Sashe 9
Bintoto Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yanda yaji bananan sa ta mike ne yasa shi saurin gayar da mm queen a cikin sauri ² wanda cikin dan sakin jiki Bintoto ta gaida shi amma ya rasa mai yasa duk rashin kunyar shi da tsinewa ya kasa hada ido da itah.
Yana barin falon yake amsa mata gaisuwan ciki² wanda da fitan shi Bintoto ta fada duniyar tunani tana cewa a zuciya lallai wannan dan wulakanci ne shiyasa ma ashe na tsane shi.amma xanyi maganin shi bai san waye Bintoto bace.😅
Shikuwa da fitanshi ya nufi estate din shi inda ya cidda wata karuwar shi mai suna juliet tana zaman jiran shi amma da isan sa yy mata korar kare yana cewa' shi yanxu baya bukatar farar fata irin shi just black beuty yanxu yake so,kuma yasamu tun da karako ma a wurin mom din shi take.
Haka juliet ke kuka tana karawa don bakaramun magun gunan tayar da sha'awa ta nar ka ma cikin ta ba.
Gashi yy mata irin wannan korar wulakancin , ganin ta tirje masa tana rokan sa yasa shi kirar security n sa ya fitar masa da itah.
A wannan rana gaba daya wayan shi ya kashe su.yyn da wunin ranan yatara kwalaben giya yana daddaka wanda haka yake ta surutan sa cikin ficewar hayyaci yana kirar sunan fatima.
Dai² khaleed aminin shi na shigowa falon inda yake cigaba da shan giyan shi,cike da xolaya hau ce masa yahh inah jenny yau ne.?
Yana fadin haka shima yana kai hannu yana xuba tasa bear n.
Cikin irin kasalaliyan murya cike kuma da muwa prince maleek ya kalli abokin nashi yace" itace khaleed.....fatima inason jin ta a jikina ina son naga nayi sex da ita ina mugun sha'awan ta.xan iya mutuwa idan ban sameta ba.
Plz ya xanyi ka kawo mun ita nan.
Cike da rashin sanin wacece fatima khaleed ya kalle shi sannan yace' maleek fatima kuma.?.
#SHERE TO ANOTHER GROUPS
Kuyi hakuri kwans biyut ban samu nayi maku new update ba,hidimomi ne sukayi mun yawa.
Amma ina jin da'din Comment din ku gare ni ,ina gdy Allah yabar love🥰❤️
MAMAN TEDDY🧸
[4/9, 5:59 PM] mmn Hanif paid: Typing...
*🌹BINTOTO🌹*
Na
*Maman teddy🧸*
*Episode 16~17*
*ALHERI WRITERS ASSO.*
*A.W.A*
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
_______________________________
Amaimakon Maleek ya bashi amsa kawai sai yayi luuu ya ida kwanta wa akan Center capet din warun.
Shiru khaleed yy yana tunanin halin da aminin nashi ya shiga,wanda sosai yake tunanin wannan suna da prince Maleek ke nanatawa wai FATIMA a sarari ya furta who is she....?.
Nan ya kuma mai da hankalin sa ga Prince maleek kan daga bisani yafara kokarin tada shi daga inda yake kwancen wanda da kyar ya iya dora shi akan wani kushine da ke gyefen capet din.
Nan ya kwantar da shi yyn da ya koma yana nishi don maleek ba kadan ba.
Shiru yy na awanni yana tunanin dalilin da xai sa maleek shan giya har ta bugar da shi haka,nan ya nisa yana jajan tawa lallai abokin nashi da gske yana bukatar yarinyan amma kuma a inah ne take.?
Yana a haka kirar shirly ya fara shigowa wanda ganin sunan masoyiyar tasa yasa shi sakin.murmushi ha'di da daukan wayan.
