Sashe 12
Chakwakiyar Zamani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yayar kamal Aunty Amina tunda taga inada ciki sai hankalinta ya kwanta saidai tana yawan Kawo k'afarta gidana wai nan kulawa take nunamin komai tasiyo takawomin dake mijinta me haline siyayyar haihuwa kuwa tunda nace mata nashiga EDD d'ina ta jubgo kayan babies wai babu abinda bazataiwa jinin kamal ba domin ciki d'aya yafi k'arfin wasa shi d'aya kwal gareta kuma ahannunta yatashi
Tasami kamal da maganar wai tanaso inkoma gidanta dazama har inhaihu domin zata bani kulawa sosai
Kamal bae b'oye mataba donba "yar kunya suke da itaba yafito fili yace mata bae amince ba ko gidanmu bai yarda najeba
Haka Aunty Amina ta hakura Amma bataji dad'i ba saima ta d'auke k'afarta nasan fushi tayi shiko yayi hakane sbd yasan shirinsa akaina
Kulawar da kamal yake bani ba kamar dai daba zai kwana a d'akin danake Amma baya kusantata zamuyi hira Amma ba kamar daba kafin nasami ckn Toni hakan ma yafimin lokacin daya shareni don nasan inna haihu narabu da ckn da abinda ke ckn cikin zamu dawo normal dashi
Aranar da nak'uda takamani kamal baya gari yaje Aiki Kaduna banbuga wayarsaba dama kayana suna kammale Na haihuwa Na d'ebi kud'i natafi asibitin *Khadija clinic* Wanda tunda nashiga da magriba bani Na haihuba sai k'arfe biyar Na asuba mace nahaifo mekama da ubanta kunji k'udira ta Allah ba , baxan tab'a mantabawa ranar talace aranar.
wata Norse data karb'i haihuwata Na nemi data bani takarda da Biro zanyi rubutu haka ko ta nemomin takawomin narubuta bayani akan " yar nabayyanawa duk Wanda ya tsinceta cewar wannan yrnyr ba shegiya ba da ubanta ta hanyar sunnah Na haifeta babban daliline yasa rabuwarmu Na fad'i sunana Dana mahaifinta tareda zabar sunan daza,a saka mata Fatima domin sunan mahaifiyar megidanace,
Bayan nagama wannan rubutu nalinke wasika nasakata acikin envelop d'in Dana zuba mata kud'i naira dubu d'ari da hamsin
Da sassafe ko bakwai banbari tayiba nabaro asibitin nan bantsaya ako inaba sai a bayan wannan asibiti Dana haihu Na ajiye "yar agindin wata bishiya ina kuka raina nasuya nabarota badan nasoba cikin tsumman zani tana kuka nabarta natafi ina cwn rai najin kukanta hr ckn raina
Koda naje gida sainayiwa kamal waya nasanar masa duk abinda yafaru abin mamaki murna yayi kamar wani susutacce harda yimin kalaman soyayya Wanda ya dad'e baeminba
Aranar yadawo yaiwa " yan uwansa danawa waya kan cewa nahaihu Amma "yar batazo da raiba.
Ahaka muka bunne kowa akaita tausayamin
Bayama Aunty Amina kwananta uku agidana tana gasani tabbas tana qaunata matarnan data tafima duk kwana biyu tana zuwa ganina ta tayani Aiki
Tofa soyayya sabuwa nida kamal tamkar sabuwar Amarya haka yaringa d'okina yaringa nunan qauna tamkar yacinyeni akwai wata tafiya dayai sarin kaya zuwa k'asar Togo watansa d'aya yazomin da zoben azurfa mekyau guda biyu daya nasa d'aya nawa Wanda yace wannan zoben alkawarine atsakaninmu babu rabuwa babu batun yin kishiya harafin sunansa danawane a jikin zoben anyi zanen harafin da ruwan kalar goldin taciki.
