Sashe 10
Duk Daya Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rannan da yanma ina tare da shi a dakin
shi, shagwaba nake mishi ya zuba mun ido yana
kallo na cikin natsuwa, jimawa can sai yace ke
maryam muyi zaman mu haka kina taraita ta
baifi miki dadi. ba?
Ki fiso sai kin kinkimo
wani aiki da zai dauke hankalin ki daga gare ni?
Kofa amarci baki gama ci ba, kwata kwata yau
watan ki tara ne a gidan nan, na sake langwabe
a jikin shin ace mishi sana'ar da nake son yin
ba zata shafi komai game da abinda na saba yi
maka ba shi ya sa ma nake so in gaya maka
aduk lokacin da ka amince da yin sana'ar to
zanyi tane bisa sharuddan da zaka kafa mata,
kuma maganar amarci yayan sahura ai kace
mun amarcin nawa ba zai taba karewa ba, yayi
murmushi yace haka ne maryam, amarcin kin a
har abada ne, nace to ai nima bazan yarda ya
shafi amarcin mu ba, kana ganin za'ayi hakan
sai ka dauki matakin hanawa yace to shike nan.
To da haka na fara sana'ar yin cake, meat
pie, cin-cin da dai sauran abubuwa da suka
shafi bekin, ana kaiwa shagon hajiya salma ana
ajewa duk da akwai kudi na wurin sa'id bai
yarda nayi anfani dasu a matsayin jari ba, kudin
shi ya zuba ya saya mun dukkan kayaiyakin da
nake bukata, wai in sana'ar taci gaba shike nan,
inma ta tsaya a hanya sai kayan su zama kayan
anfanin gida, hakanan su flour, sugar, butter da
dai sauran su duka da kudin shi ya saya.
Mun fara ne da kadan sai gashi tana
aiken a kara yawan abin da akeyi, kowanne sati
kuma zata aiko mun da kudi na, ni kuma duk
kwana uku zuwa hudu nake aikawa da sabo a
hankali sai ya zamo ana bukatar in bayar
kowanne kwana biyu, na hada kudin ajikin da
akayi na watanni biyu na kawa sa'id nayi mishi
bayanin komai yayi matukar jin dadin ganin
yanda abin yake tafiya ya kalleni cikin
murmushi yace dadi na dake ke din jarumace,
na taya shi murmushin nace mishi sai dai
gaskiya bukatar taimako, don aikin ya soma
mun yawa, inka yard azan nemi mai aiki zan
kuma sanya sahura da jamilu a cikin abin ya
kalleni kamar yaya?
Nace tunda akwai samun
alheri a ciki zan jawo sahura mu rinka yi tare
muna raba ribar da ake samu shi kuwa jamilu
ya zama shine mai zuwa kasuwa ya rinka sayo
mun abubuwat da nake bukata, in an gama
kuma ya dauka ya kai mana, shi sai a rinka
bashi nashi kason.
Sa'id ya kalleni cikin jin dadi da alama
yaji dadin yanda zan jawo yan uwanshi cikin
lamarir yace bari kiji yanda zakiyi, zaki rinka
tara riba ne a wata kiga nawa aka samu, sai ki
cire kudin ma'aikata tunda kince kina bukata
har da masu aiki in kin biya su abin da ya saura
sai ki kasa shi kashi hudu daya ki ajiye, saboda
kayan aiki kin san dole wata rana kya bukaci
sabbi ko kuma kari nace eh yace to kashi daya
ki rabawa sahura da jamilu sauran kashi biyun
kuwa sai ki rike tunda kece mai sana'ar nace to
amma in ka yarda a rinka rabawa kashi uku
kawai kayan aikin daya, ni daya, sahura da
jamilu daya, yace to shike nan.
Shigarda sahura da jamilu da nayi cikin
harkar ba karamun dadi yayi mun ba,na farko
dai ni da sahura sai muka kara dunkulewa muka
zama abu daya ko umma bata sanin abin da ke
tsakanin mu, shi kuwa jamilu sai ya zama
kullum a cikin nemo mana sabbin kostomomni
yake, kan kace meye wannan sai abu ya zama
gagarumihar bai yiwu wa kazoo kai tsaye kace
kazo saye yau ka samu sai dai kayi bukin, nan
da nan sai gani da yan aiki har guda biyar, aikin
yayi matukar bunk
sa, kasan kowanne sati sai
na baiwa sa'id kudi nace akai mun banki.