Bangaren mm queen kuwa tayi mamakin ganin rashin dawowan maleek don tasan indai excellency na kasan to baya kwana a estate din shi,don excellency yace sam bai yarda da wannan dabi'ar ta turawa ba,ace yaro yana fara kaiwa minxali wai sai yabar gidan iyayen shi?.don haka nan Excellency yace bai yarda da prince Maleek ya ringa kwana a estate din shi ba,bai dai hana shi ya huta ba ammma kuma komun dare ya dawo gida ya kwana...
Wanda jin sharadin da excellency yy masa yasa shi sam inyana kasar bai tafiya yawon banxan sa,da neman matan da yasaba hakannan yake kwana a masarautar mm queen.
Duk da excellency na tafiya yabar kasar xai koma sana'ar sa da yasaba.
Sosai mm queen ta damu don tana tunanin daddy zai iya tambayan ta inda maleek ya kwana.
Amma shi kuwa da yafahimci bai kwana gidan ba nan ya share maganan bai tambayi mm queen inda yaje ba,dik da abun ya dan bata masa rai.
*Hmmm Wai WACECE MAMA QUEEN KUMA YA AKAYI TA AURI EXCELLENCY WATO DADDY?*
mama queen ta kasan ce er asalin haifaffiyan jermany dangin ta da yan uwan ta duk anan suke da rayuwa.
Sanadinyan haduwan ta da excellency daddy shine sunyi karatu a tare tun da kuruciyar su,a nan universityn kasar tasu.wanda a lokacin mm queen ba addinin musulunci take ba,.
Tun da suka hadu da excellency take sha'awan amsan musulumci amma ganin iyayen ta baxa su amince ba yasata hakura suka cigaba da gaisuwa da excellency wanda ita a lokacin tana ga nun abota ne ke tsakanin su.
A haka Daddy suka kammala karatu wanda a lokacin yana da auren mom kubra,amma basu da kowa a lokacin.
Tun da suka rabu da juna basu kuma kara haduwa ba,sai da yy xo wani course kasar jermany,wanda a lokacin yana da yaya biyu wato kamal da khalid,duk da lokacin mom kubrah tana goyon kamal ne wato mai bi ma khalid.
Anan a wani taro suka hadu da mm queen yyn da yy mmkin ganin ta a matsayin queen na wannan masarauta,fira ce sosai suka yitayi na yaushe rabo inda anan mm queen ke sanar dashi tayi aure kuma amma mijin nata ya mutu shaikara daya kenan a lokacin, nan take sanar dashi cewa duk da bata taba haihuwa da shi ba,amma yana yin adalcin shi yasa jama'ar talakawan dake karkashin su cewa" ita xata cigaba da masu mulki.
Wanda wannan shine yasa taxama haka,nan yy nuna bakin cikin rasa mijin ta da tayi.Da kuma farin cikin ganin ta amatsayin mai jagoran al umma.
Nan Abun ka ga bature bb boye² tace masa tana son amsan musulunci n su,amma kuma tana mai rokon shi akan ya amince ya aureta xataji dadin hakan in ya amince amm yafara niman shawaran iyayen shi.
Sosai daddyy yaji dadi da maganar ta,wanda a nan take ya amince da maganan Auren mm queen da xaiyi,sannan a washe gari suka taho nijeria,xuwa gurun mahaifan excellency don acewan shi yafison ta amshi musuluncin anan gaban su sannan kafin ta dawo a daura masu auren.
Hmmmm naji Comment din ku ina gdy sosai, plz wanda suka ga ban basu amsa da Comment din su ba siyi hakuri plz wlh kwana biyu ina busy ne.
*#plz shere to another Grps*
Maman teddy🧸
[4/9, 5:59 PM] mmn Hanif paid: Typing.....
*🌹BINTOTO🌹*
Writting by:
*Maman teddy🧸*
*EPISODE 18~19*
*ALHERI WRITERS ASSO.*
*A.W.A*
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
____________________________
*DEDICATE TO ALHERI WRITERS,SON SO FISABILLAH❤️😍*
*Bismillahir~Rahamanur~Raheem*
Ina kuke masoyan littafin bintoto nvl,ina jiyo Comment din ku da addu'oin ku ina gdy mara a dadi😍.
