Sashe 4
Chakwakiyar Zamani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta muskuta tana murmushi tace"dama akan feenah ne ta dad'e tanason d'an uwnta saifu tun kafin yadawo to Ashe said yadawo shikuma saiyace mata tayi hkr Yr,uwarta yake so' to nikuma naga baikamata mubari ayi hakaba sbd feenah yadace ya Aura ba teemah ba domin feenah itace jininsa kuma da mubawa Na dawa ya k'oshi aigara mufara baiwa Na gida ya....
"Ya isa haka maryam! Ransa ab'ace yafurta hakan ya nunata d yatsa " ki iya bakinki akan yarana banaso kifara Kawo mana matsala tun yanxu naga alamar kezaki fara tona asirinmu akan teemah Wanda kuma inbaki mantaba alk'awari ne mukai dake cewar insha Allahu baxaki tab'a bari kowa yagane bake kika haifi teemah ba to sai gashi akan son zcy zaki ganar da mutane su fahimta banaso ki Kawo tsaiko akan rayuwar teemah inaso kiyi duba da yanayinta bawai sonkai nakeba nibana nuna banbamci ko wani abin kk ga nayiwa teemah banyiwa feenah ba walh nayi hakane saboda taji haushi tadage tabada k'aimi tayi k'okarin kanta Amma ke naga a kullum burinki shine kiringa nuna musu bambanci to walh banyardaba kibar wannan maganarma yanda mukayita anan kirufeta anan
Kibarsu Suyi Soyayyrsu kada kiraba tunda shiyanuna teemar yakeso aishikenan ita feenar ta hkr dama munyi magana da Alh mansur akan Hussain yagaya masa yanason ita feenar naji dad'i matuka nanuna masa Na amince to kinga tun wuri kigaya mata ma gawanda zanbata tasawa ranta salama tafitar da Saifudden aranta
Hjy ta k'ule ta furzar da iska daga bakinta tasan halin mijinta sarai akan inyai magana baya canxawa tana kuma shakkarsa dole yanxu ta samu hanyar da zata rarrashi d'iyarta tunda yai mata nisa dady yak'iya
Tace"zanbata hkr kamar yadda kace Amma gaskiya banso wannan had'in nata da Hussain ba dama dai hassan ne don walh Hussain yanada zafin zuciya banjin zama zai iya d'orewa atsakaninsu tunda itama feenar ba kanwar lasa bace...
Yakatseta "tun wuri gara kigyara yrki tazama me iya saka dangana aranta kada kinuna mata wata d'abiar ta rashin kirki Aure kuma tunda muka shirya za,ai da Hussain ba canji intaga zata kwantar dakanta in anyi amatsayinta Na miji agunta tai biyayya ita tajiyo
Ta mik'e ranta ab'ace tabar masa falon yakalleta ya girgixa kansa yai tsaki kawai
Data sami feenah tagaya mata yanda sukai da dady bak'aramin dad'a turata sukaiba domin kuka taitayi tana cewa ita batason Hussain walh ko hassan dinne bataso
Taringa tumami momy nabata hkr awashegari ma ko sch batajeba da dady ya nemi dalilin HK saitace zazzabi take kwana biyu tana gida ba fita komai a kasalance take yinsa ciwon kai taringayi sosai damuwa ce takawo hkn
Teemah tasameta ad'aki akwance tahawo gadon tadafata tace" wuu! Sister jikinki zafi yakamata akaiki asibiti fa,sannu bari dady yadawo nafad'a masa,kinsha magani ko inkawo miki kisha?
Tai mata banxa teemah tace"ko kinada damuwane sister ko fad'amin kozan iya share mk kukanki.
"Sonake kibarmin Yaya deen sbd sonsane yasakani awannan halin...abinda yakamata tace mata kenan Amma saita galla mata harara
Teemah tayi mamaki sosai to metayiwa feenah? Ko wani ne yai mata laifi zata huce akanta? Abinda baitab'a faruwa atsakaninsuba,anya kuwa kamar wacce aljanu suka shigeta.
Da sanyin jiki tafuta tabarta Amma ranta yacushe datarin tambayoyi danbabu me amsa mata sune.