In
wata yak are kuwa dauko takard
r da mke
rubuta ciniki abinda muka saya da wanda muka
sayar nakeyi inji lissafi in san biyan ma'aikata,
ta nawa ya kamata in baiwa su jamilu na maida
umma ta zama tanfar mahaiti yata, kusan
kowanne lokaci a cikin yi mata hidima nake, in
mata dinki in bata kudi in sai mata abin da na
gani ya bani sha'awa.
Rannan sa'idu ya dawo gida da yamma
kamar kullum nayi maza na wanke hannu na
cire rigar sApron dake sagale a wuya na, na
rataya na barwa sahura aikin da nakeyi nazo na
same shi yana tsaye da alamar dai wani abu
yadan sosa mishi zuciya, nayi mishi sannu da
zuwa tare da tanbayar shi lafiya?
Naga kamar
yadan canza?
Yace mun lafiya kalau, banyi
baki yi baki ba bayan fita na? nace mishi a'a a
sanina dai babu wanda yazo, zaka ci abinci
yanzune ko sai ka huta?
Yace sai na huta nace
to, na zauna tare da shi ina yi mishi abubuwan
da suka dace inyi mishi don wastsakar mishi da
damuwar dana hanga tare da shi sai dai banga
alamar gamsuwa ba a tare da shi, na gaji nace
mishi me ya faru ne naga kayi wani iri?
Ya
daga ido a hankali ya kallen cikin natsuwa a
hankali ya bude baki cikin wani yanayi mai
kama da na maijin tausayin kanshi yace mun
jna Sonki maryam wata irin matsananciyar
soyaiyar da nake bukatar gaskiya da amana a
tsakanin mu na danja jiki daga gare shina koma
gefe na zauna ina kanllon shi cikin natsuwa
nace abin da kake bukatar shine a tsakanin mu
yayan sahura in banyi maka gaskiya ba ban rike
maka amana ba to wa zanyi wa?
Yayi maza
yace yauwa, abin da nake so ki gane kenan don
haka gaya mun gaskiya daga shekaran jiya
zuwa yau su waye suka zogidan nan?
Na lissafa
mishi kamar yanda damana gaya mishi tun
zuwan su, shikenan din su?
Na sake cewa eh, a
sanina dai shike nan yace to naji jeki wurin
aikin kin a tashi na fito cikin rain a ina tunanin
irin wannan hali na sa'id kullum cikin bincike
da kidaddiga kuma amsa daya bai gamsar da
shi, un kuma kace mene ne yace b
komai.
Nikam hidimata nakeyi mai dadi babu
abinda ke faranta mun rai irin mu'amala ta da
umma da kuma 'yar wan sa'id ko da yake a
fili yake ina da mas'ala a tsakanina da yaya
babba, kiyaiyar da take nuna mun tana da yawa
don wani lokaci ma na taba jin umma tana gaya
mata cewar da kin bar wannan abinda kike yi
don kuwa ba gane ki zata raina ki, kinga kuma
ba laifin ta bane, in hakan ya faru gashi kuma
ina matukar samun kudi nayi sa'a sana'ata tayi
matukar karbuwa, in har ina da wani abinda
yake muntsinin zuciyata bai wuce dabi'ar sa'id
ba ta yawan tuhuma gashi kuma wani lokaci a
sarari yake nuna rashin yarda kan amsar da aka
bashi hakannan duk da gaya mishi da umma
tayi in nayi mishi laifi ya gaya mun in bashi
hakuri maimakon yayi ta fushi da ni, hakan bai
yiwu ba, sa'id yana shafe kwanaki goma koma
fiye da haka baya magana da ni baya kuma cin
abinci na sai dai kuma duk da zafin da hakan
yake yi mun na dena zuwa in kai karar shi a
wurin umma saboda komai kankantar abin da
yayi mun ta rinka yi mishi fada kenan wannan
dalili yasa nayiwa kaina fada don banga anfanin
kullum in rinka sanyawa mahaifiyar shi tana yi
mishi fada ba don haka sai na dauki matakin
zuba mishi ido, bance mishi komai ba, sai randa
naga alamar fushin nashi zai zo karshe ni kuma
sai in tsiri nawa daga ranar wanda shi kuma ba
jura maimakca ya fahinci nima so naake in
rama abinda yake yimun sai kuma yace wai zai
sa karfi wajen kawo karshen abin, to a haka
zaman namu ya kasance yau fari gobe tsumma,
babu kuma mai iya cewa ga wani takamanman
abinda ke hada mu, na dai sani kawai yana
yawan fadin wai ina cutar da shi, ni kuma nace
ya gaya mun cutar da nakeyi mishin, ba zai
fada ba don haka sai kawai na dauka yana fadin
hakan ne don bakar magana.