Bayan wata biyu da haihuwa aikina yafito nafara Aiki a kotu cikin kwanciyar hankali domin kuwa inajin dad'in k'aunar da mijina yake nunamin domin kamal d'an soyayya ne ga iya sace zcy sannan gashi yaimin alqawura nabaxaimin kishiyaba Ni d'aya Na isheshi yana nan nan dani shike kaini yadaukoni amotarsa duk dankar nasha wuya
Saidai fa planning ana cigaba da yinsa domin bana k'etare dokarsa shikansa yana fad'a yanajin dad'in irin biyayyar danake masa yasan babu macen da xata iya abinda nai masa
Intak'aice muku bayan shekara d'aya da haihu wata sai Allah ya bujurowa kamal k'aunar son " Yaya dakansa yazomin da zancen yakamata inbaryin planning kada mahaifata ta lalace yau yaji illar yin dogon planning barema macen dabata tab'a haihuwaba aranarfa yaringa nadamar sani dolen daya ringa yi Ashe wasa farin girki domin koda nadaina Allah baibada abinda akesoba ciki shiru yak'i zuwa ada nafishi damuwa Amma saigashi damuwarsa ta linka tawa barema dayaga girma yaxo masa kuma yasami matsala shima daga yimasa Aiki a ciki za,a cire k'aba Shikenan aka gano masa cewar bazai tab'a haihuwaba asakamakon wani Abu dake da mahad'a da kwan haihuwarsa yasami matsala
Yayi magungunan har angaji yajejje asibitoci yafi biyar ko inadai zancen d'aya ne
Duk yabi ya rabe yashiga damuwa kullum saiyayi nadama bayama ganin Ni inada Wanda zankalla naji dad'i aduniya kogani yayi saif yaxo gaisheni aranar sainaga canjin yanayinsa harkuka yake da idanunsa Nike tausarsa
Tabbas dama duk abinda kayi nasab'on ubangiji saikaga ba daidaiba arayuwarka
Nikaina nasha mafarkin Allah yahad'ani da "yata cikin kyakykyawar shiga da kamala nakanji dad'i inkasance ckn farin ciki kullum kamal yana addu,ar Allah yabaiyana mana " yarmu inda rabon zamuga juna domin bamu tab'a fudda raiba naganinta sbd addu,a bata faduwa k'asa banxa
To wannan shine labarina da dalilin dayasa nace muku Teemah "yatace ta cikina Ni Salma.....
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
~*Pg 29-30*~
Jikin Hjy maryam yai sanyi hawaye taji yana zarya kan kuncinta tabbas tayarda da zancen Hjy Salma itace ta haifi Teemah ba jayayya shedu sun nuna domin duk abinda ke ckn wasikar da suka gani haka Hjy Salma ta fad'a tabbas itace ta rubuta
Dady kuwa axcyrsa yahau fad'in"lahaula walaquwwata illah billah...tabbas basuda tsimi basuda dabara akan wannan sark'ak'akk'en labarin yana ganin ma gara d Allah ya bayyana Hjy salman domin da bata gano teeman ba da anyi babbar katob'ara wa ya Auri k'anwarsa ciki d'aya
Allah Lurwan (dady) cikin sanyin jiki yakalli Hjy Salma yace"Tabbas Hjy Salma babu musu azancenki munyarda kece kk haifi Teemah domin kuwa tsintar ta mukai.....
Dasauri Teeman ta mik'e tazaro ido da mamaki tanuna kanta tace"dady niba "yarka bace dama? Hawaye ya zubo kan kuncinta me d'umi
Hjy maryam ta janyota jikinta tace" kwantar da hankalinki Teemah kada kisa damuwa aranki kigodewa Allah dakika zamo "yar sunnah kuma iyayanki Na Raye, sannan muma dole mui godiya ga Allah da hakan ma ya kasance da wuri domin yayanki deen muharramin kine Ashe kinga babu Aure atsakaninku tunda kunsha nono d'aya dashi.
