Sashe 6
Chakwakiyar Zamani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Alokacin da Aminatu ta shiga SS2 sai furifofin SS3 suka matsa mata lamba domin surama abinda yayarta tai musu dasunga tahowarta zasu rufe gate sufara kamen latti akanta insunkai sugoma ko fi haka za,a shata musu guri meyawan gaske ace su share haka zatayi ita kad'ai Dan sauran guduwa suke ko ace suyi picking k'arshe itake tsincenta abokan lattinta suzame subarta dayake kuma ita d'in dai akeson azabtarwa basayiwa wad'ancan komai
Ayyukan wahala dai iri² Itace har wankin toilet Amma bata tab'a yi musu gardamaba domin inta gamama zuwa take tasamesu tace"Aunty nagama saime kuma zanyi muku?
Masu imanin ciki tausayin ta suka hauji dole dai suka d'aga mata k'afa domin tana basu girmansu duk inda zatagansu saita gaishesu dole tasa suka dawo lelenta
Tasami shiga SS3 suna tsaka da rubuta waec aka tsaida musu lokacin dazasuyi sauka taxo daidai da candynsu
Wata WeekEnd da yamma tasami Yaya baffa ad'akinsa yana zaune akan kujera yana danna laptop yana ganinta ya turar da lap d'in gefe yana murmushi yace mata"Aminatu Autar mata,Aminatu Autar mallam,akwai magana me dad'i Knn naga kina fara,a
Tasami guri tazauna tana murmushi tace"barka da hutawa yayana"
Yace"yawwa Sayyada Aminatu uwar "yayana"
Tayi murmushi akaro nabiyu tace"Yaya naxo ingaya maka antsayar mana da ranar saukar mu daidai da ranar candynmu bakwai ga watan july Dan haka naxo mushirya Tsare tsaren abinda za,ayi agun walima.
.yanisa yace"Nafi kowa murna da wannan ranar Aminatu tabbas nayi dace dasamun uwar "Yaya metarin ilimin addini Dana bokonma walh ke " yar baiwace kinyi sauka gashi zaki sake wata saukar ta hadda tabbas dolene Na bud'e bakin aljihu nahidimta miki Aminatu,
Bayan kundawo dg walimar makaranta za,ayi wata a k'ofar gidan nan sannan za,a gayyaci manyan malamai da attajirai za,ayi karatun alqur,ani me girma za,ayi sitaka da memo zakuma ayo calanda da key holders narabo...."haba Yaya abin yayi yawa ai,duk nikad'ai?
Yace'kwarai kuwa Aikin cancanci haka koma fin haka,barima nasanarwa Kawu tun wuri yasani sbd shima yayo nasa gayyar da gudunmawar,
Tayi dry tace"kai gand'oki"
"Ainafi gand'okima ba dole nayiba saukar matatafa za,ayi maxama jeki shiryo muje inkaiki ayi miki hotunan da za,ayi abubuwan rabon Dana lissafo
Ta mik'e tana fad'in" to bari naje Na fad'owa su inna.
Hotuna kala goma akai mata kowanne yayi kyau suna tsaye aka wanke aka basu saidai sunsha kud'i duk daya d'ari uku Haka ya lale yabiya suka dawo gida saida yacake kud'in da za,a bud'a masa guda biyu
Dasuka dawo Aisha tana tsakar gidan tabisu da wata muguwar harara ana kallon hotuna su inna ana yabawa taja tsaki takoma d'aki
Aranar tasami mallam yana d'akinsa yanacin abinci inna A,i nakusa dashi tanemi guri tazauna bayan tagaidashi tayi shiru
Yace"yadai Aishatun nabiyyi akwai wani abunne?
Ta d'aga kanta tace"akwai mallam "
Yace"inajinki to fad'i "
Ta muskuta tace"dama mallam Akan zancen karatuna ne naxo neman alfarma inaso inci gaba dakaratu kona shekara biyune nasami diploma.
