Sashe 15
Chakwakiyar Zamani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da daddare Hjy Salma tana zaune itada me gidanta Alh kamal da d'iyarsu Teemah sun sakata agaba suna mata tambayoyi akan duk abinda take so da Wanda bataso tamkar wata "yar gold
Murmushi kawai teemah take xubawa tabbas yau taxama " yar gata duk da ada canma tana kallon kanta a "yar gatan dady to amma wannan tana ganin ba irin wancan bane lallai mahaifinta yana sonta Dan motsi kad'an tun bayan tafiyarsu dady da momy inya kalleta saiya zubda hawaye
Alh kamal Yakama hannunta yace" my teemah Uwata takaina my kk so aduniyar nan inyi mk ? Ki fadi ko mene ne xansai mk gida ko mota ko kujerar makka kafin Aurenki insiya inbaki?
Murmushi tasakeyi sannan tace" Abbana niku kawai nake so ayanxu tunda Allah yabani Ku,gani ina tare daku banison duk wani k'awar duniya fatana ubangiji Allah yabarminku....
Hjy salma ta katseta"amin,naji dadi sosai teemah mungodewa Allah daya bamu "ya me hankali da fahimta sannan inaso ki fad'a mana gaskiyarki kada ki kwari kanki kina son hassan har zcyrki ko kuwa gara ki fad'a kada ko alkunya kk yimana.
Teemah ta girgiza kanta tace'" ko d'aya Umma inason Sa zanyi zaman Aure dashi domin Yaya hassan yanada kyawawan halaye irin Na yayana deen,
Hjy salma ta gyad'a kanta ckn jin dadi tace "to Alhamdulillah Allah yabaku zaman lfy ki zama me biyayya gun mijinki inaso ki gado halin me sunanki Nana fadima d'iyar manzan Allah
Teemah tace" insha Allahu zanyi kema Ummah ai me biyayyarce ko hali irin naki Na d'auko ai Na more tunda biyayyar ce takaiki shiga halin rashina,
Abbanta ya gyada kansa yace"kwarai kuwa zancenki daidai yake Uwata domin ina alfahari da Ummanki tunda nake da ita bata tab'a yimin musuba,baxan tab'a samun macen da zatayimin abinda tayiminba,gata nan tanada rik'e sirrin miji sosai Na jinjina mata,ko wani nata bata tab'a fad'awa halin data shigaba balle nawa ayanxu ma Ni tunani nake Na abinda zamuce dasu akanki.
Hjy salma tace"gaskiya zamu fad'awa kowa Na tabbata za,a yarda damu kobamu da shaida tunda kamarka da "yarka ta nuna,
Ya gyad'a kansa yace" hakane,gobe saimu fara zuwa gasu inna zanyiwa Yaya Mus,ab waya yasamemu agidan daganan saimu wuce gidan "yar Uwata .
" Allah yakaimu goben,
Yace"amin,yakalli teemah yace"Uwata tashi kije ki kwanta dare yayi kiyi baccinki kinji,
Hjy salma ta kama hannunta tace"tare zamu kwana Abban teemah yau dole kayi hkr bamu tab'a raba d'aki ba Dan bazan iya nisa da itaba har sai in tayi Aure,
Dry yayi yace"Au abin hakane? To Shikenan ai dole dai zata tafi gidanta tabarmu tare adawo d'akin nawa
Yafad'a yana dyr itama dryr take teemah ko murmushi takeyi ita iyayan nata ma burgeta sukeyi ko don"yan bokone baruwansu sunada wasa da dariya ga wayewa abinsu
Da asuba kamar yadda tasaba ta kira deen Awaya yana d'auka da sallama saida taji wani abun ya tsarga mata tai saurin kawar da abinda ke ranta tace"Yaya dafatan ka tashi yin sallah baka makaraba ko?
Yayi murmushi yanadaga kwance yace"k'anwata yanxu dai kk tasheni nagode ina Ummanmu?
Tace"Umma tana sallah,
Yace"to kigaidamin ita da Abba nagode my sister zanyiwa Nabeehat wannan kyakykyawar hudubar taringa tashina bacci awaya domin hakan yanada kyau ga d'iya mace rik'e ibada kici gaba dayi k'anwata har gidan Aurenki kinji"
Ta gyad'a kanta taji dadin hakan tace"naji nad'auka xancigaba dayi insha Allahu kagaidamin kowa da kowa insun tashi
Nan sukai sallama ta kashe tana murmushi"Allah sarki yayana ya zama Na Nabeehat"ikon Allah Knn,
×××××× ×××××× ×××××
Saida suka gama shirinsu Na tafiya gidan tsoffin hjy Salma kana Abban Teemah yakira yayan Hjy salman Yaya mus,ab d'in yasanar masa cewar yanason ganinsa yanzu agidan inna.