Alh mansur da Hjy Lubna dasuke zaune mamakin abun ya cikasu sunkasa cewa komai domin tabbas basu tsammaci zancen Na Hjy Salma zai xama gaskiya ba kamar a ckn shirin film suke kallon abun,
Alh mansur shiya fara magantuwa dacewa" Amma wannan zancen yabani mamaki Alhaji domin babu Wanda zaiyi tsammanin fateemah Yr tsintuwa CE a ckn gidannan tabbas kunyi k'okari Na yimata kyakykyawan rik'o tabbas tasami tarbiyar dako "yar cikinku bata sameshiba,gashi kuma abin Allah sunan da kuka rad'a Na mahaifiyarka shine sunan da mahaifiyarta tazab'a sunan Kakar tace tabbas Fatima kinxama " yar baiwa kigodewa Allah tunda har haka takasance gareki da wuri ba,akai da daura muku Aure da saif ba,
Hjy Lubna tace"to yakamata wannan zancen ayishi agaban deen domin yasan halin da ake ciki
Hjy maryam tace"bari nakirashi ta mik'e ta futa
Itakuma Teemah kallon Hjy Salma kawai take tana jinjina abun a ckn ranta gani take kamar a mafarki kokuma zasu dawo suce mata da wasa suke bada gaske sukeba
Ashe son dataji tana yiwa Umman ganin farko datayi mata Ashe soyayya ce ta uwa da d'a Knn? Lallai dole ne taji ajikinta itama tana sonta tawani b'angaren dad'i taji aranta domin koba komai Hjy Salma uwace da za,asota tayaba dakyan halayenta duk da taji dad'in su dady samun irinsu sai an tona tabbas zataji ba dad'i rabuwa da momy da dady
Yanxu Shikenan Yaya deen ya tashi daga masoyinta ya dawo d'an uwanta Na jini? Yanxu Shikenan babu Aure atsakaninsu Ashe irin yanda take jinsa aranta take masa muguwar k'auna shima hakan yatafi abanxa dama Ashe d'anuwantane Na jini tabbas wannan ikon Na Allah akwai ban mamaki ciki..
Hajy maryam tashigo da sallama abayanta deen ne da Feenah da Nabeehat suma suka shigo da sallamarsu
Suka zazzauna ak'asa
Alh Lurwan yakalli yayaa deen yacea"Saifuddeen yau zakaji labari me ban mamaki akanka da kan "yar uwarka Teemah Wanda bak'a zata ba, akace ranar wanka ba,a b'oyen cibi labari zanbaka Wanda muka b'oyeshi aranmu nida momynku domin rufuwar asirin Fateema
Yanisa kana yaci gaba " wato shekaru ashirin da suka wuce alokacin da momy ta haihu a asibiti ta haifi feenah bayan ansallamomu munfito ahanyarmu muna tfy ta wajen jen bayan asibitin naji kukan jaririya Nafaka nagacewa Hjy bari naje naji komeye,to alokacin tsoro hajy taji Dan da ace nabiye ta tata da baxan jeba
Amma dayake Allah yarubuta komai saida naje naga jaririyar ayashe agindin baishiya cikin tsumma tasha kayan sanyi sai kuka take nayi k'arfin hali nadauketa nakawo ta ckn mota nadankawa Hjy maryam ita nace Allah ne yabamu ita
Alokacin Hjy maryam k'in ta tawa tayi tace saidai mukaita gdn marayu nikuma nak'i ta tata nanuna mata cewar mundad'e muna nema yau Allah yabamu harda ajiyarsa baikamata muk'i karbata dataga cewar raina yanason rik'on jaririyar dole ta amince anan muka shirya yanda zamu gayawa mutane cewar "yan biyu ta Haifa
Acikin zanin da muka tsinci jaririyar munga zoben azurfa samfur Na daban sannan akwai kud'i sai wasika da akayi bayani kan cewa ita ba shegiya bace an fad'i sunan ubanta kamal mahaifiyarta Salma bakuma kowa bane wadannan iyayan nata sai Wannan hajiya salman dake zaune gabanka deen!
Alh Lurwan yaci gaba" hajiya Salma mahaifiyarka itace mahaifiyar Teemah ayau Allah yaganar damu...deen ya mik'e tsaye da sauri kansa nasarawa yanuna Ummansa yace"Ummana itace ta haifi Teemah? _for what reason_?
Dady Kana nufin kacemin baku kuka haifi Teemah ba? Dama tsintarta kukai
Dady yace"kwarai kuwa domin tunda muka sameta Allah yabamu ita mukai Alqawarin rik'e amanarta bamuda nufin mugayawa kowa wannan zancen to Amma ayau Allah yabayyana mana kosu waye iyayanta mungode Allah domin hakan yazama taimako daga indallah tunda da bamu gane hakan da wuri ba har kukai Aure aikaga da anyi aika aika domin cikinku d'aya...
Deen yakalli mahaifiyarsa yace"Umma idan har dagaske ke mahaifiyace ga Teemah taya akai kuka rabu shin awane dalili kika yarda ita,ko sace ta akayi alokacin?
