Sashe 4
Bakin Shafi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wani kallon rainin hankali yayi mata sannan ya juya batare da yace komai ba ya shiga motar sa cikin sauri ta ƙarasa amma tuni ya ja ya tafi shiga tayi cikin motar ta ko gabanta bata iya gani
a da tayi niyar daukan mataki akan wa'yanda sukai mata wannan abu a yanzu kowa da kowa ya zare hannunsa a kanta komai ta fice mata a rai tana fatan Allah ya ɗauki ranta ta huta daman maganar uwa da uba ba a maganar su suna can wata duniya ma banbanta suna can suna rayuwa successful ba wata damuwa ita dai sun ruga sun cutar da ita sun haifeta ta hanyar da bata kamata ba gashi nan rayuwa sai watan gaririya take da ita..
a hankali ta fara tafiya cikin gushewar hankali ji tayi ta ci karo da wani abu ɗaga nan bata ƙara sanin inda take ba
gashi titin nasrawa JRA ne ba mutane sosai mota ma zuwa take fit ta wuce tamkar walkiya raka raka gaban motar yayi kanta ya bugu da glass din taka ya fashe
BOMFAI JAR....
Sosai suka shiga harkar idimar abinci saboda masu kawo amarya suna kan hanya adda asma ce ta ajiye flask din hannunta tace
''maman iffa dan Allah kinga dawowar nasreen wallahi tun dazu zuciya ta ƙasa nutsuwa da fitar da tayi bata cikin hayyacin ta be kamata a barta ta fita a wannan lokacin ba duk kuwa irin laifin da ta aikata a wannan karon baffa ya nuna tsani da yawa wallahi ban taɓa zaton zai yi haka ba...,
to ke mece damuwar ki ina cewa iyayenta ma sun watsar da ita kina ga dan tashin nuna mahimmancin auren yar su ba wanda ya zo a cikin su gwara shi abban sufwan ma ya turo da kuɗi mahaifiyarta fa wa yasan inda take tunda iyayenta suka kawo ta suka wuce Cameroon sun ƙara waiwayar ta dan haka ba ruwanki da duk wata sabgarta ai daman buri yayi kama da mutum ke kinga uban shagon da ta bude a zooroad ta fake da bashin baki taci ubanta ne ya bata kudin da ta bude idan ba karuwanci take ba
innalillahi wa'inna'ilaihir raji'un kinga zato zunubi ne wallahi ta nuna min komai yanzu ma ta kusan biyan su
dariya dukkan su sukai maman iffa tace
'' lallai ta mai da ke wata bita can yanzu mene ba ayi fake domin ta rufe mutane abokin dan iska Dan iska ne wallahi ga mutanen da take yawo da su baki ga uban birthday din da tayi ba ko ina shi kaɗai wallahi ya ci a zarge ta nifa mamy tayi min dai-dai da tace danta bazai aur ta ba ko nice abin da zanyi kenan yar iska kawai sai aikin girman kai..,
Maman arfa tace
'' ai wallahi gwara da suka budewa shegiya aiki yau ma naji ance za aje a kwaso kayan da aka jera a gidan da za akaita sun dauki kayan lefen su ma...,
kai adda asma ta girgiza ta fita yan kawi amarya ne suka zo da uwar gararsu bayan an Kaita gurin su Dada suka bada amanarta sannan suka kaita gidan ta gaba da su sosai..