K'arfe sha d'aya a can gdn tai musu suntarar da Yaya mus,ab d'in a can harda "yayansa ya taho macen budurwarsa sunan Meenal sai maxan da suke sama da ita Musa, Mesunan mallam ake cemasa Sai kuma k'aninsa Ahmad Sudais sunan mahaifin matar musab d'in Knn duk Jami,a suke zuwa
Bayan angaggaisa suna zaune Hjy salma ta kasa musu bayanin Dan batasan ta inda zata fara bama
Sai Alh kamal ne yai musu bayanin yanda zasu fahimta ckn sauk'i baib'oye musu komaiba Dan baxai yi k'arya ackba
Aiko dai sunsha mamaki sosai inna takama baki tace" ikon Allah taho nan jikallena fad'ama Bintu shiyasa tunda kuka shigo nake jinki ajikina Allah wahidun ahadun Ashe ked'in jininace bamu saniba kikazo gaidamu Allah mungoma da Aure bai gifta tsakaninki da saifu ba.
Shima mallam abin mamaki yaita bashi Yakama hannunta yace"sannunki Fatima kinji haka Allah ya k'addara zaki nesanta da iyayaenki to amma mungode Allah daya kaiki hannun Arxiki kuma gida,
Yaya mus,ab yace"lallai wannan Abu akwai *cakwakiya* acknsa tabdijan Amma kema kema kinyi ganganci da kk biyewa mijinki salma saidai tunda HK Allah ya rubuta dole ya faru Alhamdulilah muna godiya da Allah daya bayyana muku ita awannan lokacin Allah ya nuna mana bikin nata,
Hjy salma tace "Amin Yaya,zansa Hassan d'in yazo ya gaidaku tareda k'anwar tasa da zata Auri Saif d'in kugansu ,
Inna tace " to aishikenan hakan yayi ma,Allah yasa ayi damu.
Dukansu sukace "amin,
Dazasu tafi gdn Aunty Amina yayar Alh kamal Ai Meenal cewa tayi saita bisu domin itakam taga k'awa kuma " yaruwa Teemah dama kusan Sa,annine
Teemah Ranta Fe's yauu gata ga kakanninta Na gaskiya masu sonta da qaunarta....
~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*End...*
_Sak'on gaysuwata ga wad'annan manyan grps d'in masu matuk'ar muhimmanci agareni..._
*Hikima writers Nvsl*
*Cooks Yumms Nvls*
*Mar,atus'Saliha Nvsl*
*Sahafs Nvls*
*Dandalin Autar Hjy Nvls*
*Rumbun Asiya b.Aliyu Nvls*
*Pharty B.B. Nvls*
*Crazy buddies Nvls*
*Khadijah Candy Nvls*
*Novella's lodge Nvls*
*Fabulous ladies Nvls*
*macen gaban goshi Nvls*
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
*KADUNA...*
~*pg 44-45*~
Kawu ne a ckn falonsa yanata zurga-zurga shik'adai sai gumi yake hankalinsa atashe abin duniya yai masa yawa
Yakai yakawo saikuma ya zauna ya rafka tagumi yana zancen Zuci"wannan Abu daya sameni natabbata ixina ce Allah ya nuna akaina dakuma Alhakin Aisha tabbas kuskuren Dana tafka ne tun a farko yanxu nk gani..
"To yanxu ya zanyi,ya Allah ka yafemin abinda nayi Na sab'onka danai wajen Neman duniya akan inaso nasami mulki nai sab'o agareka Na cuci " yar d'an uwana Astagfirullah ya Allah,
Ya mik'e zumbur ya d'auki mukullin motarsa sai gidan d'an uwansa mallam
Karfe shida Na yamma a masallaci yasameshi don ankusa kiran sallah baya fitowa sai yayi sallah
Sun keb'e dagashi saishi ya rasa ta ina zai faro masa wannan bayani domin ayau dai kome d'an uwansa zai masa saiya gaya masa gaskiyar lamari ya nemi yafiyar abinda yaiwa "yarsa
" kayi shiru ka kasa cewa komai,inji mallam
Kawu ya sharce gumi kansa ak'asa yace"ka garfarceni Yaya nayi maka ba daidaiba naci amanar "yanuwantaka natafka sab'on Allah duk ni kad'ai duk akan son zcy Wanda abokina ya runjayeni akan hakan... Yai shiru yakasa ci gaba
Mallam yace" banganeba meya sakoni ackn lamarinka dahar ka cuceni bansaniba. Mekayi min...