Hjy Salma ta kalli deen tace"zauna tukunna sai inbaka labarin komai Amma inaso kayiwa zancen kyakykyawan fahimta domin idan Allah ya aiko da komai tabbas saiya faru kadauki wannan abun tamkar kaddarace domin rubutaccene daga Allah.
Nanta zayyane masa komai kamar yadda ta fadawa su Hjy maryam
Tasami kamal da maganar wai tanaso inkoma gidanta dazama har inhaihu domin zata bani kulawa sosai
Kamal bae b'oye mataba donba "yar kunya suke da itaba yafito fili yace mata bae amince ba ko gidanmu bai yarda najeba
Haka Aunty Amina ta hakura Amma bataji dad'i ba saima ta d'auke k'afarta nasan fushi tayi shiko yayi hakane sbd yasan shirinsa akaina
Kulawar da kamal yake bani ba kamar dai daba zai kwana a d'akin danake Amma baya kusantata zamuyi hira Amma ba kamar daba kafin nasami ckn Toni hakan ma yafimin lokacin daya shareni don nasan inna haihu narabu da ckn da abinda ke ckn cikin zamu dawo normal dashi
Aranar da nak'uda takamani kamal baya gari yaje Aiki Kaduna banbuga wayarsaba dama kayana suna kammale Na haihuwa Na d'ebi kud'i natafi asibitin *Khadija clinic* Wanda tunda nashiga da magriba bani Na haihuba sai k'arfe biyar Na asuba mace nahaifo mekama da ubanta kunji k'udira ta Allah ba , baxan tab'a mantabawa ranar talace aranar.
wata Norse data karb'i haihuwata Na nemi data bani takarda da Biro zanyi rubutu haka ko ta nemomin takawomin narubuta bayani akan " yar nabayyanawa duk Wanda ya tsinceta cewar wannan yrnyr ba shegiya ba da ubanta ta hanyar sunnah Na haifeta babban daliline yasa rabuwarmu Na fad'i sunana Dana mahaifinta tareda zabar sunan daza,a saka mata Fatima domin sunan mahaifiyar megidanace,
Bayan nagama wannan rubutu nalinke wasika nasakata acikin envelop d'in Dana zuba mata kud'i naira dubu d'ari da hamsin
Da sassafe ko bakwai banbari tayiba nabaro asibitin nan bantsaya ako inaba sai a bayan wannan asibiti Dana haihu Na ajiye "yar agindin wata bishiya ina kuka raina nasuya nabarota badan nasoba cikin tsumman zani tana kuka nabarta natafi ina cwn rai najin kukanta hr ckn raina
Koda naje gida sainayiwa kamal waya nasanar masa duk abinda yafaru abin mamaki murna yayi kamar wani susutacce harda yimin kalaman soyayya Wanda ya dad'e baeminba
Aranar yadawo yaiwa " yan uwansa danawa waya kan cewa nahaihu Amma "yar batazo da raiba.
Ahaka muka bunne kowa akaita tausayamin
Bayama Aunty Amina kwananta uku agidana tana gasani tabbas tana qaunata matarnan data tafima duk kwana biyu tana zuwa ganina ta tayani Aiki
Tofa soyayya sabuwa nida kamal tamkar sabuwar Amarya haka yaringa d'okina yaringa nunan qauna tamkar yacinyeni akwai wata tafiya dayai sarin kaya zuwa k'asar Togo watansa d'aya yazomin da zoben azurfa mekyau guda biyu daya nasa d'aya nawa Wanda yace wannan zoben alkawarine atsakaninmu babu rabuwa babu batun yin kishiya harafin sunansa danawane a jikin zoben anyi zanen harafin da ruwan kalar goldin taciki.
