Sashe 14
Chakwakiyar Zamani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hjy Lubna tace"to masha Allahu muma munaiwa Allah godiya dabai zartar da Aure atsakanin wadannan yanuwaba Allah yabaina mana gaskiyar lamarin da wuri Dama tun farko da laifinmu mata dabama zumunci ajunanmu datuni hakan bata faruba da tuntuni mungano da wuri Amma yanxu ai saimu rik'e zumunci
Hjy maryam tace"ai dole ne yanxu kam mu rik'e zumunci saidai kuma zanyi kewarki "yata Teemah ,tafad'a tana share kwalla taeemahn ma kwallar take gogewa tabbas sabo turken wawa ne
Hjy Salma tace" kwantar da hankalinki Momyn saif insha Allahu Baku rabu a "yarkiba kamar kuna tare ne Dan inhar kullum take son taganki Abu me sauk'i ne da kaina ma zanringa kawota gidan ki
Alh mansur yai gyaran murya yace" to Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah daya Kawo mana wannan Al, amari ckn sauk'i Dan haka inada magana me muhimmanci dafatan zaku karb'eta hannu bibbiyu "
Alh kamal yace"insha Allahu zamu karb'eta fad'i muji,
Alh Mansur yace"to gameda yaran nan ne inaganin mexai hana mu had'a Fateemah da hassan Aure Nabeehat kuma da deen inyaso sai ayi tare dana su Hussain da Feenah ko kuwa?
Yafad'a yana kallon Dadyn Feenah yana murmushi Alh Lurwan yayi murmushi yace"a mezai hana hakan yayi walh naji dad'i sosai saidai ko yaran Allah yasa kada musami tangard'a daga gunku,
Dukkansu murmushi sukai Dan suma hakan yayi musu bayama hassan da dama bai Dana son Teemah ba yaji anfaranta masa rai teeman ma taji ddn hakan don Yaya hassan mijine Na nunawa Sa,a yanada mutunci gashi ba ruwansa taji sonsa yashigeta one tym Dan dama ita batasan yana dakon sontaba
Shiko deen kallon Nabeehat yaringa yi yana murmusawa don Nabeehat tayi masa koba komai tanada kyawun hali irin Na Teemah gata kyakykyawa me kunya ayanxunma sunne kai tayi dataga irin kallon dayake mata
Feenah da Hussain sunji dad'i gashi suma za,ayi nasu Auren Knn kwana kusa
Nan iyayansu Nasu suka farga da halin da "yayannasu nasu shiga najin dad'i suma sai sukai farin ck lallai Abu yayi knn.
Abban Teemah yace" to masha Allah naji dad'i nima zanbiyawa "yayana sadaki konawane insha Allah naji dad'in wannan had'in natuwona maina kunga zumunci zaik'arfafa Knn,Allah yasanya Alkairi acki"
Dadyn feenah yace"amin,Dan haka nixan saka ranar Aure nan da wata d'aya,
Dadyn Nabeehat yayi murmushi yace"to Shikenan Ai kacancanta nikuma tawa gudunmawar zanyiwa "yayana mata kayan d'aki " yan waje.
AbbanFeenah yace" saidai kuma banaso "yata Teemah tatafi har k'asarku don tayiw maahaifanta nisa natabbata zasu bukaceta akusa dasu dansu kara shakuwa Dan haka hassan inaso kanemi transfer d'in aikinka yadawo Nigeria zan saimaka gida kuxauna,
Hassan yace" to dady godiya nake,
Iyaye mata nan aka hau murna ana saka albarka a Auren....
_nima albarkar nasaka kema me karatu saiki saka taki albarkar_
~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
*KADUNA...*
~*Pg 36-37*~
To acan Kaduna ko kuwa a b'angaren gidan mallam bak'in ckn Abinda Aisha tayine yakwantar dashi yakamu da hawan jini kullum cikin b'acin ran guduwarta yake yana ganin wannan abin datayi tafi tozarta tashi akan Na farkon tabbas yasan yanzu kowa yafahimta tunda sati biyu Knn da barinta gidan anyi taron saukar Aminatu babu ita ack
Aminatu kuwa abin yana damunta harta fara rama Yaya baffa yasakata agaba yana mata fad'a"haba Ummie Na wannan wane irin abune kullum zanyi mk mgn akan kibar tunanin nan kink'iya itadai Aisha tana can hankalinta nasan akwance may be ma tamanta damu zakije ki kashe kanki abanxa kimin asara gashi bikinmu yarage sati uku ga mallam akwance duk kunsawa kanku tunanin wata banxa can...