Kawu ya sharce gumi kan goshinsa yace"karayar arxik'ice tasameni Na mak'udan kudadena har kada rorina Dana samesu ta hanyar matsayin danake kai sun dulmiye narasa su mallam gashi saura sati guda musauka akan kujera natabbatar hakkin Aisha da abinda naiwa ubangiji ke bina...
Mallam yace "wai mekayi ne ?me kuma kaiwa Aishan..?
Kawu yafara zubda kwallah ya zayyanewa mallam komai tunda ga ranar dasukaje gurin boka yanunawa boka cewar yanason yahau kujerar chairman kota halin k'aka konawa zaibawa boka inyai masa aiki yasamu
Boka kuma yace" yakawo sperm d'in yarinya budurwa wacce suke da kusanci da ita yakusanceta yakawo sperm dinsa danata za,ayi aiki mekarfi.kud'in Aikin ma saiyahau zai bashi
Kawu yana kuka yagama zayyanewa mallam komai harkawowar abinda yaiwa Aishar da motar
Daya bata ta alkawarin abinda yai mata.
Sosai mallam ya shiga firgici da wanga zance lallai duniya abin tsoro
Yakalli kawu yace"yanxu duk kai kayi wannan tabargazar da hamkalinka da komai? Haba Ibrahim amma baka kyauta was kankaba,Ashe Kaine silar lalacewar Aisha tabbas kayiwa Allah laifi dolene ya tuhumeka gashinan ai tun ba,aje koinaba kaga abinda ka aikata da idonka kayi gaggawar kadaita da Allah kanefi yafiyarsa ka kasance a kullum kana Neman tuba gun Allah nidai nayafe maka tunda babu yanda zanyi aikin gama ya gama saifatan Allah yadawo min da "yata gida zansaka Almajirai suringa tayani addu,a akanta akan Allah ya juyomin Hankalinta ta dawo gida
Mallam ya dafe kansa yace" kai wannan duniya cike take da *cakwakiyar zamani* yanxu ace k'anin uba ya Tara da "yar yayansa? Hodijan Allah kasa mu dace...
******* *******
Anata hidindimun biki angawaye sun gama lefe domin kowannensu Yakama aikinsa yana samun nakansa daidai gwargwado
Yaya baffa yana Abuja kullum yana manne da Aminatunsa ta waya tana zuba masa shagwab'a ita lallai tagaji yadawo tayi missing dinsa
Shikuwa lallab'ata kawai yake Dan jiyake da ita kamar kwai.
Asatin bikin ya d'auki hutun Aiki saigashi ya diro Kaduna baisanar da itaba Yaya suraj kawai da Mukhtar yasanarwa suma aranar sukai masa waya amotarsa ya dawo Aminatu murna kamar me!
Harsaida inna A,i tace da ita" ke d'okin mazallak'o kiyi ahankali kada yagano kinmatsu da son ganinsa mana kodai mubashi ke yatafi dake,
Kamar tace mata 'eh inna,Amma saita dake don tanada kunya taringa murmushi bata tankawa innarba
Sun dad'e tare ana hirar yaushe gamo ta masoya saiyaga Aminatun tak'ara wani kyau sai shek'i take kodon tayi gyaran jiki
Ana saura kwana biyu d'aurin Aure baffa da Aminatu suna tsakar gida kan tabarma suna hira wajen takwas da rabi Na dare saijin sallamar Mace sukayi tashigo gidan tana rab'ewa Aisha ce!
Zabura Aminatu tayita tafi aguje kamar zata fad'i tarumgumeta tana fadin"Aunty Aisha kece"?
Baffa kallonta kawai yake yana mamakin ta lallai Aisha duniya ta koyarta Knn.