Mallam ya girgixa kai yace"kiyi hkr Aisha baxaki sami wannan alfarmar agunaba domin banida ra,ayin barin "ya mace agabana ta xurfafa karatu,balle ked'innan inasane da duk abinda kikeyi addu,a nake binki dashi ana zuwa ana fadamin komai jira nake nagani da kaina shiyasa nayi shiru naxuba mk ido,adalilin haka Na hanaki Jan motar da kawunki yabaki sbd naga har yanxu hankali baigama binjikin kiba har k'anwarki tafiki nutsuwa da kamun kai ko daga irin shigar da kk ga ilimin addini data fiki hakan baxaisa kiyiwa kanki fad'aba ko gyara kfn agaya mk,
To walh kisani lokaci nabaki zuwa nanda lokacin da " yar,uwarki Ummie zata kammala karatunta wata biyu kawai zan d'eba miki kifito da miji inyi auranku arana d'aya tunda ita naga sundaidaita da baffa Dan haka kisani inhar baki Kawo mijiba to walh zanbaki komawane a ckn manyan almajiraina tunda kuma narantse babu d'agun k'afa maxa kitashi ficen ad'aki Mara aiki da lissafi
Tunda mallam yafara wannan mgnr hawaye kawai take xubdawa takalleshi idonta jajir tace"walh mallam inaso inyi karatu kayi hkr innagama nafuto da Mijin...
"Yimin shiru anan ja,ira dama nasan kinaso mana tunda gashi kinxomin da zancen har muna ja,inja dake,ahakama baki kama mutuncinki ba kinaso kinunawa duniya cewar kingagareni inaga nabarki kina futa karatu, kinga alokacin wuyanki ya isa yanka Knn?
Inna A,i tace" mallam kayi hkr ka sassauta....ya d'aga mata hannu kurum tayi tsit bata k'arasaba
Aisha ta mik'e fuuu! Tai waje tana kuka inna A'i ta mik'e tabi bayanta
Tasameta a d'aki tana gunshek'en kuka alokacin Aminatu tana kan sallayarta tana rahazar karatun ta
Inna tace"Aisha kindaiji abinda mallam yace Dan haka Ni abinda zan shawarce anan shine ko gaggauta fito da Mijin Aure ko hakura da zancen wani karatu in Allah Yy zakiyi kyayi a gdn mijinki inajiye mk tunda mallam yai alwashin baki miji ckn almajiransa to walh inhar kk wuce lokacin daya d'eba mk babu mehanashi ya zartar da mk Aure da almajirin nasa... "Walh inna baxan Auri almajirin mallam ba kowaye inko ba hakaba saidai nagudu nabar gidan bayan duniya da fad'i
Inna takai mata duka ta goce tace" Ni zaki duba kice zaki gudu to Dan Allah ga hanya nan karki fasa, Dan kinga anabin kanki tokije daga yau nikuma nacire hannunta akanki xan zuba mk ido tunda HK kika fiso,kuma indai duniya da fad'i kije kishigeta itace dama me koyawa mutane hankali kuma dad'inta dai bake kad'ai bace "yar da zata faranta mana.tana gama fad'ar haka tafuce ranta ab'ace
Aminatu ta girgixa kanta kawai itama yanxu lamarin Na yayarta sai kallo agunta
Ana saura sati d'aya saukarsu Aminatu yarage sauransu jarabawa biyu biology da chemistry kai yad'au zafi danma tanada kwakwalwa kuma tana karatu
Tana lura asatin yanayin yayarta ya sauya kullum bacci ga amai datake yi a d'akin Aminatuce me gyara wa bata tab'a nuna damuwa da hakanba ko gajiyawa Allah sarki " yar,uwa Rabin jiki....