Wanda suka yimun mgn ban basu amsa ba a gafarce ni plz kwana biyu ina busy ne💃🏻💃🏻💃🏻
____________________________
~Muje xuwa💃🏻~
Koda excellency da mama queen suka sauka a nijeria gidan mahaifiyan shi mai suna hajiya binta ya wuce da ita,don tasan komai na labarin mama queen.
Sosai hajiya ta tarbi bakuwan nata wanda take fatan tazama suruka gareta.
Wanda a lokacin da labari ya riski mom kubrah anyi bala'i don har yaji tayi akan sam baxatayi kishi da tubabbiya ba.
Amma da yake auren hadi ne don da hajiya binta da mahaifiyan mom kubra duka uwa daya uba daya ne.
Shiyasa lamarin yaxo da sauki don hajiya balki da fada da xagi tabi mom kubrah akan kanta ne faron kishiya,idan takuma kara tayar da wata sansamo tsakanin su bata yafe mata ba.
Tun da mom kubrah taji wannan furucin da hajiya balki tayi,shikenan ta janye duk kan wani fitinan da ta tanada,ta hakura ta danne kishin ta akan mm queen don mom kubrah irin masifaffun matannan ne basa barin ta kwana bare har tayi tsami,kuma ita akwai kaunar mahaifiyan ta da xarar ta nuna bacin rai ga abu shikenan ta rabu da wannan abun duk kuwa son da take dashi a abun.
Wanda wannan shiyasa mom kubrah amincewa ta amshi mm queen hannun bubiyu a matsayin abokiyan xama, wanda hakan yakuma faranta ran excellency.
Kuma ta kuma samun babban matsayi a ziciyan sa.
A ranar da mm queen ta amashi musulunci malamai suka shaida a wannan rana aka tambayeta sunan da take so a sanya mata,sai tace fatimah .
Wanda hakan yakuma faranta ma Daddy rai,sosai yake kaunar mai sunan kodon sunan hajiya Binta ne?.
Muje dai xuwa,kar dai ku manta mmn teddy n kuce🧸.
Sati daya da daura aure hajiya binta tace ya kamata mm queen takoma kasar jermany don ta cigaba da mulkin ta.wanda haka ko akayi a wannan satin mm queen ta dawo masarautar ta.wanda amsan musuluncin ta an so adan yi tarxoma amma saboda kaunar dake tsakanin ta da talakawan nata yasasu cewa" har a lokacin ita ce suke so tayi masu mulki ba yan ita basa bukatan kowa.
Wanda hakan yasa bakin muna fukai mutuwa,a ka hakura mm queen ta cigaba da mulki ciki tausayin talakawa na kasa da ita da kuma adalci tsakanun ta da kowa.
Sosai zaman lfy ke tsakanin mom kubrah da mm queen don sau tari sukan shirya xuwa nan kasar jermany wata sain kuma mm queen da kanta ke xuwa nijeria.
A shekarar nan mm queen ta haifo Abdul maleek,wanda a wannan shekara anyi galima iya galima,an yi bannar dukiya don tayi kuka.
Tun daga nan mm queen bata kuma kara haihuwa ba har girman maleek,shiyasa ya taso cikin gata da mulki samm baya da kirki baya da son talakawan shi.wanda a da inxai bar masarautar bayi ne ke shimfida masa tafikan hannun su yana takawa ko su kwanta yana taka bayansu yana wucewa,don haka xasuyi masa gurba gurba har yakai bakin motocin da zasu tafi a ciki,sosai ya taso da milku issah ga kuma izzah,shiyasa gaba daya fadin kasan akwe tsoransa don ba abun ne mai wuya ya toxar ta kaba yasa gaba daya a talauta jarin uban ka.
Kowa yasan sa don ko yara ne akace masu Prince maleek to sun san shi.