Matan gidan suka fito da sauri suga wacce Aishan
Inna halima ta nuna mata hanyar waje "maza ki fita kada ki tunkaromu kinemi wasu iyayan munyafeki
Aisha tasa kuma" inna kuyafemin nayi nadama natuba bazan sakeba
Inna A'i. Taje takamo hannunta takaita d'akin mallam yana kwance yaji shigowarsu yatashi zaune yak'ura mata idanu tanata goge hawayenta ta durkusa agabansa tana kuka tana Neman yafiya
Murmushi kawai teemah take xubawa tabbas yau taxama " yar gata duk da ada canma tana kallon kanta a "yar gatan dady to amma wannan tana ganin ba irin wancan bane lallai mahaifinta yana sonta Dan motsi kad'an tun bayan tafiyarsu dady da momy inya kalleta saiya zubda hawaye
Alh kamal Yakama hannunta yace" my teemah Uwata takaina my kk so aduniyar nan inyi mk ? Ki fadi ko mene ne xansai mk gida ko mota ko kujerar makka kafin Aurenki insiya inbaki?
Murmushi tasakeyi sannan tace" Abbana niku kawai nake so ayanxu tunda Allah yabani Ku,gani ina tare daku banison duk wani k'awar duniya fatana ubangiji Allah yabarminku....
Hjy salma ta katseta"amin,naji dadi sosai teemah mungodewa Allah daya bamu "ya me hankali da fahimta sannan inaso ki fad'a mana gaskiyarki kada ki kwari kanki kina son hassan har zcyrki ko kuwa gara ki fad'a kada ko alkunya kk yimana.
Teemah ta girgiza kanta tace'" ko d'aya Umma inason Sa zanyi zaman Aure dashi domin Yaya hassan yanada kyawawan halaye irin Na yayana deen,
Hjy salma ta gyad'a kanta ckn jin dadi tace "to Alhamdulillah Allah yabaku zaman lfy ki zama me biyayya gun mijinki inaso ki gado halin me sunanki Nana fadima d'iyar manzan Allah
Teemah tace" insha Allahu zanyi kema Ummah ai me biyayyarce ko hali irin naki Na d'auko ai Na more tunda biyayyar ce takaiki shiga halin rashina,
Abbanta ya gyada kansa yace"kwarai kuwa zancenki daidai yake Uwata domin ina alfahari da Ummanki tunda nake da ita bata tab'a yimin musuba,baxan tab'a samun macen da zatayimin abinda tayiminba,gata nan tanada rik'e sirrin miji sosai Na jinjina mata,ko wani nata bata tab'a fad'awa halin data shigaba balle nawa ayanxu ma Ni tunani nake Na abinda zamuce dasu akanki.
Hjy salma tace"gaskiya zamu fad'awa kowa Na tabbata za,a yarda damu kobamu da shaida tunda kamarka da "yarka ta nuna,
Ya gyad'a kansa yace" hakane,gobe saimu fara zuwa gasu inna zanyiwa Yaya Mus,ab waya yasamemu agidan daganan saimu wuce gidan "yar Uwata .
" Allah yakaimu goben,
Yace"amin,yakalli teemah yace"Uwata tashi kije ki kwanta dare yayi kiyi baccinki kinji,
Hjy salma ta kama hannunta tace"tare zamu kwana Abban teemah yau dole kayi hkr bamu tab'a raba d'aki ba Dan bazan iya nisa da itaba har sai in tayi Aure,
Dry yayi yace"Au abin hakane? To Shikenan ai dole dai zata tafi gidanta tabarmu tare adawo d'akin nawa
Yafad'a yana dyr itama dryr take teemah ko murmushi takeyi ita iyayan nata ma burgeta sukeyi ko don"yan bokone baruwansu sunada wasa da dariya ga wayewa abinsu
Da asuba kamar yadda tasaba ta kira deen Awaya yana d'auka da sallama saida taji wani abun ya tsarga mata tai saurin kawar da abinda ke ranta tace"Yaya dafatan ka tashi yin sallah baka makaraba ko?
Yayi murmushi yanadaga kwance yace"k'anwata yanxu dai kk tasheni nagode ina Ummanmu?
Tace"Umma tana sallah,
Yace"to kigaidamin ita da Abba nagode my sister zanyiwa Nabeehat wannan kyakykyawar hudubar taringa tashina bacci awaya domin hakan yanada kyau ga d'iya mace rik'e ibada kici gaba dayi k'anwata har gidan Aurenki kinji"
Ta gyad'a kanta taji dadin hakan tace"naji nad'auka xancigaba dayi insha Allahu kagaidamin kowa da kowa insun tashi
Nan sukai sallama ta kashe tana murmushi"Allah sarki yayana ya zama Na Nabeehat"ikon Allah Knn,
×××××× ×××××× ×××××
Saida suka gama shirinsu Na tafiya gidan tsoffin hjy Salma kana Abban Teemah yakira yayan Hjy salman Yaya mus,ab d'in yasanar masa cewar yanason ganinsa yanzu agidan inna.