sai satin gidan nata suka ahaka taro ya watsai sai rufaida da ƙawayenta sai washe baki take amma ƙasan ranta , ta kasa nutsuwa da kwanciyar hankali zare jikinta tayi daga na cikin kawayenta ta shiga wani daki ta murza key dauko wayar ta tayi bugu ɗaya aka ɗaga ƙasa ƙasa tayi da muryar ta, tace
'' wallahi anty tsoro nake karfa ya gane..,
saurarwa tayi domin jin me aunty nata zata ce ajiyar zuciya ta sauke tace
'' duk abin da kika ce insha Allahu zan kiyaye amma wallahi duk randa ya gane a kwai matsala aunty..,
da hallacan rufewa mutane baki ke da kanki kikewa kanki mugun fata kinga sai an jima sauran kuma ki ƙiyin abinda na saka ki wallahi ke ta dama ba ni ba kinsan irin kudin da na ɓatar akan auren nan ita kanta babar tasa, zata shiga uku mudai gama da shi ita duk me sauki ce
Insha Allahu aunty zan kiyaye
karma ki kiyaye tana gama faɗar haka ta kashe wayar ta mai da wayar ta tayi inda ta ciro ta ta gyara kanta ta fito yauwa tun ɗazu nake neman ki sara ta faɗa tana kunna turaren wuta a bonner
dafa kanta tayi tace '' na dan shiga can daƙin..nayi waya hayaniyar ku ba zata bari naji komai..ba,
dariya suka saka sara tace
'' amarya bakya laifi ko kin kashe dan masu gida kedai faɗi gaskiya ko kin matsu muyi gaba ango ya shigo..?,
tura ɗauro gaban goshi tayi tace
'' ku kwana mana ni me ce damuwata...,
wallahi karya kike kina da damuwa ke ɗin ni wallahi nayi mamaki ma da har aka fara bakin nan cikin sauri rufaida ta tari numfashin Maryam tace
'' haba dan Allah ku dinga sanin zancen da zaku yi yanzu me ne abin yin maganar nan anan salon wani yaji kamar baki san komai ba..,
dariya sarah tayi tace
'' kura da fatar akuya wahainiya me canza siffa an zaton wuta a maƙera sai a ka ganta a masaƙa...,
ke yi shiru kamar knocking naji ana yi ko
gaskiya kamar shi ake yi koma ɗaki wata kila yan uwansa ne mu zamu tare su da sauri ta koma har tana tuntuɓe buɗe kofa sara tayi aunty lubna da aunty Aisha su suka shigo suna ɗaga kai sama..
kusan halin su ɗaya da umman yaya wato mahaifiyar altab a kwai jin kai da isa da sauri Sara tace
'' bayin Allah ku suwa ye kun shigo mana kai tsaye kamar baku ga mutane a parlour ba ba gaisuwa balle sallama...?,
wani kallo aunty lubna tayi wa sara na sama da ƙasa sannan ta ja ɗan ƙaramin tsaki tace
'' da hallacan matsai ko na bige ki ke kinsan mu suwa ye to Kannan ango ne..,
Maryam ce ta, ta tashi tace
'' Allah ya saka uwar sa ce taya za ku shigo mana ba sallama ko wayanne irin gidadawa ne..?,
chingum ɗin bakin ta , A'isha ta tofar tace
'' ke har awa kike wannan maganar to wallahi idan yau muka ga dama sai kun yi kwanan cell kinga ko abin da nake umma ta fahimta ta toshe kunnen ta dangin matsiyata ga kayan ɗakin nata zo mu tafi..,
ta ina zata gane aminci ya rufe mata ido cewar aunty lubna
jan hannunta A'isha tayi suka fita sai jin karar tashin motar su sukai fitowa rufaida tayi tace
'' gwara da kukai musu haka yan iskan karya wallahi sai na gyarawa kowa zaman ta..,
dariya suka saka da shewa
POV ALTAB....
Dan rainin hankali ko ka gama zumu ɗin ne kamar baka son barin gidan nan tun ɗazu nake ce maka an kawo ta ka haɗa kayan ka zuwa sallar isha sai mu kai ka amma kayi buruss
Cewar RUFA'I
dan murmushi yayi shi kaɗai yasan me yake ji a jikin sa ba daban biyayyar mahaifiya ba da son kaucewa zaɓen tumin daren da yake neman ya yiwa kansa ba zai iya auren rufaida ba duk da ba abin da ta rasa ilimin addini aiki da shi tsoron Allah ya khalil ne ya shigo a birkice zama yayi ya na sauke gauran numfashi..