~*Auntyn Sayyada*~💘
[5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
~*Pg 9...*~
Dafarko Aisha taso ta tusa yayar tata agaba ta tambayeta taji meke damunta Amma saita tuna yadda suka k'are akwanakin baya gargadin datayi mata natadaina shiga sabgarta Dan haka saita zuba mata ido kawai
Amma dake tanada wata irin zcy me rauni taringajin tausayin Auntyn tata ganin kwana biyu tana zazzab'i ga yawan amai datakeyi
Aranar datayi kwana uku tana ckn wannan halinne inna A,i takawo mata magani tasha Aminatu taxubo mata abinci dafadukan shinkafa takawo mata dakyar ta iyaci Dan bata iyakai komai bakinta saidai tasha koko ko farau²
Ko gama cin abincin batayiba taji zcyrta natashi kfn ta mik'e amai yataho mata bayanda zatayi tatsunna a k'asan ledar taringa kelayashi
Aminatu tana gefe da littafin biology note Buk ahannunta ta kalleta ckn tausayawa tayi mata sannu sannan ta mik'e tagyara gurin dataga tagama tadawo kusa da ita tana cewa"Aunty wai meke damunkine Wanda bakiso insani,dole dai nice yakamata Nafi kowa jin matsalarki tunda ba zuwa zanyi waje ina terere dakeba,Dan Allah kifad'amin abinda ke damunki domin ina zargin wani Abu akanki
Aisha tace"walh bansan meke damunaba Ummie Dana sani Dana gaya miki,Dan Allah kije ki kiramin mallam akaini asibiti ko akiramin Dr beenat taxo gida tayimin allura ko tasamin ruwa ko zanji sauk'i
Aisha tace"to aunty zanje Amma kafin nan intambayeki mana"
Aisha takalleta kawai bata iya cewa komaiba
"Aunty yaushe rabonki da ganin al,adarki"
Aisha taji gabanta ya fad'i data tunoda kusan wata 2 ma rabonta da yin period
Takalli Aisha tace"meyasa kk yimin wannan tambayar Ummie?
Aminatu tace"sbd ina wani zargi akanki Wanda kuma bana fatan ya tabbata
Aisha ta mirgina kanta tareda dafewa tace"abar wannan zancen Ummie tashi kije Dan Allah Ni nasan yadda nakeji.
Aminatu ta mike tace"to bari naje.
Dasaurinta tafuce daga d'akin hartana tuntub'e ak'ofar d'akin wajen saka takalminta sukai kicib'us da inna halima tafito daga kicin takalli Aminatu tace"Auta ina zakije haka kk sauri?
Amina tace"walh zanje gurin mallam inna insanar dashi yanda jikin Aunty Aisha yamatsa ko za,a kaita asibiti sai amai take yi yau.
Ckn rashin nuna kulawa akan zancen innar tai gaba tana fad'in"Allah ya sawwak'a" (karace irin nafarin nan take nunawa akan Aisha )
Aisha tasami mallam a makaranta ckn Almajiransa yana hangota yataso da sauri yana fad'in"yadai Autar mallam meya faru a gdn?
Tace"walh mallam Aunty Aisha ce jikin nata yau ya matsa mata shine naxo ingaya maka ko za,a kaita asibiti?..
Mallam yace"ashsha Allah ya sauwak'e bari nakira yayanku muntari yaimaxa yaxo akaita asibitin, yana gama fad'ar haka yasa hannunsa a aljihu yad'auko wayarsa yakira Mukhtar yasanar masa
Aisha takoma gida tashiga d'akin inna A'i tatarar sunacin abinci atare tazauna akusa dasu inna A'i tace"ya jikin waccen uwar taurin kan?
Aminatu tace"jikinta yafi Na kullum rikicewa inna yanxuma mallam yace asibiti za,a kaita yakira yaya mukhtar yagaya masa yanxu xaixo Dan Allah kishirya muje.
Inna ta mike tana fad'in"to bari nashirya muje.
Inna halima abincinta kawai takeci hankalinta akwance itako inna A'i jikin ta har b'ari yake Dan rud'ewa
Yaya Mukhtar naxuwa Aminatu tafito mata da kaya tacanxa mata tasaka mata hijab sannan suka kamata suka fito da ita tfyrma kasawa tayi don jikinta yagama macewa sai Aminarce ta kamata inna takamata suka futa da ita suka shiga mota tana jikin su tana faman nishi jikinta zafi rau
Wani prvt hospital mafi kusa sukaje likita yabata gado akasamata ruwa Dan tagalabaita sannan aka shiga yi mata gwaje²
Likitan yabuk'aci ganin inna da Yaya Mukhtar domin yashaida musu sakamakon da suka gani
Matukar bakin ciki inna tashigeshi jin sakamakon yanuna Aisha nad'auke da ciki wata 2 har hawaye ta xubda Dan bata koma takantaba ma tayi waje ta tari d'an sahu takoma gida sbd baxata iya kallon Aisha da bakin cikin dataja musuba Yaya Mukhtar baisan gida ta tafiba shima yaji matukar bakin ciki ransa yaita suya yasami Aminatu ya rattaba mata wannan k'azamin labarin
Itama tashiga rud'u da tashin hankali tak'urawa Aisha ido datake ta baccinta taji tamkar tashak'eta ta mutu kowa ya huta tabbas biri Yy kama da mutum.......