Tofa tun daganan feenah tashiga takun sak'a da teemah har rashin kunya take yi mata dukda sunkasance twins Amma ance musu teemah aka fara Haifa itace hasana tunda anhaifeta biyar Na asuba itakuma bakwai nasafe tabiyo bayanta tsiransu awa biyu
Ak'arshen shekara duka suna Hutu dady yashirya musu tfy k'asar London domin suyi ziyara
Aranar da suka dira Nabihat tafi kowa murnar ganinsu domin dama tanason itama taje Nigeria sbd kawai taga Yaya Deen Wanda sonsa ke d'awainiya da ita,tare suke kwana da teemah tasu tazo d'aya sosai itako feenah Yr baruwana da kowace bata saki jiki da itaba ad'akin da aka sauki momyn tama take kwana (d'akin Hjy Lubna)
Shiko Alh mansur suna tare da dady
Shiko Yaya saif yana tare dasu hassan da Hussain kullum suna futa zaga gari ana gobe zasu dawone ma suka futa da "yammatan k'annan nasu amota dansuma suga gari sunje wani hamshak'in guri Na hutawa suna zazzaune akan kujeru sunashan ice cream Hussain yace da Deen" my Broz wannan "yar k'anwar taka tafiya shan k'amshi taki sakar min fuska daga cewa inasonta Shikenan tayi blocked d'ina a whsApp da fcbk bansan daliliba Dan Allah my Broz katayani ban hkr inhar akwai laifin danayi bansaniba.
Feenah ta zub'ura baki taharareshi hassan dayake shi miskiline Na gaske yai murmushi kawai yadad'e yana son teemah Amma dayake yanada zurfin ciki baiyi gigin gaya mataba balle yabari taganema don yana gudun kada tayi masa abinda feenah taiwa d'an uwansa
Deen yakalli feenah yace" barni da ita saimunje gida zantambayeta anutse koma meye aixaki fad'amin ko my sister?
Ta yatsina fuska hardayin fari tace" _may be I will tell u_
Nabihat da teemah suka kwashe da dry takallesu tahad'a rai kawai taci gaba dashan ice cream d'inta.
Satinsu d'aya acan sukai musu sallama suka barosu da kewarsu Dan Asatin nabihat taji son datakewa Deen yadawo sabo taji tamkar tabiyosu sutaho saidai sch bayanda zatayi....
~*Auntyn Sayyada*~💘
[5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
*KADUNA...*
~*Pg 6 ...*~
K'arfe goma da rabi Na dare tatura k'ofar gidan ta shiga da sand'arta ahankali tarufe ta tokare da turmi kamar yadda tagani takalli d'akin samarin gidan taganshi arufe dayake baxafi akeba bakuma mugun sanyi akeba dasauri tasanya kanta ckn gidan motsi taji a band'aki tayi saurin shigewa d'akinsu dankada Wanda yake ciki yafuto yaganta asirin ta yatonu
Tana shiga d'akin ta tararda k'anwar ta Aminatu(ummie) a zaune tarafka uban tagumi tana gyangyad'i tanajin motsin shigowarta tai saurin tashi tsaye tace"yawwa Aunty Aisha kinshigo walh hankalina yak'i kwanciya tun d'axu danaga futarki Dan Allah Aunty kidaina wannan futar Daren ba mutuncinki bane ace kina zuwa gun namiji amaimakon shiyaxo gunki Dan bada kai saidai ke kije yanzu kuma insu Yaya ko mallam yaganoki ? Mexaki fad'a masa nima fa kullum kinasawa ina k'arya don inkareki in anxo nemanki haba Aunty yakamata kiji tsoron Allah a ckn lamarinki....
"Ke " yarsa ido ya isheni haka,dama bakiyi bacciba knn ,kina jiran shigowata dankiyimin wa,azin k'alallahu ta,ala to walh tun wuri ki kiyayeni kafin Nayi maganinki banxa kawai.
"Yanxu Aunty kan nayi miki mgn akan kina futa bin maxa shine zaki cemin haka? Harma kicemin " yarsa ido Alhalin ina yruwarki ta jini da dole abin yaimin ciwo araina daga gyara kayanka kuma...
"Rufemin baki ya isheni haka uwar yn shishshigi kid'auke idonki akaina inba hakaba walh wataran saina fasa miki d'an mitsitsin bakin nan naki mekama Dana jarirai ko inxubar mk da hak'ora banxa kawai Yr rainin wayo harni zaki dubi idona kicemin ina bin maxa,watoma iskanci kk zargin nake zuwa?