Excellency shi ne yataka masa birki akan taka bayin da yakeyi yace idan yakuma ganin hakan ranshi xai mummunar baci.tun daga nan Prince maleek ya daina taka bayin,don duk duniya mutum guda yake tsoro shine Daddyn shi wato excellency.
Yana barin falon yake amsa mata gaisuwan ciki² wanda da fitan shi Bintoto ta fada duniyar tunani tana cewa a zuciya lallai wannan dan wulakanci ne shiyasa ma ashe na tsane shi.amma xanyi maganin shi bai san waye Bintoto bace.😅
Shikuwa da fitanshi ya nufi estate din shi inda ya cidda wata karuwar shi mai suna juliet tana zaman jiran shi amma da isan sa yy mata korar kare yana cewa' shi yanxu baya bukatar farar fata irin shi just black beuty yanxu yake so,kuma yasamu tun da karako ma a wurin mom din shi take.
Haka juliet ke kuka tana karawa don bakaramun magun gunan tayar da sha'awa ta nar ka ma cikin ta ba.
Gashi yy mata irin wannan korar wulakancin , ganin ta tirje masa tana rokan sa yasa shi kirar security n sa ya fitar masa da itah.
A wannan rana gaba daya wayan shi ya kashe su.yyn da wunin ranan yatara kwalaben giya yana daddaka wanda haka yake ta surutan sa cikin ficewar hayyaci yana kirar sunan fatima.
Dai² khaleed aminin shi na shigowa falon inda yake cigaba da shan giyan shi,cike da xolaya hau ce masa yahh inah jenny yau ne.?
Yana fadin haka shima yana kai hannu yana xuba tasa bear n.
Cikin irin kasalaliyan murya cike kuma da muwa prince maleek ya kalli abokin nashi yace" itace khaleed.....fatima inason jin ta a jikina ina son naga nayi sex da ita ina mugun sha'awan ta.xan iya mutuwa idan ban sameta ba.
Plz ya xanyi ka kawo mun ita nan.
Cike da rashin sanin wacece fatima khaleed ya kalle shi sannan yace' maleek fatima kuma.?.
#SHERE TO ANOTHER GROUPS
Kuyi hakuri kwans biyut ban samu nayi maku new update ba,hidimomi ne sukayi mun yawa.
Amma ina jin da'din Comment din ku gare ni ,ina gdy Allah yabar love🥰❤️
MAMAN TEDDY🧸
[4/9, 5:59 PM] mmn Hanif paid: Typing...
*🌹BINTOTO🌹*
Na
*Maman teddy🧸*
*Episode 16~17*
*ALHERI WRITERS ASSO.*
*A.W.A*
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
_______________________________
Amaimakon Maleek ya bashi amsa kawai sai yayi luuu ya ida kwanta wa akan Center capet din warun.
Shiru khaleed yy yana tunanin halin da aminin nashi ya shiga,wanda sosai yake tunanin wannan suna da prince Maleek ke nanatawa wai FATIMA a sarari ya furta who is she....?.
Nan ya kuma mai da hankalin sa ga Prince maleek kan daga bisani yafara kokarin tada shi daga inda yake kwancen wanda da kyar ya iya dora shi akan wani kushine da ke gyefen capet din.
Nan ya kwantar da shi yyn da ya koma yana nishi don maleek ba kadan ba.
Shiru yy na awanni yana tunanin dalilin da xai sa maleek shan giya har ta bugar da shi haka,nan ya nisa yana jajan tawa lallai abokin nashi da gske yana bukatar yarinyan amma kuma a inah ne take.?
Yana a haka kirar shirly ya fara shigowa wanda ganin sunan masoyiyar tasa yasa shi sakin.murmushi ha'di da daukan wayan.
Bangaren mm queen kuwa tayi mamakin ganin rashin dawowan maleek don tasan indai excellency na kasan to baya kwana a estate din shi,don excellency yace sam bai yarda da wannan dabi'ar ta turawa ba,ace yaro yana fara kaiwa minxali wai sai yabar gidan iyayen shi?.don haka nan Excellency yace bai yarda da prince Maleek ya ringa kwana a estate din shi ba,bai dai hana shi ya huta ba ammma kuma komun dare ya dawo gida ya kwana...