"Haba Yaya kaima kasan abin akwai tsayawa arai kayi min uzuri ina k'aunar Auntyna walh nitunanina akullum shine makomarta domin ta d'auki zunubai kuma tana kan d'auka ma ga alhakin iyayanta data d'auka
Yaya baffa yace" to naji kina k'aunarta Dan Allah kisawa ranki salama ki fidda tunanin ta aranki,nimafa "yaruwatace daku nashaku banida wani Dan,uwa ko yr,uwa sama daku Dan haka inaso mutaru nidake akullum muringa mata addu,a akan Allah yashiryata yadawo da ita gida,bawai muita tunani aranmuba,
Anan tayi d'an murmushi har wushiryarta ta fito datake k'ara mata kyau tace" to Yaya nadaina zanyi addu,ar da kace"
"Yawwa kokefa my wifey "
Tayi murmushi akaro Na biyu tace"saidai Yaya ina tunanin tafiyarka har Abuja Aiki gaskiya Ni saidai ka tafi dani in An d'aura bazaka barniba,
Ta mak'e nafad'a kamar wata baby
Yayi dariya yace"to ya zanyi Ummie Na acan Kawu yasamarmin Aikin dole Na amince naje kinga sunkusa sauka kada nayi wasa da damata bandama munada hanya nidasu Yaya suraj d'in kina gani daga gama karatu zamu samu aikine inba munsha wuyaba ko munkashe kud'i Ai hanya tayi,
Aminatu tace"kaga shi Yaya suraj yayi Sa,a anan yasamu aikinsa matarsa Nabila ta huta gata ga mijinta,
Yy dry yace"kece Knn baki hutaba?
Batace komaiba,
Yace"kwantar da hankalinki my wife nima Kawu yace baifi Nai wata hud'u acanba zaisa aimin transfer Na dawo kadunaba,yanxu baga Mukhtar ba shi kinga anan zariya yasamu nasa Aikin kuma matarsa can zai zauna da ita,
Aminatu tace"ita ai batada damuwa tunda tanada "yan uwa acan kuma gata ga angonta.
Baffa yai murmushi yace" inaso kigane wani Abu Ummie Na kinga abujan nan bamuda gida acan kuma haya tsadane da ita acan d'in wata hud'u kamar yaune,zan ringa zuwa duk k'arshen month ina ganin amaryata ko hakan bai yi miki ba?
Yafad'a yana mata wani had'add'en kallo me motsa zcy tayi murmushi k'arfin hali tace"yayi yayana,saidai Ni kawai abarni agida gunsu inna yafimin sauk'i,
Yace"a,a banyardaba inkuma nadawo ganinki kumafa aibaxan sakeba,kiyi hkr zamu zauna agidan mu da Kawu yabamu bagaki ga matar Yaya suraj ba kuna tare a unguwa d'aya saiki ringa zuwa kullum kuna hirarku ko?
Ta gyad'a kanta tace"to Allah ya tabbatar mana da Alkairi,
Yace"yawwa Amin, amaryata ko kefa.....
~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*dis my novel 4rm 1st to end I dedicated to my luvly dotah Pharty b.b*
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
~*pg 42-23*~
Biki yayi biki kam domin koina ka zaga zancen wannan bikin "yan gatan akeyi kowa kaji kaji yace zashi bikin Auren dangi"
Party kala biyar akayi Na k'arshe ranar talata aka k'areshi feenah ce ta shiryashi Hussain yabiye mata yanarkar mata da nera iya "yammata ne don k'awayenta Na jami,a tayishi ankon partyn k'ananan kayane dogon wando bak'i ko sket hark'asa baki d'amamme da Riga body hog,pink inkaga dama kasaka d'an mayafi ko hula sunan wanan pharty *berver Q,*
Anyi shagali sosai mawak'an mu Na Hausa matan sunbaje hajarsu ta wakar bikin da sukayo musu sunkuwa kwashi naira Faty nijar ce da Murja baba da fantimoti,
Amare sun cashe don babu maxa agun dogayen riguna suka saka har k'asa masu dogon hannu farare masu adon kwalliya Na stone me shek'i da fulawowi.