~*Auntyn Sayyada*~💘
[5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv* ©💘
*KANO...*
~*Pg 10..*~
Ayyukan wahala dai iri² Itace har wankin toilet Amma bata tab'a yi musu gardamaba domin inta gamama zuwa take tasamesu tace"Aunty nagama saime kuma zanyi muku?
Masu imanin ciki tausayin ta suka hauji dole dai suka d'aga mata k'afa domin tana basu girmansu duk inda zatagansu saita gaishesu dole tasa suka dawo lelenta
Tasami shiga SS3 suna tsaka da rubuta waec aka tsaida musu lokacin dazasuyi sauka taxo daidai da candynsu
Wata WeekEnd da yamma tasami Yaya baffa ad'akinsa yana zaune akan kujera yana danna laptop yana ganinta ya turar da lap d'in gefe yana murmushi yace mata"Aminatu Autar mata,Aminatu Autar mallam,akwai magana me dad'i Knn naga kina fara,a
Tasami guri tazauna tana murmushi tace"barka da hutawa yayana"
Yace"yawwa Sayyada Aminatu uwar "yayana"
Tayi murmushi akaro nabiyu tace"Yaya naxo ingaya maka antsayar mana da ranar saukar mu daidai da ranar candynmu bakwai ga watan july Dan haka naxo mushirya Tsare tsaren abinda za,ayi agun walima.
.yanisa yace"Nafi kowa murna da wannan ranar Aminatu tabbas nayi dace dasamun uwar "Yaya metarin ilimin addini Dana bokonma walh ke " yar baiwace kinyi sauka gashi zaki sake wata saukar ta hadda tabbas dolene Na bud'e bakin aljihu nahidimta miki Aminatu,
Bayan kundawo dg walimar makaranta za,ayi wata a k'ofar gidan nan sannan za,a gayyaci manyan malamai da attajirai za,ayi karatun alqur,ani me girma za,ayi sitaka da memo zakuma ayo calanda da key holders narabo...."haba Yaya abin yayi yawa ai,duk nikad'ai?
Yace'kwarai kuwa Aikin cancanci haka koma fin haka,barima nasanarwa Kawu tun wuri yasani sbd shima yayo nasa gayyar da gudunmawar,
Tayi dry tace"kai gand'oki"
"Ainafi gand'okima ba dole nayiba saukar matatafa za,ayi maxama jeki shiryo muje inkaiki ayi miki hotunan da za,ayi abubuwan rabon Dana lissafo
Ta mik'e tana fad'in" to bari naje Na fad'owa su inna.
Hotuna kala goma akai mata kowanne yayi kyau suna tsaye aka wanke aka basu saidai sunsha kud'i duk daya d'ari uku Haka ya lale yabiya suka dawo gida saida yacake kud'in da za,a bud'a masa guda biyu
Dasuka dawo Aisha tana tsakar gidan tabisu da wata muguwar harara ana kallon hotuna su inna ana yabawa taja tsaki takoma d'aki
Aranar tasami mallam yana d'akinsa yanacin abinci inna A,i nakusa dashi tanemi guri tazauna bayan tagaidashi tayi shiru
Yace"yadai Aishatun nabiyyi akwai wani abunne?
Ta d'aga kanta tace"akwai mallam "
Yace"inajinki to fad'i "
Ta muskuta tace"dama mallam Akan zancen karatuna ne naxo neman alfarma inaso inci gaba dakaratu kona shekara biyune nasami diploma.