Bayan wata biyu da haihuwa aikina yafito nafara Aiki a kotu cikin kwanciyar hankali domin kuwa inajin dad'in k'aunar da mijina yake nunamin domin kamal d'an soyayya ne ga iya sace zcy sannan gashi yaimin alqawura nabaxaimin kishiyaba Ni d'aya Na isheshi yana nan nan dani shike kaini yadaukoni amotarsa duk dankar nasha wuya
Saidai fa planning ana cigaba da yinsa domin bana k'etare dokarsa shikansa yana fad'a yanajin dad'in irin biyayyar danake masa yasan babu macen da xata iya abinda nai masa
Intak'aice muku bayan shekara d'aya da haihu wata sai Allah ya bujurowa kamal k'aunar son " Yaya dakansa yazomin da zancen yakamata inbaryin planning kada mahaifata ta lalace yau yaji illar yin dogon planning barema macen dabata tab'a haihuwaba aranarfa yaringa nadamar sani dolen daya ringa yi Ashe wasa farin girki domin koda nadaina Allah baibada abinda akesoba ciki shiru yak'i zuwa ada nafishi damuwa Amma saigashi damuwarsa ta linka tawa barema dayaga girma yaxo masa kuma yasami matsala shima daga yimasa Aiki a ciki za,a cire k'aba Shikenan aka gano masa cewar bazai tab'a haihuwaba asakamakon wani Abu dake da mahad'a da kwan haihuwarsa yasami matsala
Yayi magungunan har angaji yajejje asibitoci yafi biyar ko inadai zancen d'aya ne
Duk yabi ya rabe yashiga damuwa kullum saiyayi nadama bayama ganin Ni inada Wanda zankalla naji dad'i aduniya kogani yayi saif yaxo gaisheni aranar sainaga canjin yanayinsa harkuka yake da idanunsa Nike tausarsa
Tabbas dama duk abinda kayi nasab'on ubangiji saikaga ba daidaiba arayuwarka
Nikaina nasha mafarkin Allah yahad'ani da "yata cikin kyakykyawar shiga da kamala nakanji dad'i inkasance ckn farin ciki kullum kamal yana addu,ar Allah yabaiyana mana " yarmu inda rabon zamuga juna domin bamu tab'a fudda raiba naganinta sbd addu,a bata faduwa k'asa banxa
To wannan shine labarina da dalilin dayasa nace muku Teemah "yatace ta cikina Ni Salma.....
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
~*Pg 29-30*~
Jikin Hjy maryam yai sanyi hawaye taji yana zarya kan kuncinta tabbas tayarda da zancen Hjy Salma itace ta haifi Teemah ba jayayya shedu sun nuna domin duk abinda ke ckn wasikar da suka gani haka Hjy Salma ta fad'a tabbas itace ta rubuta
Dady kuwa axcyrsa yahau fad'in"lahaula walaquwwata illah billah...tabbas basuda tsimi basuda dabara akan wannan sark'ak'akk'en labarin yana ganin ma gara d Allah ya bayyana Hjy salman domin da bata gano teeman ba da anyi babbar katob'ara wa ya Auri k'anwarsa ciki d'aya
Allah Lurwan (dady) cikin sanyin jiki yakalli Hjy Salma yace"Tabbas Hjy Salma babu musu azancenki munyarda kece kk haifi Teemah domin kuwa tsintar ta mukai.....
Dasauri Teeman ta mik'e tazaro ido da mamaki tanuna kanta tace"dady niba "yarka bace dama? Hawaye ya zubo kan kuncinta me d'umi
Hjy maryam ta janyota jikinta tace" kwantar da hankalinki Teemah kada kisa damuwa aranki kigodewa Allah dakika zamo "yar sunnah kuma iyayanki Na Raye, sannan muma dole mui godiya ga Allah da hakan ma ya kasance da wuri domin yayanki deen muharramin kine Ashe kinga babu Aure atsakaninku tunda kunsha nono d'aya dashi.
Alh mansur da Hjy Lubna dasuke zaune mamakin abun ya cikasu sunkasa cewa komai domin tabbas basu tsammaci zancen Na Hjy Salma zai xama gaskiya ba kamar a ckn shirin film suke kallon abun,
Alh mansur shiya fara magantuwa dacewa" Amma wannan zancen yabani mamaki Alhaji domin babu Wanda zaiyi tsammanin fateemah Yr tsintuwa CE a ckn gidannan tabbas kunyi k'okari Na yimata kyakykyawan rik'o tabbas tasami tarbiyar dako "yar cikinku bata sameshiba,gashi kuma abin Allah sunan da kuka rad'a Na mahaifiyarka shine sunan da mahaifiyarta tazab'a sunan Kakar tace tabbas Fatima kinxama " yar baiwa kigodewa Allah tunda har haka takasance gareki da wuri ba,akai da daura muku Aure da saif ba,
Hjy Lubna tace"to yakamata wannan zancen ayishi agaban deen domin yasan halin da ake ciki
Hjy maryam tace"bari nakirashi ta mik'e ta futa
Itakuma Teemah kallon Hjy Salma kawai take tana jinjina abun a ckn ranta gani take kamar a mafarki kokuma zasu dawo suce mata da wasa suke bada gaske sukeba
Ashe son dataji tana yiwa Umman ganin farko datayi mata Ashe soyayya ce ta uwa da d'a Knn? Lallai dole ne taji ajikinta itama tana sonta tawani b'angaren dad'i taji aranta domin koba komai Hjy Salma uwace da za,asota tayaba dakyan halayenta duk da taji dad'in su dady samun irinsu sai an tona tabbas zataji ba dad'i rabuwa da momy da dady
Yanxu Shikenan Yaya deen ya tashi daga masoyinta ya dawo d'an uwanta Na jini? Yanxu Shikenan babu Aure atsakaninsu Ashe irin yanda take jinsa aranta take masa muguwar k'auna shima hakan yatafi abanxa dama Ashe d'anuwantane Na jini tabbas wannan ikon Na Allah akwai ban mamaki ciki..