Aminatu tace" aibama zarginki nakeba aunty shid'in kk zuw....duka Aisha takawowa Aminatu ita kuma tayi saurin kaucewa aiko Aisha ta girgixa kai taciji yatsa tai tsaki tace"da mana kitsaya kiga yanda ake futarda jini a baka, karamar Mara kunya.
Aminatu tai kwafa tace"aishikenan insha Allahu nakyaleki daga yau zansaka mk ido Allah ya shiryaki kigane. Tana gama fad'in haka takoma takwanta akan gado itama Aisha tahaye gadon tajuyawa k'anwar tata baya Kowa najin haushin kowa
***********
Malam zakariyya shine mahaifinsu babban mutum ne Wanda ake ganin mutumcinsa ackn unguwar domin shike limantar sallah a masallacin unguwar yanada almajirai dayake koyardasu domin yanada sani akan ilimin addini yayi xurfi a b'angaren nan baiyi bokoba d'anuwansa da suke ciki d'ayane yai boko mesuna Ibrahim Wanda "Yayan mallam suke kiransa da Kawu
Kawu Ibrahim yai Aure Amma matarsa ta rasu wajen haihuwa ta haifi d'a namiji kyakykyawa dashi tabarshi aduniya Wanda rik'onsa yadawo hannun matan yayansa Amma yana hannun Amaryar mallam d'in Dan Alokacin bata tab'a haihuwaba Akasaka masa suna Abubakar sunan mahaifinsu mallam Knn Amma sai suke kiransa da baffa
Inna halima mace mekirki ita take rik'e da baffa rik'on gaskiya da amana alokacin madara aka ringa bashi mekyau da tsada Wanda mahaifinsa Kawu kejigilar kawowa aikinsa yake a makarantar gwamnati yake koyarwa
uwargidan mallam inna A'i tanada yara biyu duk maxa don asannanma itama jego take d'anta Na fari suraj shekararsa hud'u sai Wanda take goyo Sa,an baffan wato Mukhtar
Matan mallam Kansu ahad'e yake hakan nema yasa alokacin da inna Halima ta haihu akasawa " yarta sunan inna A'i wato Aisha wasu sukance da ita humaira ammafa anfi gaya mata Aishan ta
Inna taji dad'in wannan kara da mallam yai mata hakama tasan Dan inna haliman nasone shiyasa haryasa d'in lallai dad'in zama ba abinda bayasawa anayi don ita alokacin azatontama tazaci sunan mahaifiyarsa zaisaka Amina saitaji akasin haka Ashe Takwarar tatace
Saida Aisha ta shekara uku sannan akai mata k'anwa zankad'ediya chakulet kala mekyau da ita dantafi Aisha kyau dukda Aishan farace ranar suna mallam yarad'a mata suna Amina sai suke kiranta da Ummie Amma wasu suna fad'a mata Aminatunta...
Tunda inna ta haifi Aminatu sai baffa yaringa rawar k'afa akanta kullum yana manne da ita inya d'auketa tamkar karya bada ita sosai yake k'aunarta har ransa baya iya nisa da ita adole yake iya tfy makaranta yabarta agida ko kud'in break aka bashi saiya raba biyu yasai wani abin yaxo mata dashi gida yace inna ta ajiyewa Ummiensa
Inna takanyi dariya tace"baffa kodai inyi maka tanadin Ummie ne inyi tuwona maina?