Sai goma aka tashi a phartyn nan a can nahango " yan lek'en asiri marubutan mu Na novel sunje d'aukar news sunata shirin shiga mota da saurina Na tafi gunsu natari maman Aleesha nace"kewai amara kowanne pharty dake? Wannan ai gayyar sod'ine...
Da tsiwarta ta katseni dacewa"wani irin gayyar sod'i to inma baki saniba kisani feenah ce ta gayyaceni nikuma nagayyato mata mutane 20 gasunan nakama bakina nace "me ? Da gaske kk ko kuwa ? Keda kk matar Aure zakizo phartyn " "yammata"
Tai murmushi tace'"kalli bayanki kiga matan Auren yanda suka d'ora After dress akan shigar tasu ,
Najuya bayan nawa kuwa nakai kallona kan mata sunata shiga mota wasu sun d'ora gyale akan shigar dasukayi wasu kuma sun d'ora after d'in nace lallai "yan ganin kwal uwar daka sauranku kai amarya,
Tayi dariya tace" ai wannan dolene ko baki fad'a ba zamuje raka Aunty Teemah gidan Angonta hassan,
Nace"dafatan Baban Aleesha yasan kinzo ko?
.tace"ai bana satar futa da amincewarsa Na xo nan"muje inraka ki kugaisa da '"yan uwa marubuta online novel,
Nabi bayanta muka k'arasa gun zugar matan dake shirin shiga mota wasu kuma suna tatstsaye ajikin motar
Lallai marubuta online suna da had'in kai da kara gasu da mutuncin da sanin darajar mutum mungaggaisa dasu ckn mutunci one by one muka gaisa Dan agane juna,ta farkonsu itace
*jiddah Aliyu,Faty Azland ,meesha Luv,lilmeerahcute,Ruky sadau,billy giro,muhmeelat,k.Candy,Aisha wakili,miss neerat,summyn bash,miss xoxo,ummiey agos,basmar er lele,Asiya bashir,Asmy b Aliyu,queen mermue,beebie isah,futha Luv,khausar luv,Anisa didi, zee yabour,Nuceey Luv,Ummi hambali,Amnoor,Nabila Mmn Khalil,ummu Affan,mummeetie,Aisha A,muhd,Ayusher,kdeey,Fiddausi.sodangi,ummu sabreenah* kai wasuma bazan iya rik'e sunan suba
Saidai muce Allah yamaida kowa gida lfy 👏🏼😂
*===============*
Ranar laraba da dare motocin kai amarya teemah sukai jerin gwano domin kaita d'akin angonta hassan
Antsara idan su feenah da Nabeehat suka rakata d'akinta sukuma washe gari sai atafi kaishu a jirgi
Teemah ansha kuma MNA rabuwa da iyaye tana jikin momy ackn motar tana shafa kanta tana tausarta da kalami mai ddi, "kiyi shiru Teemah kowa d'an hakane keda kk akusa damu ma meye Na kukan sukuma " yanuwanki suyi Yaya?
Dama suna ckn motar abaya basai suka hau kukaba Aunty Amina tana tsakiyarsu ta janyosu jikinta tana rarrashinsu"haba daga fadin haka saikuyi kuka kamar anturaku,tokuma ai kamar akusan kuke Dan zamu ringa ziyartarku akai akai kunji,
Nan taita aikin rarrashi sudai sunaji ne kawai
℅℅℅℅℅
Bayan "yankai amarya sun watse aka bar teemah a zaune kan gado lillib'e da gyale har kanta ta rufe fuska tana kuka
Ango kuwa bashi ya shigoba ma sai goman dare
Shikad'ai ya shigo gdnsa babu " yan rakiya Dan yanxu anwaye
Ganin tana kuka yashiga wani hali yaringa nan nan daita yana rawar jiki akanta yaita aikin rarrashi hartai shiru ya hada mata ruwa ta watsa dantace masa zafi takeji
Yasa sukai sallar nafila ta godiya ga ubangiji sannan yakawo mata yoghout d'in daya shigo mata dashi da nama taci kad'an ta ture
Saida yai da gaske ta iya saka wasu k'ayatattun sleeping dress masu hautsina zcy
Hassan dakyar ya saita kansa yajata zuwa gadon baccinsu yakashe musu fitila....
Ganin duhu adakin yasa nafito da gudu nayo waje
Bazan iya daukar muku wannan rahotanba yafi k'arfina
Asuba ta gari Teeman hassan....