Rashin cikakken zaman lafiyan dake
tsakanin mu shin e yayi dalilin da sa'id yaki
yarda da rokon da nakeyi mishi na ya barni inje
in gano iyaye na, kuma na riga na kudurawa
raina bazan sake kai kararshi wurin umma ba,
kan wani abin da yake yi mun kokuma yaki
yimun don haka sai mukayi ta zama a haka.
Rannan muna zaune a falo na muna hira
ranar kuwa bana mantawa dasawa mukayi sosai
mun kai azumi ne muka yi buda baki tare,
azumin kuma na watan Rajab ne, na kalli sa'id
Cikin natsuwa nace mishi yayan sahura in Allah
Ya kaimu daya ga watan Sha'aban zan cika
shekaru biyu rabona da inga iyaye na, amma
har. yanzu taka ce mun ga ranar da zaka barni
inje ba, yace ko baki jeba aini ina zuwa daga
bikin mnu zuwa yanzu naje manbila sau uku,
kwanannan ma kuma zanje to mene ne na dole
ke sai kinje tunda ni ina zuwa? na daga ido na
kalle shi nace bance dole ne sai naje ba tunda
ba kaso kuma ban san dalilin ka nayin hakan
ba, amma na dauka koni baka tausaya mun ka
barni naje saboda ni kaina ba zaka
tausayawa baffa ka barni inje saboda ya ganni
tunda ka sani ya dauki duk abinda yake so ya
baka, hawaye suka zubo sharrr a idanu na,
tausayin ardo ya kara kamani da nayi tunanin
yayi kewata har ya hakura.
Sa'id ya matso kusa dani ya shiga
rarrashi na kiyi hakuri ki bar kukan hakan
wannan karon in Allah Ya yarda dake zani
manbila.
shi, shagwaba nake mishi ya zuba mun ido yana
kallo na cikin natsuwa, jimawa can sai yace ke
maryam muyi zaman mu haka kina taraita ta
baifi miki dadi. ba?
Ki fiso sai kin kinkimo
wani aiki da zai dauke hankalin ki daga gare ni?
Kofa amarci baki gama ci ba, kwata kwata yau
watan ki tara ne a gidan nan, na sake langwabe
a jikin shin ace mishi sana'ar da nake son yin
ba zata shafi komai game da abinda na saba yi
maka ba shi ya sa ma nake so in gaya maka
aduk lokacin da ka amince da yin sana'ar to
zanyi tane bisa sharuddan da zaka kafa mata,
kuma maganar amarci yayan sahura ai kace
mun amarcin nawa ba zai taba karewa ba, yayi
murmushi yace haka ne maryam, amarcin kin a
har abada ne, nace to ai nima bazan yarda ya
shafi amarcin mu ba, kana ganin za'ayi hakan
sai ka dauki matakin hanawa yace to shike nan.
To da haka na fara sana'ar yin cake, meat
pie, cin-cin da dai sauran abubuwa da suka
shafi bekin, ana kaiwa shagon hajiya salma ana
ajewa duk da akwai kudi na wurin sa'id bai
yarda nayi anfani dasu a matsayin jari ba, kudin
shi ya zuba ya saya mun dukkan kayaiyakin da
nake bukata, wai in sana'ar taci gaba shike nan,
inma ta tsaya a hanya sai kayan su zama kayan
anfanin gida, hakanan su flour, sugar, butter da
dai sauran su duka da kudin shi ya saya.
Mun fara ne da kadan sai gashi tana
aiken a kara yawan abin da akeyi, kowanne sati
kuma zata aiko mun da kudi na, ni kuma duk
kwana uku zuwa hudu nake aikawa da sabo a
hankali sai ya zamo ana bukatar in bayar
kowanne kwana biyu, na hada kudin ajikin da
akayi na watanni biyu na kawa sa'id nayi mishi
bayanin komai yayi matukar jin dadin ganin
yanda abin yake tafiya ya kalleni cikin
murmushi yace dadi na dake ke din jarumace,
na taya shi murmushin nace mishi sai dai
gaskiya bukatar taimako, don aikin ya soma
mun yawa, inka yard azan nemi mai aiki zan
kuma sanya sahura da jamilu a cikin abin ya
kalleni kamar yaya?