Inna A'i takanyi mata dry kawai tace"abine dai nayarinta Amma ai wannan shirmene daya girma zai iya watsarwa "
Hatta wankin Aminatu baffa taya inna yake suyi tare sannan abinci data fara ci baya cin nasa saida ita
Yasha samun Kawu yace yanaso yasaiwa Aminatu kayan wasa"
Kawu inya tashi kawo wa har Aisha yake had'owa yakance baxai nuna bambanciba domin Aisha babban sunane agunsa me muhimmanci don sunan mahaifiyar baffa ne da ita yanason duk wani mesunan
Wata muguwar shak'uwace tashiga tsakaninsu domin dataga baffa taita d'aga masa hannu Knn ya d'auketa taganeshi Knn harsaiya d'auketa sukuwa sauran yayunta su Yaya Mukhtar k'iwa take musu bata yarda dasu ko kad'an daxarar wani cknsu ya d'auketa taita tsaluma kuka Knn harsai in baffa yakarb'eta take shiru
"Ya isa haka maryam! Ransa ab'ace yafurta hakan ya nunata d yatsa " ki iya bakinki akan yarana banaso kifara Kawo mana matsala tun yanxu naga alamar kezaki fara tona asirinmu akan teemah Wanda kuma inbaki mantaba alk'awari ne mukai dake cewar insha Allahu baxaki tab'a bari kowa yagane bake kika haifi teemah ba to sai gashi akan son zcy zaki ganar da mutane su fahimta banaso ki Kawo tsaiko akan rayuwar teemah inaso kiyi duba da yanayinta bawai sonkai nakeba nibana nuna banbamci ko wani abin kk ga nayiwa teemah banyiwa feenah ba walh nayi hakane saboda taji haushi tadage tabada k'aimi tayi k'okarin kanta Amma ke naga a kullum burinki shine kiringa nuna musu bambanci to walh banyardaba kibar wannan maganarma yanda mukayita anan kirufeta anan
Kibarsu Suyi Soyayyrsu kada kiraba tunda shiyanuna teemar yakeso aishikenan ita feenar ta hkr dama munyi magana da Alh mansur akan Hussain yagaya masa yanason ita feenar naji dad'i matuka nanuna masa Na amince to kinga tun wuri kigaya mata ma gawanda zanbata tasawa ranta salama tafitar da Saifudden aranta
Hjy ta k'ule ta furzar da iska daga bakinta tasan halin mijinta sarai akan inyai magana baya canxawa tana kuma shakkarsa dole yanxu ta samu hanyar da zata rarrashi d'iyarta tunda yai mata nisa dady yak'iya
Tace"zanbata hkr kamar yadda kace Amma gaskiya banso wannan had'in nata da Hussain ba dama dai hassan ne don walh Hussain yanada zafin zuciya banjin zama zai iya d'orewa atsakaninsu tunda itama feenar ba kanwar lasa bace...
Yakatseta "tun wuri gara kigyara yrki tazama me iya saka dangana aranta kada kinuna mata wata d'abiar ta rashin kirki Aure kuma tunda muka shirya za,ai da Hussain ba canji intaga zata kwantar dakanta in anyi amatsayinta Na miji agunta tai biyayya ita tajiyo
Ta mik'e ranta ab'ace tabar masa falon yakalleta ya girgixa kansa yai tsaki kawai
Data sami feenah tagaya mata yanda sukai da dady bak'aramin dad'a turata sukaiba domin kuka taitayi tana cewa ita batason Hussain walh ko hassan dinne bataso
Taringa tumami momy nabata hkr awashegari ma ko sch batajeba da dady ya nemi dalilin HK saitace zazzabi take kwana biyu tana gida ba fita komai a kasalance take yinsa ciwon kai taringayi sosai damuwa ce takawo hkn
Teemah tasameta ad'aki akwance tahawo gadon tadafata tace" wuu! Sister jikinki zafi yakamata akaiki asibiti fa,sannu bari dady yadawo nafad'a masa,kinsha magani ko inkawo miki kisha?
Tai mata banxa teemah tace"ko kinada damuwane sister ko fad'amin kozan iya share mk kukanki.
"Sonake kibarmin Yaya deen sbd sonsane yasakani awannan halin...abinda yakamata tace mata kenan Amma saita galla mata harara
Teemah tayi mamaki sosai to metayiwa feenah? Ko wani ne yai mata laifi zata huce akanta? Abinda baitab'a faruwa atsakaninsuba,anya kuwa kamar wacce aljanu suka shigeta.
Da sanyin jiki tafuta tabarta Amma ranta yacushe datarin tambayoyi danbabu me amsa mata sune.