✋🏼✋🏼✋🏼🙌🏼
~*Auntyn sayyada da shahidah*~💘
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
~*pg 38-39*~
Hjy maryam tace"ai dole ne yanxu kam mu rik'e zumunci saidai kuma zanyi kewarki "yata Teemah ,tafad'a tana share kwalla taeemahn ma kwallar take gogewa tabbas sabo turken wawa ne
Hjy Salma tace" kwantar da hankalinki Momyn saif insha Allahu Baku rabu a "yarkiba kamar kuna tare ne Dan inhar kullum take son taganki Abu me sauk'i ne da kaina ma zanringa kawota gidan ki
Alh mansur yai gyaran murya yace" to Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah daya Kawo mana wannan Al, amari ckn sauk'i Dan haka inada magana me muhimmanci dafatan zaku karb'eta hannu bibbiyu "
Alh kamal yace"insha Allahu zamu karb'eta fad'i muji,
Alh Mansur yace"to gameda yaran nan ne inaganin mexai hana mu had'a Fateemah da hassan Aure Nabeehat kuma da deen inyaso sai ayi tare dana su Hussain da Feenah ko kuwa?
Yafad'a yana kallon Dadyn Feenah yana murmushi Alh Lurwan yayi murmushi yace"a mezai hana hakan yayi walh naji dad'i sosai saidai ko yaran Allah yasa kada musami tangard'a daga gunku,
Dukkansu murmushi sukai Dan suma hakan yayi musu bayama hassan da dama bai Dana son Teemah ba yaji anfaranta masa rai teeman ma taji ddn hakan don Yaya hassan mijine Na nunawa Sa,a yanada mutunci gashi ba ruwansa taji sonsa yashigeta one tym Dan dama ita batasan yana dakon sontaba
Shiko deen kallon Nabeehat yaringa yi yana murmusawa don Nabeehat tayi masa koba komai tanada kyawun hali irin Na Teemah gata kyakykyawa me kunya ayanxunma sunne kai tayi dataga irin kallon dayake mata
Feenah da Hussain sunji dad'i gashi suma za,ayi nasu Auren Knn kwana kusa
Nan iyayansu Nasu suka farga da halin da "yayannasu nasu shiga najin dad'i suma sai sukai farin ck lallai Abu yayi knn.
Abban Teemah yace" to masha Allah naji dad'i nima zanbiyawa "yayana sadaki konawane insha Allah naji dad'in wannan had'in natuwona maina kunga zumunci zaik'arfafa Knn,Allah yasanya Alkairi acki"
Dadyn feenah yace"amin,Dan haka nixan saka ranar Aure nan da wata d'aya,
Dadyn Nabeehat yayi murmushi yace"to Shikenan Ai kacancanta nikuma tawa gudunmawar zanyiwa "yayana mata kayan d'aki " yan waje.
AbbanFeenah yace" saidai kuma banaso "yata Teemah tatafi har k'asarku don tayiw maahaifanta nisa natabbata zasu bukaceta akusa dasu dansu kara shakuwa Dan haka hassan inaso kanemi transfer d'in aikinka yadawo Nigeria zan saimaka gida kuxauna,
Hassan yace" to dady godiya nake,
Iyaye mata nan aka hau murna ana saka albarka a Auren....
_nima albarkar nasaka kema me karatu saiki saka taki albarkar_
~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
*KADUNA...*
~*Pg 36-37*~
To acan Kaduna ko kuwa a b'angaren gidan mallam bak'in ckn Abinda Aisha tayine yakwantar dashi yakamu da hawan jini kullum cikin b'acin ran guduwarta yake yana ganin wannan abin datayi tafi tozarta tashi akan Na farkon tabbas yasan yanzu kowa yafahimta tunda sati biyu Knn da barinta gidan anyi taron saukar Aminatu babu ita ack
Aminatu kuwa abin yana damunta harta fara rama Yaya baffa yasakata agaba yana mata fad'a"haba Ummie Na wannan wane irin abune kullum zanyi mk mgn akan kibar tunanin nan kink'iya itadai Aisha tana can hankalinta nasan akwance may be ma tamanta damu zakije ki kashe kanki abanxa kimin asara gashi bikinmu yarage sati uku ga mallam akwance duk kunsawa kanku tunanin wata banxa can...