Wanda jin sharadin da excellency yy masa yasa shi sam inyana kasar bai tafiya yawon banxan sa,da neman matan da yasaba hakannan yake kwana a masarautar mm queen.
Duk da excellency na tafiya yabar kasar xai koma sana'ar sa da yasaba.
Sosai mm queen ta damu don tana tunanin daddy zai iya tambayan ta inda maleek ya kwana.
Amma shi kuwa da yafahimci bai kwana gidan ba nan ya share maganan bai tambayi mm queen inda yaje ba,dik da abun ya dan bata masa rai.
*Hmmm Wai WACECE MAMA QUEEN KUMA YA AKAYI TA AURI EXCELLENCY WATO DADDY?*
mama queen ta kasan ce er asalin haifaffiyan jermany dangin ta da yan uwan ta duk anan suke da rayuwa.
Sanadinyan haduwan ta da excellency daddy shine sunyi karatu a tare tun da kuruciyar su,a nan universityn kasar tasu.wanda a lokacin mm queen ba addinin musulunci take ba,.
Tun da suka hadu da excellency take sha'awan amsan musulumci amma ganin iyayen ta baxa su amince ba yasata hakura suka cigaba da gaisuwa da excellency wanda ita a lokacin tana ga nun abota ne ke tsakanin su.
A haka Daddy suka kammala karatu wanda a lokacin yana da auren mom kubra,amma basu da kowa a lokacin.
Tun da suka rabu da juna basu kuma kara haduwa ba,sai da yy xo wani course kasar jermany,wanda a lokacin yana da yaya biyu wato kamal da khalid,duk da lokacin mom kubrah tana goyon kamal ne wato mai bi ma khalid.
Anan a wani taro suka hadu da mm queen yyn da yy mmkin ganin ta a matsayin queen na wannan masarauta,fira ce sosai suka yitayi na yaushe rabo inda anan mm queen ke sanar dashi tayi aure kuma amma mijin nata ya mutu shaikara daya kenan a lokacin, nan take sanar dashi cewa duk da bata taba haihuwa da shi ba,amma yana yin adalcin shi yasa jama'ar talakawan dake karkashin su cewa" ita xata cigaba da masu mulki.
Wanda wannan shine yasa taxama haka,nan yy nuna bakin cikin rasa mijin ta da tayi.Da kuma farin cikin ganin ta amatsayin mai jagoran al umma.
Nan Abun ka ga bature bb boye² tace masa tana son amsan musulunci n su,amma kuma tana mai rokon shi akan ya amince ya aureta xataji dadin hakan in ya amince amm yafara niman shawaran iyayen shi.
Sosai daddyy yaji dadi da maganar ta,wanda a nan take ya amince da maganan Auren mm queen da xaiyi,sannan a washe gari suka taho nijeria,xuwa gurun mahaifan excellency don acewan shi yafison ta amshi musuluncin anan gaban su sannan kafin ta dawo a daura masu auren.
Hmmmm naji Comment din ku ina gdy sosai, plz wanda suka ga ban basu amsa da Comment din su ba siyi hakuri plz wlh kwana biyu ina busy ne.
*#plz shere to another Grps*
Maman teddy🧸
[4/9, 5:59 PM] mmn Hanif paid: Typing.....
*🌹BINTOTO🌹*
Writting by:
*Maman teddy🧸*
*EPISODE 18~19*
*ALHERI WRITERS ASSO.*
*A.W.A*
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
____________________________
*DEDICATE TO ALHERI WRITERS,SON SO FISABILLAH❤️😍*
*Bismillahir~Rahamanur~Raheem*
Ina kuke masoyan littafin bintoto nvl,ina jiyo Comment din ku da addu'oin ku ina gdy mara a dadi😍.