Tofa tun daganan feenah tashiga takun sak'a da teemah har rashin kunya take yi mata dukda sunkasance twins Amma ance musu teemah aka fara Haifa itace hasana tunda anhaifeta biyar Na asuba itakuma bakwai nasafe tabiyo bayanta tsiransu awa biyu
Ak'arshen shekara duka suna Hutu dady yashirya musu tfy k'asar London domin suyi ziyara
Aranar da suka dira Nabihat tafi kowa murnar ganinsu domin dama tanason itama taje Nigeria sbd kawai taga Yaya Deen Wanda sonsa ke d'awainiya da ita,tare suke kwana da teemah tasu tazo d'aya sosai itako feenah Yr baruwana da kowace bata saki jiki da itaba ad'akin da aka sauki momyn tama take kwana (d'akin Hjy Lubna)
Shiko Alh mansur suna tare da dady
Shiko Yaya saif yana tare dasu hassan da Hussain kullum suna futa zaga gari ana gobe zasu dawone ma suka futa da "yammatan k'annan nasu amota dansuma suga gari sunje wani hamshak'in guri Na hutawa suna zazzaune akan kujeru sunashan ice cream Hussain yace da Deen" my Broz wannan "yar k'anwar taka tafiya shan k'amshi taki sakar min fuska daga cewa inasonta Shikenan tayi blocked d'ina a whsApp da fcbk bansan daliliba Dan Allah my Broz katayani ban hkr inhar akwai laifin danayi bansaniba.
Feenah ta zub'ura baki taharareshi hassan dayake shi miskiline Na gaske yai murmushi kawai yadad'e yana son teemah Amma dayake yanada zurfin ciki baiyi gigin gaya mataba balle yabari taganema don yana gudun kada tayi masa abinda feenah taiwa d'an uwansa
Deen yakalli feenah yace" barni da ita saimunje gida zantambayeta anutse koma meye aixaki fad'amin ko my sister?
Ta yatsina fuska hardayin fari tace" _may be I will tell u_
Nabihat da teemah suka kwashe da dry takallesu tahad'a rai kawai taci gaba dashan ice cream d'inta.
Satinsu d'aya acan sukai musu sallama suka barosu da kewarsu Dan Asatin nabihat taji son datakewa Deen yadawo sabo taji tamkar tabiyosu sutaho saidai sch bayanda zatayi....
~*Auntyn Sayyada*~💘
[5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
_by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
*KADUNA...*
~*Pg 6 ...*~
K'arfe goma da rabi Na dare tatura k'ofar gidan ta shiga da sand'arta ahankali tarufe ta tokare da turmi kamar yadda tagani takalli d'akin samarin gidan taganshi arufe dayake baxafi akeba bakuma mugun sanyi akeba dasauri tasanya kanta ckn gidan motsi taji a band'aki tayi saurin shigewa d'akinsu dankada Wanda yake ciki yafuto yaganta asirin ta yatonu
Tana shiga d'akin ta tararda k'anwar ta Aminatu(ummie) a zaune tarafka uban tagumi tana gyangyad'i tanajin motsin shigowarta tai saurin tashi tsaye tace"yawwa Aunty Aisha kinshigo walh hankalina yak'i kwanciya tun d'axu danaga futarki Dan Allah Aunty kidaina wannan futar Daren ba mutuncinki bane ace kina zuwa gun namiji amaimakon shiyaxo gunki Dan bada kai saidai ke kije yanzu kuma insu Yaya ko mallam yaganoki ? Mexaki fad'a masa nima fa kullum kinasawa ina k'arya don inkareki in anxo nemanki haba Aunty yakamata kiji tsoron Allah a ckn lamarinki....
"Ke " yarsa ido ya isheni haka,dama bakiyi bacciba knn ,kina jiran shigowata dankiyimin wa,azin k'alallahu ta,ala to walh tun wuri ki kiyayeni kafin Nayi maganinki banxa kawai.
"Yanxu Aunty kan nayi miki mgn akan kina futa bin maxa shine zaki cemin haka? Harma kicemin " yarsa ido Alhalin ina yruwarki ta jini da dole abin yaimin ciwo araina daga gyara kayanka kuma...
"Rufemin baki ya isheni haka uwar yn shishshigi kid'auke idonki akaina inba hakaba walh wataran saina fasa miki d'an mitsitsin bakin nan naki mekama Dana jarirai ko inxubar mk da hak'ora banxa kawai Yr rainin wayo harni zaki dubi idona kicemin ina bin maxa,watoma iskanci kk zargin nake zuwa?