"Haba Yaya kaima kasan abin akwai tsayawa arai kayi min uzuri ina k'aunar Auntyna walh nitunanina akullum shine makomarta domin ta d'auki zunubai kuma tana kan d'auka ma ga alhakin iyayanta data d'auka
Yaya baffa yace" to naji kina k'aunarta Dan Allah kisawa ranki salama ki fidda tunanin ta aranki,nimafa "yaruwatace daku nashaku banida wani Dan,uwa ko yr,uwa sama daku Dan haka inaso mutaru nidake akullum muringa mata addu,a akan Allah yashiryata yadawo da ita gida,bawai muita tunani aranmuba,
Anan tayi d'an murmushi har wushiryarta ta fito datake k'ara mata kyau tace" to Yaya nadaina zanyi addu,ar da kace"
"Yawwa kokefa my wifey "
Tayi murmushi akaro Na biyu tace"saidai Yaya ina tunanin tafiyarka har Abuja Aiki gaskiya Ni saidai ka tafi dani in An d'aura bazaka barniba,
Ta mak'e nafad'a kamar wata baby
Yayi dariya yace"to ya zanyi Ummie Na acan Kawu yasamarmin Aikin dole Na amince naje kinga sunkusa sauka kada nayi wasa da damata bandama munada hanya nidasu Yaya suraj d'in kina gani daga gama karatu zamu samu aikine inba munsha wuyaba ko munkashe kud'i Ai hanya tayi,
Aminatu tace"kaga shi Yaya suraj yayi Sa,a anan yasamu aikinsa matarsa Nabila ta huta gata ga mijinta,
Yy dry yace"kece Knn baki hutaba?
Batace komaiba,
Yace"kwantar da hankalinki my wife nima Kawu yace baifi Nai wata hud'u acanba zaisa aimin transfer Na dawo kadunaba,yanxu baga Mukhtar ba shi kinga anan zariya yasamu nasa Aikin kuma matarsa can zai zauna da ita,
Aminatu tace"ita ai batada damuwa tunda tanada "yan uwa acan kuma gata ga angonta.
Baffa yai murmushi yace" inaso kigane wani Abu Ummie Na kinga abujan nan bamuda gida acan kuma haya tsadane da ita acan d'in wata hud'u kamar yaune,zan ringa zuwa duk k'arshen month ina ganin amaryata ko hakan bai yi miki ba?
Yafad'a yana mata wani had'add'en kallo me motsa zcy tayi murmushi k'arfin hali tace"yayi yayana,saidai Ni kawai abarni agida gunsu inna yafimin sauk'i,
Yace"a,a banyardaba inkuma nadawo ganinki kumafa aibaxan sakeba,kiyi hkr zamu zauna agidan mu da Kawu yabamu bagaki ga matar Yaya suraj ba kuna tare a unguwa d'aya saiki ringa zuwa kullum kuna hirarku ko?
Ta gyad'a kanta tace"to Allah ya tabbatar mana da Alkairi,
Yace"yawwa Amin, amaryata ko kefa.....
~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*dis my novel 4rm 1st to end I dedicated to my luvly dotah Pharty b.b*
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
~*pg 42-23*~
Biki yayi biki kam domin koina ka zaga zancen wannan bikin "yan gatan akeyi kowa kaji kaji yace zashi bikin Auren dangi"
Party kala biyar akayi Na k'arshe ranar talata aka k'areshi feenah ce ta shiryashi Hussain yabiye mata yanarkar mata da nera iya "yammata ne don k'awayenta Na jami,a tayishi ankon partyn k'ananan kayane dogon wando bak'i ko sket hark'asa baki d'amamme da Riga body hog,pink inkaga dama kasaka d'an mayafi ko hula sunan wanan pharty *berver Q,*
Anyi shagali sosai mawak'an mu Na Hausa matan sunbaje hajarsu ta wakar bikin da sukayo musu sunkuwa kwashi naira Faty nijar ce da Murja baba da fantimoti,
Amare sun cashe don babu maxa agun dogayen riguna suka saka har k'asa masu dogon hannu farare masu adon kwalliya Na stone me shek'i da fulawowi.
Sai goma aka tashi a phartyn nan a can nahango " yan lek'en asiri marubutan mu Na novel sunje d'aukar news sunata shirin shiga mota da saurina Na tafi gunsu natari maman Aleesha nace"kewai amara kowanne pharty dake? Wannan ai gayyar sod'ine...