Wanda suka yimun mgn ban basu amsa ba a gafarce ni plz kwana biyu ina busy ne💃🏻💃🏻💃🏻
____________________________
~Muje xuwa💃🏻~
Koda excellency da mama queen suka sauka a nijeria gidan mahaifiyan shi mai suna hajiya binta ya wuce da ita,don tasan komai na labarin mama queen.
Sosai hajiya ta tarbi bakuwan nata wanda take fatan tazama suruka gareta.
Wanda a lokacin da labari ya riski mom kubrah anyi bala'i don har yaji tayi akan sam baxatayi kishi da tubabbiya ba.
Amma da yake auren hadi ne don da hajiya binta da mahaifiyan mom kubra duka uwa daya uba daya ne.
Shiyasa lamarin yaxo da sauki don hajiya balki da fada da xagi tabi mom kubrah akan kanta ne faron kishiya,idan takuma kara tayar da wata sansamo tsakanin su bata yafe mata ba.
Tun da mom kubrah taji wannan furucin da hajiya balki tayi,shikenan ta janye duk kan wani fitinan da ta tanada,ta hakura ta danne kishin ta akan mm queen don mom kubrah irin masifaffun matannan ne basa barin ta kwana bare har tayi tsami,kuma ita akwai kaunar mahaifiyan ta da xarar ta nuna bacin rai ga abu shikenan ta rabu da wannan abun duk kuwa son da take dashi a abun.
Wanda wannan shiyasa mom kubrah amincewa ta amshi mm queen hannun bubiyu a matsayin abokiyan xama, wanda hakan yakuma faranta ran excellency.
Kuma ta kuma samun babban matsayi a ziciyan sa.
A ranar da mm queen ta amashi musulunci malamai suka shaida a wannan rana aka tambayeta sunan da take so a sanya mata,sai tace fatimah .
Wanda hakan yakuma faranta ma Daddy rai,sosai yake kaunar mai sunan kodon sunan hajiya Binta ne?.
Muje dai xuwa,kar dai ku manta mmn teddy n kuce🧸.
Sati daya da daura aure hajiya binta tace ya kamata mm queen takoma kasar jermany don ta cigaba da mulkin ta.wanda haka ko akayi a wannan satin mm queen ta dawo masarautar ta.wanda amsan musuluncin ta an so adan yi tarxoma amma saboda kaunar dake tsakanin ta da talakawan nata yasasu cewa" har a lokacin ita ce suke so tayi masu mulki ba yan ita basa bukatan kowa.
Wanda hakan yasa bakin muna fukai mutuwa,a ka hakura mm queen ta cigaba da mulki ciki tausayin talakawa na kasa da ita da kuma adalci tsakanun ta da kowa.
Sosai zaman lfy ke tsakanin mom kubrah da mm queen don sau tari sukan shirya xuwa nan kasar jermany wata sain kuma mm queen da kanta ke xuwa nijeria.
A shekarar nan mm queen ta haifo Abdul maleek,wanda a wannan shekara anyi galima iya galima,an yi bannar dukiya don tayi kuka.
Tun daga nan mm queen bata kuma kara haihuwa ba har girman maleek,shiyasa ya taso cikin gata da mulki samm baya da kirki baya da son talakawan shi.wanda a da inxai bar masarautar bayi ne ke shimfida masa tafikan hannun su yana takawa ko su kwanta yana taka bayansu yana wucewa,don haka xasuyi masa gurba gurba har yakai bakin motocin da zasu tafi a ciki,sosai ya taso da milku issah ga kuma izzah,shiyasa gaba daya fadin kasan akwe tsoransa don ba abun ne mai wuya ya toxar ta kaba yasa gaba daya a talauta jarin uban ka.
Kowa yasan sa don ko yara ne akace masu Prince maleek to sun san shi.
Excellency shi ne yataka masa birki akan taka bayin da yakeyi yace idan yakuma ganin hakan ranshi xai mummunar baci.tun daga nan Prince maleek ya daina taka bayin,don duk duniya mutum guda yake tsoro shine Daddyn shi wato excellency.