K'arfe sha d'aya a can gdn tai musu suntarar da Yaya mus,ab d'in a can harda "yayansa ya taho macen budurwarsa sunan Meenal sai maxan da suke sama da ita Musa, Mesunan mallam ake cemasa Sai kuma k'aninsa Ahmad Sudais sunan mahaifin matar musab d'in Knn duk Jami,a suke zuwa
Bayan angaggaisa suna zaune Hjy salma ta kasa musu bayanin Dan batasan ta inda zata fara bama
Sai Alh kamal ne yai musu bayanin yanda zasu fahimta ckn sauk'i baib'oye musu komaiba Dan baxai yi k'arya ackba
Aiko dai sunsha mamaki sosai inna takama baki tace" ikon Allah taho nan jikallena fad'ama Bintu shiyasa tunda kuka shigo nake jinki ajikina Allah wahidun ahadun Ashe ked'in jininace bamu saniba kikazo gaidamu Allah mungoma da Aure bai gifta tsakaninki da saifu ba.
Shima mallam abin mamaki yaita bashi Yakama hannunta yace"sannunki Fatima kinji haka Allah ya k'addara zaki nesanta da iyayaenki to amma mungode Allah daya kaiki hannun Arxiki kuma gida,
Yaya mus,ab yace"lallai wannan Abu akwai *cakwakiya* acknsa tabdijan Amma kema kema kinyi ganganci da kk biyewa mijinki salma saidai tunda HK Allah ya rubuta dole ya faru Alhamdulilah muna godiya da Allah daya bayyana muku ita awannan lokacin Allah ya nuna mana bikin nata,
Hjy salma tace "Amin Yaya,zansa Hassan d'in yazo ya gaidaku tareda k'anwar tasa da zata Auri Saif d'in kugansu ,
Inna tace " to aishikenan hakan yayi ma,Allah yasa ayi damu.
Dukansu sukace "amin,
Dazasu tafi gdn Aunty Amina yayar Alh kamal Ai Meenal cewa tayi saita bisu domin itakam taga k'awa kuma " yaruwa Teemah dama kusan Sa,annine
Teemah Ranta Fe's yauu gata ga kakanninta Na gaskiya masu sonta da qaunarta....
~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘
[5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*CAKWAKIYAR ZAMANI*
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
*End...*
_Sak'on gaysuwata ga wad'annan manyan grps d'in masu matuk'ar muhimmanci agareni..._
*Hikima writers Nvsl*
*Cooks Yumms Nvls*
*Mar,atus'Saliha Nvsl*
*Sahafs Nvls*
*Dandalin Autar Hjy Nvls*
*Rumbun Asiya b.Aliyu Nvls*
*Pharty B.B. Nvls*
*Crazy buddies Nvls*
*Khadijah Candy Nvls*
*Novella's lodge Nvls*
*Fabulous ladies Nvls*
*macen gaban goshi Nvls*
_by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘
*KADUNA...*
~*pg 44-45*~
Kawu ne a ckn falonsa yanata zurga-zurga shik'adai sai gumi yake hankalinsa atashe abin duniya yai masa yawa
Yakai yakawo saikuma ya zauna ya rafka tagumi yana zancen Zuci"wannan Abu daya sameni natabbata ixina ce Allah ya nuna akaina dakuma Alhakin Aisha tabbas kuskuren Dana tafka ne tun a farko yanxu nk gani..
"To yanxu ya zanyi,ya Allah ka yafemin abinda nayi Na sab'onka danai wajen Neman duniya akan inaso nasami mulki nai sab'o agareka Na cuci " yar d'an uwana Astagfirullah ya Allah,
Ya mik'e zumbur ya d'auki mukullin motarsa sai gidan d'an uwansa mallam
Karfe shida Na yamma a masallaci yasameshi don ankusa kiran sallah baya fitowa sai yayi sallah
Sun keb'e dagashi saishi ya rasa ta ina zai faro masa wannan bayani domin ayau dai kome d'an uwansa zai masa saiya gaya masa gaskiyar lamari ya nemi yafiyar abinda yaiwa "yarsa
" kayi shiru ka kasa cewa komai,inji mallam
Kawu ya sharce gumi kansa ak'asa yace"ka garfarceni Yaya nayi maka ba daidaiba naci amanar "yanuwantaka natafka sab'on Allah duk ni kad'ai duk akan son zcy Wanda abokina ya runjayeni akan hakan... Yai shiru yakasa ci gaba
Mallam yace" banganeba meya sakoni ackn lamarinka dahar ka cuceni bansaniba. Mekayi min...