Hajy maryam tashigo da sallama abayanta deen ne da Feenah da Nabeehat suma suka shigo da sallamarsu
Suka zazzauna ak'asa
Alh Lurwan yakalli yayaa deen yacea"Saifuddeen yau zakaji labari me ban mamaki akanka da kan "yar uwarka Teemah Wanda bak'a zata ba, akace ranar wanka ba,a b'oyen cibi labari zanbaka Wanda muka b'oyeshi aranmu nida momynku domin rufuwar asirin Fateema
Yanisa kana yaci gaba " wato shekaru ashirin da suka wuce alokacin da momy ta haihu a asibiti ta haifi feenah bayan ansallamomu munfito ahanyarmu muna tfy ta wajen jen bayan asibitin naji kukan jaririya Nafaka nagacewa Hjy bari naje naji komeye,to alokacin tsoro hajy taji Dan da ace nabiye ta tata da baxan jeba
Amma dayake Allah yarubuta komai saida naje naga jaririyar ayashe agindin baishiya cikin tsumma tasha kayan sanyi sai kuka take nayi k'arfin hali nadauketa nakawo ta ckn mota nadankawa Hjy maryam ita nace Allah ne yabamu ita
Alokacin Hjy maryam k'in ta tawa tayi tace saidai mukaita gdn marayu nikuma nak'i ta tata nanuna mata cewar mundad'e muna nema yau Allah yabamu harda ajiyarsa baikamata muk'i karbata dataga cewar raina yanason rik'on jaririyar dole ta amince anan muka shirya yanda zamu gayawa mutane cewar "yan biyu ta Haifa
Acikin zanin da muka tsinci jaririyar munga zoben azurfa samfur Na daban sannan akwai kud'i sai wasika da akayi bayani kan cewa ita ba shegiya bace an fad'i sunan ubanta kamal mahaifiyarta Salma bakuma kowa bane wadannan iyayan nata sai Wannan hajiya salman dake zaune gabanka deen!
Alh Lurwan yaci gaba" hajiya Salma mahaifiyarka itace mahaifiyar Teemah ayau Allah yaganar damu...deen ya mik'e tsaye da sauri kansa nasarawa yanuna Ummansa yace"Ummana itace ta haifi Teemah? _for what reason_?
Dady Kana nufin kacemin baku kuka haifi Teemah ba? Dama tsintarta kukai
Dady yace"kwarai kuwa domin tunda muka sameta Allah yabamu ita mukai Alqawarin rik'e amanarta bamuda nufin mugayawa kowa wannan zancen to Amma ayau Allah yabayyana mana kosu waye iyayanta mungode Allah domin hakan yazama taimako daga indallah tunda da bamu gane hakan da wuri ba har kukai Aure aikaga da anyi aika aika domin cikinku d'aya...
Deen yakalli mahaifiyarsa yace"Umma idan har dagaske ke mahaifiyace ga Teemah taya akai kuka rabu shin awane dalili kika yarda ita,ko sace ta akayi alokacin?
Hjy Salma ta kalli deen tace"zauna tukunna sai inbaka labarin komai Amma inaso kayiwa zancen kyakykyawan fahimta domin idan Allah ya aiko da komai tabbas saiya faru kadauki wannan abun tamkar kaddarace domin rubutaccene daga Allah.
Nanta zayyane masa komai kamar yadda ta fadawa su Hjy maryam