Da tsiwarta ta katseni dacewa"wani irin gayyar sod'i to inma baki saniba kisani feenah ce ta gayyaceni nikuma nagayyato mata mutane 20 gasunan nakama bakina nace "me ? Da gaske kk ko kuwa ? Keda kk matar Aure zakizo phartyn " "yammata"
Tai murmushi tace'"kalli bayanki kiga matan Auren yanda suka d'ora After dress akan shigar tasu ,
Najuya bayan nawa kuwa nakai kallona kan mata sunata shiga mota wasu sun d'ora gyale akan shigar dasukayi wasu kuma sun d'ora after d'in nace lallai "yan ganin kwal uwar daka sauranku kai amarya,
Tayi dariya tace" ai wannan dolene ko baki fad'a ba zamuje raka Aunty Teemah gidan Angonta hassan,
Nace"dafatan Baban Aleesha yasan kinzo ko?
.tace"ai bana satar futa da amincewarsa Na xo nan"muje inraka ki kugaisa da '"yan uwa marubuta online novel,
Nabi bayanta muka k'arasa gun zugar matan dake shirin shiga mota wasu kuma suna tatstsaye ajikin motar
Lallai marubuta online suna da had'in kai da kara gasu da mutuncin da sanin darajar mutum mungaggaisa dasu ckn mutunci one by one muka gaisa Dan agane juna,ta farkonsu itace
*jiddah Aliyu,Faty Azland ,meesha Luv,lilmeerahcute,Ruky sadau,billy giro,muhmeelat,k.Candy,Aisha wakili,miss neerat,summyn bash,miss xoxo,ummiey agos,basmar er lele,Asiya bashir,Asmy b Aliyu,queen mermue,beebie isah,futha Luv,khausar luv,Anisa didi, zee yabour,Nuceey Luv,Ummi hambali,Amnoor,Nabila Mmn Khalil,ummu Affan,mummeetie,Aisha A,muhd,Ayusher,kdeey,Fiddausi.sodangi,ummu sabreenah* kai wasuma bazan iya rik'e sunan suba
Saidai muce Allah yamaida kowa gida lfy 👏🏼😂
*===============*
Ranar laraba da dare motocin kai amarya teemah sukai jerin gwano domin kaita d'akin angonta hassan
Antsara idan su feenah da Nabeehat suka rakata d'akinta sukuma washe gari sai atafi kaishu a jirgi
Teemah ansha kuma MNA rabuwa da iyaye tana jikin momy ackn motar tana shafa kanta tana tausarta da kalami mai ddi, "kiyi shiru Teemah kowa d'an hakane keda kk akusa damu ma meye Na kukan sukuma " yanuwanki suyi Yaya?
Dama suna ckn motar abaya basai suka hau kukaba Aunty Amina tana tsakiyarsu ta janyosu jikinta tana rarrashinsu"haba daga fadin haka saikuyi kuka kamar anturaku,tokuma ai kamar akusan kuke Dan zamu ringa ziyartarku akai akai kunji,
Nan taita aikin rarrashi sudai sunaji ne kawai
℅℅℅℅℅
Bayan "yankai amarya sun watse aka bar teemah a zaune kan gado lillib'e da gyale har kanta ta rufe fuska tana kuka
Ango kuwa bashi ya shigoba ma sai goman dare
Shikad'ai ya shigo gdnsa babu " yan rakiya Dan yanxu anwaye
Ganin tana kuka yashiga wani hali yaringa nan nan daita yana rawar jiki akanta yaita aikin rarrashi hartai shiru ya hada mata ruwa ta watsa dantace masa zafi takeji
Yasa sukai sallar nafila ta godiya ga ubangiji sannan yakawo mata yoghout d'in daya shigo mata dashi da nama taci kad'an ta ture
Saida yai da gaske ta iya saka wasu k'ayatattun sleeping dress masu hautsina zcy
Hassan dakyar ya saita kansa yajata zuwa gadon baccinsu yakashe musu fitila....
Ganin duhu adakin yasa nafito da gudu nayo waje
Bazan iya daukar muku wannan rahotanba yafi k'arfina
Asuba ta gari Teeman hassan....
✋🏼✋🏼✋🏼🙌🏼
~*Auntyn sayyada da shahidah*~💘
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
~*pg 38-39*~