Nace tunda akwai samun
alheri a ciki zan jawo sahura mu rinka yi tare
muna raba ribar da ake samu shi kuwa jamilu
ya zama shine mai zuwa kasuwa ya rinka sayo
mun abubuwat da nake bukata, in an gama
kuma ya dauka ya kai mana, shi sai a rinka
bashi nashi kason.
Sa'id ya kalleni cikin jin dadi da alama
yaji dadin yanda zan jawo yan uwanshi cikin
lamarir yace bari kiji yanda zakiyi, zaki rinka
tara riba ne a wata kiga nawa aka samu, sai ki
cire kudin ma'aikata tunda kince kina bukata
har da masu aiki in kin biya su abin da ya saura
sai ki kasa shi kashi hudu daya ki ajiye, saboda
kayan aiki kin san dole wata rana kya bukaci
sabbi ko kuma kari nace eh yace to kashi daya
ki rabawa sahura da jamilu sauran kashi biyun
kuwa sai ki rike tunda kece mai sana'ar nace to
amma in ka yarda a rinka rabawa kashi uku
kawai kayan aikin daya, ni daya, sahura da
jamilu daya, yace to shike nan.
Shigarda sahura da jamilu da nayi cikin
harkar ba karamun dadi yayi mun ba,na farko
dai ni da sahura sai muka kara dunkulewa muka
zama abu daya ko umma bata sanin abin da ke
tsakanin mu, shi kuwa jamilu sai ya zama
kullum a cikin nemo mana sabbin kostomomni
yake, kan kace meye wannan sai abu ya zama
gagarumihar bai yiwu wa kazoo kai tsaye kace
kazo saye yau ka samu sai dai kayi bukin, nan
da nan sai gani da yan aiki har guda biyar, aikin
yayi matukar bunk
sa, kasan kowanne sati sai
na baiwa sa'id kudi nace akai mun banki.
In
wata yak are kuwa dauko takard
r da mke
rubuta ciniki abinda muka saya da wanda muka
sayar nakeyi inji lissafi in san biyan ma'aikata,
ta nawa ya kamata in baiwa su jamilu na maida
umma ta zama tanfar mahaiti yata, kusan
kowanne lokaci a cikin yi mata hidima nake, in
mata dinki in bata kudi in sai mata abin da na
gani ya bani sha'awa.
Rannan sa'idu ya dawo gida da yamma
kamar kullum nayi maza na wanke hannu na
cire rigar sApron dake sagale a wuya na, na
rataya na barwa sahura aikin da nakeyi nazo na
same shi yana tsaye da alamar dai wani abu
yadan sosa mishi zuciya, nayi mishi sannu da
zuwa tare da tanbayar shi lafiya?
Naga kamar
yadan canza?
Yace mun lafiya kalau, banyi
baki yi baki ba bayan fita na? nace mishi a'a a
sanina dai babu wanda yazo, zaka ci abinci
yanzune ko sai ka huta?
Yace sai na huta nace
to, na zauna tare da shi ina yi mishi abubuwan
da suka dace inyi mishi don wastsakar mishi da
damuwar dana hanga tare da shi sai dai banga
alamar gamsuwa ba a tare da shi, na gaji nace
mishi me ya faru ne naga kayi wani iri?
Ya
daga ido a hankali ya kallen cikin natsuwa a
hankali ya bude baki cikin wani yanayi mai
kama da na maijin tausayin kanshi yace mun
jna Sonki maryam wata irin matsananciyar
soyaiyar da nake bukatar gaskiya da amana a
tsakanin mu na danja jiki daga gare shina koma
gefe na zauna ina kanllon shi cikin natsuwa
nace abin da kake bukatar shine a tsakanin mu
yayan sahura in banyi maka gaskiya ba ban rike
maka amana ba to wa zanyi wa?
Yayi maza
yace yauwa, abin da nake so ki gane kenan don
haka gaya mun gaskiya daga shekaran jiya
zuwa yau su waye suka zogidan nan?
Na lissafa
mishi kamar yanda damana gaya mishi tun
zuwan su, shikenan din su?