Mallam ya girgixa kai yace"kiyi hkr Aisha baxaki sami wannan alfarmar agunaba domin banida ra,ayin barin "ya mace agabana ta xurfafa karatu,balle ked'innan inasane da duk abinda kikeyi addu,a nake binki dashi ana zuwa ana fadamin komai jira nake nagani da kaina shiyasa nayi shiru naxuba mk ido,adalilin haka Na hanaki Jan motar da kawunki yabaki sbd naga har yanxu hankali baigama binjikin kiba har k'anwarki tafiki nutsuwa da kamun kai ko daga irin shigar da kk ga ilimin addini data fiki hakan baxaisa kiyiwa kanki fad'aba ko gyara kfn agaya mk,
To walh kisani lokaci nabaki zuwa nanda lokacin da " yar,uwarki Ummie zata kammala karatunta wata biyu kawai zan d'eba miki kifito da miji inyi auranku arana d'aya tunda ita naga sundaidaita da baffa Dan haka kisani inhar baki Kawo mijiba to walh zanbaki komawane a ckn manyan almajiraina tunda kuma narantse babu d'agun k'afa maxa kitashi ficen ad'aki Mara aiki da lissafi
Tunda mallam yafara wannan mgnr hawaye kawai take xubdawa takalleshi idonta jajir tace"walh mallam inaso inyi karatu kayi hkr innagama nafuto da Mijin...
"Yimin shiru anan ja,ira dama nasan kinaso mana tunda gashi kinxomin da zancen har muna ja,inja dake,ahakama baki kama mutuncinki ba kinaso kinunawa duniya cewar kingagareni inaga nabarki kina futa karatu, kinga alokacin wuyanki ya isa yanka Knn?
Inna A,i tace" mallam kayi hkr ka sassauta....ya d'aga mata hannu kurum tayi tsit bata k'arasaba
Aisha ta mik'e fuuu! Tai waje tana kuka inna A'i ta mik'e tabi bayanta
Tasameta a d'aki tana gunshek'en kuka alokacin Aminatu tana kan sallayarta tana rahazar karatun ta
Inna tace"Aisha kindaiji abinda mallam yace Dan haka Ni abinda zan shawarce anan shine ko gaggauta fito da Mijin Aure ko hakura da zancen wani karatu in Allah Yy zakiyi kyayi a gdn mijinki inajiye mk tunda mallam yai alwashin baki miji ckn almajiransa to walh inhar kk wuce lokacin daya d'eba mk babu mehanashi ya zartar da mk Aure da almajirin nasa... "Walh inna baxan Auri almajirin mallam ba kowaye inko ba hakaba saidai nagudu nabar gidan bayan duniya da fad'i
Inna takai mata duka ta goce tace" Ni zaki duba kice zaki gudu to Dan Allah ga hanya nan karki fasa, Dan kinga anabin kanki tokije daga yau nikuma nacire hannunta akanki xan zuba mk ido tunda HK kika fiso,kuma indai duniya da fad'i kije kishigeta itace dama me koyawa mutane hankali kuma dad'inta dai bake kad'ai bace "yar da zata faranta mana.tana gama fad'ar haka tafuce ranta ab'ace
Aminatu ta girgixa kanta kawai itama yanxu lamarin Na yayarta sai kallo agunta
Ana saura sati d'aya saukarsu Aminatu yarage sauransu jarabawa biyu biology da chemistry kai yad'au zafi danma tanada kwakwalwa kuma tana karatu
Tana lura asatin yanayin yayarta ya sauya kullum bacci ga amai datake yi a d'akin Aminatuce me gyara wa bata tab'a nuna damuwa da hakanba ko gajiyawa Allah sarki " yar,uwa Rabin jiki....
~*Auntyn Sayyada*~💘
[5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
~*Pg 9...*~
Dafarko Aisha taso ta tusa yayar tata agaba ta tambayeta taji meke damunta Amma saita tuna yadda suka k'are akwanakin baya gargadin datayi mata natadaina shiga sabgarta Dan haka saita zuba mata ido kawai
Amma dake tanada wata irin zcy me rauni taringajin tausayin Auntyn tata ganin kwana biyu tana zazzab'i ga yawan amai datakeyi
Aranar datayi kwana uku tana ckn wannan halinne inna A,i takawo mata magani tasha Aminatu taxubo mata abinci dafadukan shinkafa takawo mata dakyar ta iyaci Dan bata iyakai komai bakinta saidai tasha koko ko farau²
Ko gama cin abincin batayiba taji zcyrta natashi kfn ta mik'e amai yataho mata bayanda zatayi tatsunna a k'asan ledar taringa kelayashi
Aminatu tana gefe da littafin biology note Buk ahannunta ta kalleta ckn tausayawa tayi mata sannu sannan ta mik'e tagyara gurin dataga tagama tadawo kusa da ita tana cewa"Aunty wai meke damunkine Wanda bakiso insani,dole dai nice yakamata Nafi kowa jin matsalarki tunda ba zuwa zanyi waje ina terere dakeba,Dan Allah kifad'amin abinda ke damunki domin ina zargin wani Abu akanki
Aisha tace"walh bansan meke damunaba Ummie Dana sani Dana gaya miki,Dan Allah kije ki kiramin mallam akaini asibiti ko akiramin Dr beenat taxo gida tayimin allura ko tasamin ruwa ko zanji sauk'i
Aisha tace"to aunty zanje Amma kafin nan intambayeki mana"
Aisha takalleta kawai bata iya cewa komaiba
"Aunty yaushe rabonki da ganin al,adarki"
Aisha taji gabanta ya fad'i data tunoda kusan wata 2 ma rabonta da yin period
Takalli Aisha tace"meyasa kk yimin wannan tambayar Ummie?