Kawu ya sharce gumi kan goshinsa yace"karayar arxik'ice tasameni Na mak'udan kudadena har kada rorina Dana samesu ta hanyar matsayin danake kai sun dulmiye narasa su mallam gashi saura sati guda musauka akan kujera natabbatar hakkin Aisha da abinda naiwa ubangiji ke bina...
Mallam yace "wai mekayi ne ?me kuma kaiwa Aishan..?
Kawu yafara zubda kwallah ya zayyanewa mallam komai tunda ga ranar dasukaje gurin boka yanunawa boka cewar yanason yahau kujerar chairman kota halin k'aka konawa zaibawa boka inyai masa aiki yasamu
Boka kuma yace" yakawo sperm d'in yarinya budurwa wacce suke da kusanci da ita yakusanceta yakawo sperm dinsa danata za,ayi aiki mekarfi.kud'in Aikin ma saiyahau zai bashi
Kawu yana kuka yagama zayyanewa mallam komai harkawowar abinda yaiwa Aishar da motar
Daya bata ta alkawarin abinda yai mata.
Sosai mallam ya shiga firgici da wanga zance lallai duniya abin tsoro
Yakalli kawu yace"yanxu duk kai kayi wannan tabargazar da hamkalinka da komai? Haba Ibrahim amma baka kyauta was kankaba,Ashe Kaine silar lalacewar Aisha tabbas kayiwa Allah laifi dolene ya tuhumeka gashinan ai tun ba,aje koinaba kaga abinda ka aikata da idonka kayi gaggawar kadaita da Allah kanefi yafiyarsa ka kasance a kullum kana Neman tuba gun Allah nidai nayafe maka tunda babu yanda zanyi aikin gama ya gama saifatan Allah yadawo min da "yata gida zansaka Almajirai suringa tayani addu,a akanta akan Allah ya juyomin Hankalinta ta dawo gida
Mallam ya dafe kansa yace" kai wannan duniya cike take da *cakwakiyar zamani* yanxu ace k'anin uba ya Tara da "yar yayansa? Hodijan Allah kasa mu dace...
******* *******
Anata hidindimun biki angawaye sun gama lefe domin kowannensu Yakama aikinsa yana samun nakansa daidai gwargwado
Yaya baffa yana Abuja kullum yana manne da Aminatunsa ta waya tana zuba masa shagwab'a ita lallai tagaji yadawo tayi missing dinsa
Shikuwa lallab'ata kawai yake Dan jiyake da ita kamar kwai.
Asatin bikin ya d'auki hutun Aiki saigashi ya diro Kaduna baisanar da itaba Yaya suraj kawai da Mukhtar yasanarwa suma aranar sukai masa waya amotarsa ya dawo Aminatu murna kamar me!
Harsaida inna A,i tace da ita" ke d'okin mazallak'o kiyi ahankali kada yagano kinmatsu da son ganinsa mana kodai mubashi ke yatafi dake,
Kamar tace mata 'eh inna,Amma saita dake don tanada kunya taringa murmushi bata tankawa innarba
Sun dad'e tare ana hirar yaushe gamo ta masoya saiyaga Aminatun tak'ara wani kyau sai shek'i take kodon tayi gyaran jiki
Ana saura kwana biyu d'aurin Aure baffa da Aminatu suna tsakar gida kan tabarma suna hira wajen takwas da rabi Na dare saijin sallamar Mace sukayi tashigo gidan tana rab'ewa Aisha ce!
Zabura Aminatu tayita tafi aguje kamar zata fad'i tarumgumeta tana fadin"Aunty Aisha kece"?
Baffa kallonta kawai yake yana mamakin ta lallai Aisha duniya ta koyarta Knn.
Matan gidan suka fito da sauri suga wacce Aishan
Inna halima ta nuna mata hanyar waje "maza ki fita kada ki tunkaromu kinemi wasu iyayan munyafeki
Aisha tasa kuma" inna kuyafemin nayi nadama natuba bazan sakeba
Inna A'i. Taje takamo hannunta takaita d'akin mallam yana kwance yaji shigowarsu yatashi zaune yak'ura mata idanu tanata goge hawayenta ta durkusa agabansa tana kuka tana Neman yafiya