwaye ku"
Cikin bacin rai haj zainab ya yaye mayafinta, tana hararansa, da sauri ya durku kasa yana nonnoken kai " tuba nake sarauniya, Allah huci zuciyarki"
uffa batace dashiba takara mayar da mayafinta, sannan taja hannun adnan sukaci gaba da tafiya cikin sauri,
Mamaki yacika bodyguard, toh sukuwa wad'an nan ina zasu je, a murna cikin gida amma su kokari suke zasubar gidan,
Girgiza kai yayi yace "tabbas akawai abinda ke faruwa wanda yakamata mai martaba yasani, bari naje nasanar dashi" da sauri ya mike yanufi gurin mai martaba,
Koda yakarasa dakin, dr bukar yana kan umman Mubarak yana dubata, Mubarak yana zaune a kusa da ita, faisal kuwa yana tsaye bayan mai martaba,
Bodyguard din yakaraso kusa da mai martaba, cikin sanyin murya yace "my chief, labari nazo dashi"
Mai martaba yajuyo ya dube sa yace " banason jin kowane labari a yanzu, kajirani zuwa anjima"
Bodyguard din yace "my chief wannan labarin bana wasa bane, wani abin mamaki nagani"
Mai martaba yace " uhim ina jinka menene"
Bodyguard yace "hajiya zainab tare da yaronta prince adnan suna kan haryar barin gidan nan"
Cike da mamaki mai martaba yace " what! Da gaske kake wannan maganar"
"da gaske nake fada maka wannan maganar, domin yanzu nahadu dasu kuma harsun rufe fuskokinsu, ga dukkan alamu ba lafiya ba"
Cikin sauri mai martana yace "jeka zomin dasu, maza kaje ka danna kararrawar gidan nan kar a bar kowa yafita"
Dasauri bodyguard yafita yana fadan "angama my chief"
Yana fita yaje ya danna kararrawar, nan kaji gida yada sauti,
Babu tsaiko aka fara rufe kofofin gidan,
Haj zainab da adnan, daidai kofarsu, ta fita harabar gidan aka tsayar dasu...
https://free.facebook.com/Abdul-Mr-Smiles-Novels-220980808286357/?v=feed&_rdr
[10/20, 10:54 PM]
+234 905 395 7618
: _Title:-_ *MAJNOON*
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*
111 and 112
Via *OHW*
_A love story_
Bude mayafinta tayi bodyguard dinda ke gurin gabaki dayansu suka durkusa akasa, cikin tsawa tace " kubudemun kofa nawuce"
D'ayan bodyguard din yace "angama ranki shidade"
Dasaurin yatashi yana kokarin
Bude mata kofar, saida ya wangale kofar baki daya, sannan tamayar da mayafinta, ta dora kafarta daya a waje daya acikin falon,
A daidai lokacin, bodyguard dinda mai martaba yacewa yazo dasu yakaraso gurin cikin gudun masifa, tun daga nesa yake cewa sauran bodyguard din da ke gurin "kutsayar dasu karku barsu sufita, umarnine daga mai martaba"
Ai kuwa kamar daga sama sukaji a chafkosu, haj zainab ta juyo cike da bacin rai, domin bataji abinda ake fadaba, tace "kankuwasan kowa kakama"
bodyguard din yace "nasani mana, matar mai martaba, amma kuma ai mai martaba ne yabada umarnin cewa kar' a barki kifita"
Gabanta yayi mummunan faduwa, cike da tsoro, take kallon mutanen gurin, ba musu tajuya ta koma ciki, jikinta na kyarma, aka sasu gaba ita da adnan, suka nufi gurin mai martaba,