Aminatu tace"sbd ina wani zargi akanki Wanda kuma bana fatan ya tabbata
Aisha ta mirgina kanta tareda dafewa tace"abar wannan zancen Ummie tashi kije Dan Allah Ni nasan yadda nakeji.
Aminatu ta mike tace"to bari naje.
Dasaurinta tafuce daga d'akin hartana tuntub'e ak'ofar d'akin wajen saka takalminta sukai kicib'us da inna halima tafito daga kicin takalli Aminatu tace"Auta ina zakije haka kk sauri?
Amina tace"walh zanje gurin mallam inna insanar dashi yanda jikin Aunty Aisha yamatsa ko za,a kaita asibiti sai amai take yi yau.
Ckn rashin nuna kulawa akan zancen innar tai gaba tana fad'in"Allah ya sawwak'a" (karace irin nafarin nan take nunawa akan Aisha )
Aisha tasami mallam a makaranta ckn Almajiransa yana hangota yataso da sauri yana fad'in"yadai Autar mallam meya faru a gdn?
Tace"walh mallam Aunty Aisha ce jikin nata yau ya matsa mata shine naxo ingaya maka ko za,a kaita asibiti?..
Mallam yace"ashsha Allah ya sauwak'e bari nakira yayanku muntari yaimaxa yaxo akaita asibitin, yana gama fad'ar haka yasa hannunsa a aljihu yad'auko wayarsa yakira Mukhtar yasanar masa
Aisha takoma gida tashiga d'akin inna A'i tatarar sunacin abinci atare tazauna akusa dasu inna A'i tace"ya jikin waccen uwar taurin kan?
Aminatu tace"jikinta yafi Na kullum rikicewa inna yanxuma mallam yace asibiti za,a kaita yakira yaya mukhtar yagaya masa yanxu xaixo Dan Allah kishirya muje.
Inna ta mike tana fad'in"to bari nashirya muje.
Inna halima abincinta kawai takeci hankalinta akwance itako inna A'i jikin ta har b'ari yake Dan rud'ewa
Yaya Mukhtar naxuwa Aminatu tafito mata da kaya tacanxa mata tasaka mata hijab sannan suka kamata suka fito da ita tfyrma kasawa tayi don jikinta yagama macewa sai Aminarce ta kamata inna takamata suka futa da ita suka shiga mota tana jikin su tana faman nishi jikinta zafi rau
Wani prvt hospital mafi kusa sukaje likita yabata gado akasamata ruwa Dan tagalabaita sannan aka shiga yi mata gwaje²
Likitan yabuk'aci ganin inna da Yaya Mukhtar domin yashaida musu sakamakon da suka gani
Matukar bakin ciki inna tashigeshi jin sakamakon yanuna Aisha nad'auke da ciki wata 2 har hawaye ta xubda Dan bata koma takantaba ma tayi waje ta tari d'an sahu takoma gida sbd baxata iya kallon Aisha da bakin cikin dataja musuba Yaya Mukhtar baisan gida ta tafiba shima yaji matukar bakin ciki ransa yaita suya yasami Aminatu ya rattaba mata wannan k'azamin labarin
Itama tashiga rud'u da tashin hankali tak'urawa Aisha ido datake ta baccinta taji tamkar tashak'eta ta mutu kowa ya huta tabbas biri Yy kama da mutum.......
~*Auntyn Sayyada*~💘
[5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv* ©💘
*KANO...*
~*Pg 10..*~