Na sake cewa eh, a
sanina dai shike nan yace to naji jeki wurin
aikin kin a tashi na fito cikin rain a ina tunanin
irin wannan hali na sa'id kullum cikin bincike
da kidaddiga kuma amsa daya bai gamsar da
shi, un kuma kace mene ne yace b
komai.
Nikam hidimata nakeyi mai dadi babu
abinda ke faranta mun rai irin mu'amala ta da
umma da kuma 'yar wan sa'id ko da yake a
fili yake ina da mas'ala a tsakanina da yaya
babba, kiyaiyar da take nuna mun tana da yawa
don wani lokaci ma na taba jin umma tana gaya
mata cewar da kin bar wannan abinda kike yi
don kuwa ba gane ki zata raina ki, kinga kuma
ba laifin ta bane, in hakan ya faru gashi kuma
ina matukar samun kudi nayi sa'a sana'ata tayi
matukar karbuwa, in har ina da wani abinda
yake muntsinin zuciyata bai wuce dabi'ar sa'id
ba ta yawan tuhuma gashi kuma wani lokaci a
sarari yake nuna rashin yarda kan amsar da aka
bashi hakannan duk da gaya mishi da umma
tayi in nayi mishi laifi ya gaya mun in bashi
hakuri maimakon yayi ta fushi da ni, hakan bai
yiwu ba, sa'id yana shafe kwanaki goma koma
fiye da haka baya magana da ni baya kuma cin
abinci na sai dai kuma duk da zafin da hakan
yake yi mun na dena zuwa in kai karar shi a
wurin umma saboda komai kankantar abin da
yayi mun ta rinka yi mishi fada kenan wannan
dalili yasa nayiwa kaina fada don banga anfanin
kullum in rinka sanyawa mahaifiyar shi tana yi
mishi fada ba don haka sai na dauki matakin
zuba mishi ido, bance mishi komai ba, sai randa
naga alamar fushin nashi zai zo karshe ni kuma
sai in tsiri nawa daga ranar wanda shi kuma ba
jura maimakca ya fahinci nima so naake in
rama abinda yake yimun sai kuma yace wai zai
sa karfi wajen kawo karshen abin, to a haka
zaman namu ya kasance yau fari gobe tsumma,
babu kuma mai iya cewa ga wani takamanman
abinda ke hada mu, na dai sani kawai yana
yawan fadin wai ina cutar da shi, ni kuma nace
ya gaya mun cutar da nakeyi mishin, ba zai
fada ba don haka sai kawai na dauka yana fadin
hakan ne don bakar magana.
Rashin cikakken zaman lafiyan dake
tsakanin mu shin e yayi dalilin da sa'id yaki
yarda da rokon da nakeyi mishi na ya barni inje
in gano iyaye na, kuma na riga na kudurawa
raina bazan sake kai kararshi wurin umma ba,
kan wani abin da yake yi mun kokuma yaki
yimun don haka sai mukayi ta zama a haka.
Rannan muna zaune a falo na muna hira
ranar kuwa bana mantawa dasawa mukayi sosai
mun kai azumi ne muka yi buda baki tare,
azumin kuma na watan Rajab ne, na kalli sa'id
Cikin natsuwa nace mishi yayan sahura in Allah
Ya kaimu daya ga watan Sha'aban zan cika
shekaru biyu rabona da inga iyaye na, amma
har. yanzu taka ce mun ga ranar da zaka barni
inje ba, yace ko baki jeba aini ina zuwa daga
bikin mnu zuwa yanzu naje manbila sau uku,
kwanannan ma kuma zanje to mene ne na dole
ke sai kinje tunda ni ina zuwa? na daga ido na
kalle shi nace bance dole ne sai naje ba tunda
ba kaso kuma ban san dalilin ka nayin hakan
ba, amma na dauka koni baka tausaya mun ka
barni naje saboda ni kaina ba zaka
tausayawa baffa ka barni inje saboda ya ganni
tunda ka sani ya dauki duk abinda yake so ya
baka, hawaye suka zubo sharrr a idanu na,
tausayin ardo ya kara kamani da nayi tunanin
yayi kewata har ya hakura.
Sa'id ya matso kusa dani ya shiga
rarrashi na kiyi hakuri ki bar kukan hakan
wannan karon in Allah Ya yarda dake zani
manbila.