Aminatu tace" aibama zarginki nakeba aunty shid'in kk zuw....duka Aisha takawowa Aminatu ita kuma tayi saurin kaucewa aiko Aisha ta girgixa kai taciji yatsa tai tsaki tace"da mana kitsaya kiga yanda ake futarda jini a baka, karamar Mara kunya.
Aminatu tai kwafa tace"aishikenan insha Allahu nakyaleki daga yau zansaka mk ido Allah ya shiryaki kigane. Tana gama fad'in haka takoma takwanta akan gado itama Aisha tahaye gadon tajuyawa k'anwar tata baya Kowa najin haushin kowa
***********
Malam zakariyya shine mahaifinsu babban mutum ne Wanda ake ganin mutumcinsa ackn unguwar domin shike limantar sallah a masallacin unguwar yanada almajirai dayake koyardasu domin yanada sani akan ilimin addini yayi xurfi a b'angaren nan baiyi bokoba d'anuwansa da suke ciki d'ayane yai boko mesuna Ibrahim Wanda "Yayan mallam suke kiransa da Kawu
Kawu Ibrahim yai Aure Amma matarsa ta rasu wajen haihuwa ta haifi d'a namiji kyakykyawa dashi tabarshi aduniya Wanda rik'onsa yadawo hannun matan yayansa Amma yana hannun Amaryar mallam d'in Dan Alokacin bata tab'a haihuwaba Akasaka masa suna Abubakar sunan mahaifinsu mallam Knn Amma sai suke kiransa da baffa
Inna halima mace mekirki ita take rik'e da baffa rik'on gaskiya da amana alokacin madara aka ringa bashi mekyau da tsada Wanda mahaifinsa Kawu kejigilar kawowa aikinsa yake a makarantar gwamnati yake koyarwa
uwargidan mallam inna A'i tanada yara biyu duk maxa don asannanma itama jego take d'anta Na fari suraj shekararsa hud'u sai Wanda take goyo Sa,an baffan wato Mukhtar
Matan mallam Kansu ahad'e yake hakan nema yasa alokacin da inna Halima ta haihu akasawa " yarta sunan inna A'i wato Aisha wasu sukance da ita humaira ammafa anfi gaya mata Aishan ta
Inna taji dad'in wannan kara da mallam yai mata hakama tasan Dan inna haliman nasone shiyasa haryasa d'in lallai dad'in zama ba abinda bayasawa anayi don ita alokacin azatontama tazaci sunan mahaifiyarsa zaisaka Amina saitaji akasin haka Ashe Takwarar tatace
Saida Aisha ta shekara uku sannan akai mata k'anwa zankad'ediya chakulet kala mekyau da ita dantafi Aisha kyau dukda Aishan farace ranar suna mallam yarad'a mata suna Amina sai suke kiranta da Ummie Amma wasu suna fad'a mata Aminatunta...
Tunda inna ta haifi Aminatu sai baffa yaringa rawar k'afa akanta kullum yana manne da ita inya d'auketa tamkar karya bada ita sosai yake k'aunarta har ransa baya iya nisa da ita adole yake iya tfy makaranta yabarta agida ko kud'in break aka bashi saiya raba biyu yasai wani abin yaxo mata dashi gida yace inna ta ajiyewa Ummiensa
Inna takanyi dariya tace"baffa kodai inyi maka tanadin Ummie ne inyi tuwona maina?
Inna A'i takanyi mata dry kawai tace"abine dai nayarinta Amma ai wannan shirmene daya girma zai iya watsarwa "
Hatta wankin Aminatu baffa taya inna yake suyi tare sannan abinci data fara ci baya cin nasa saida ita
Yasha samun Kawu yace yanaso yasaiwa Aminatu kayan wasa"
Kawu inya tashi kawo wa har Aisha yake had'owa yakance baxai nuna bambanciba domin Aisha babban sunane agunsa me muhimmanci don sunan mahaifiyar baffa ne da ita yanason duk wani mesunan
Wata muguwar shak'uwace tashiga tsakaninsu domin dataga baffa taita d'aga masa hannu Knn ya d'auketa taganeshi Knn harsaiya d'auketa sukuwa sauran yayunta su Yaya Mukhtar k'iwa take musu bata yarda dasu ko kad'an daxarar wani cknsu ya d'auketa taita tsaluma kuka Knn harsai in baffa yakarb'eta take shiru