Zuciyar ta kasa aminta da abin da idanuwansa suka gani zancen ta yake so ya gaskata amma me ya ga fa takai bakin ta innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Allah ya yaye mai wannan baƙin shafin da ya lulluɓe kwakwalwar sa wannan wacce irin ƙaddara ce
kallon sa altab yayi ya taɓe baki wani irin haushi sa yake ji tashi yayi yace
'' malam lafiya ka shigo min ba ko sallama..?,
idanuwansa ne suka ƙada sukai ja haka idanuwan altab akwai abin da yake hangowa a idanuwan altab amma tunanin da hangen nesan sa sun kasa hasaso mai mene wanne abu ne kamar yadda idon altab yayi ja haka na Khalil kallon ido cikin ido sukewa junan su cikin jin zafin abin da altab ya aikata khalil yace
'' Wallahi Allah altab ka bani mamaki yan zu da ka nuna musu wacce riba ka samu ni nasan wace ce nasreen na Fika sanin ta..,
Cikin ƙaraji altab yace '' wallahi karya kake yarinyar da na raina da hannuna yarinyar da tun tana cikin jini aka danƙa min ita a hannu na..,
tashi khalil yayi tamkar zai shiga jikin altab yace
'' wannan duk abanza tunda baƙa kokarin sakata farin ciki baka kokarin gushe mata damuwa ni nayi rawar gani akan nasreen dan nayi mata maganin damuwar ta na haɗa wata mata da Allah akan ta zama mahaifiyar nasreen ta nuna mata so tamkar mahaifiyar ta ta jawota a jiki sai dai kash tun kafin a je ko ina matar ta gajiya...nasreen bata cancanci tsana daga gurin ka ba har da zaka tun zura baffa yanzu dan an hanani aurenta sai me idan har nasreen mata ta ce zan aure ta...,
Karya kake idan har ina numfashi a doron duniya baza ka taɓa auren ta ba
da sauri RUFA'I ya shiga tsakaninsu yace
'' haba khalil me kuke yi haka kun tashi tare komai naku tare kuna yara ba kuyi faɗa ba sai yanzu yau fa ranar farin ciki ce a gare ku..,
Ni wallahi ba ranar farin ciki bace rana mafi muni a guri na kasan irin halin da ya jefa baiwar Allah nan kasan a halin da na barta shi ya zo yana rayuwa kamar ba shi ya saka ta ba bara kaji RUFA'I idan aka bawa ALTAB bindiga ya harbe nasreen tsab zai iya harɓe ta domin baya kaunar ganin ta a doron duniya
A'uzubilla me kake faɗa ne haka..?,
Cewar rufa'i yana riƙe altab da yake kokarin kai wa khalil duka
Ja da baya khalil yayi yace
''sake shi RUFA'I ce mai akai shi ka dai ne me zuciya...,
a da tayi niyar daukan mataki akan wa'yanda sukai mata wannan abu a yanzu kowa da kowa ya zare hannunsa a kanta komai ta fice mata a rai tana fatan Allah ya ɗauki ranta ta huta daman maganar uwa da uba ba a maganar su suna can wata duniya ma banbanta suna can suna rayuwa successful ba wata damuwa ita dai sun ruga sun cutar da ita sun haifeta ta hanyar da bata kamata ba gashi nan rayuwa sai watan gaririya take da ita..
a hankali ta fara tafiya cikin gushewar hankali ji tayi ta ci karo da wani abu ɗaga nan bata ƙara sanin inda take ba
gashi titin nasrawa JRA ne ba mutane sosai mota ma zuwa take fit ta wuce tamkar walkiya raka raka gaban motar yayi kanta ya bugu da glass din taka ya fashe
BOMFAI JAR....
Sosai suka shiga harkar idimar abinci saboda masu kawo amarya suna kan hanya adda asma ce ta ajiye flask din hannunta tace
''maman iffa dan Allah kinga dawowar nasreen wallahi tun dazu zuciya ta ƙasa nutsuwa da fitar da tayi bata cikin hayyacin ta be kamata a barta ta fita a wannan lokacin ba duk kuwa irin laifin da ta aikata a wannan karon baffa ya nuna tsani da yawa wallahi ban taɓa zaton zai yi haka ba...,
to ke mece damuwar ki ina cewa iyayenta ma sun watsar da ita kina ga dan tashin nuna mahimmancin auren yar su ba wanda ya zo a cikin su gwara shi abban sufwan ma ya turo da kuɗi mahaifiyarta fa wa yasan inda take tunda iyayenta suka kawo ta suka wuce Cameroon sun ƙara waiwayar ta dan haka ba ruwanki da duk wata sabgarta ai daman buri yayi kama da mutum ke kinga uban shagon da ta bude a zooroad ta fake da bashin baki taci ubanta ne ya bata kudin da ta bude idan ba karuwanci take ba
innalillahi wa'inna'ilaihir raji'un kinga zato zunubi ne wallahi ta nuna min komai yanzu ma ta kusan biyan su
dariya dukkan su sukai maman iffa tace
'' lallai ta mai da ke wata bita can yanzu mene ba ayi fake domin ta rufe mutane abokin dan iska Dan iska ne wallahi ga mutanen da take yawo da su baki ga uban birthday din da tayi ba ko ina shi kaɗai wallahi ya ci a zarge ta nifa mamy tayi min dai-dai da tace danta bazai aur ta ba ko nice abin da zanyi kenan yar iska kawai sai aikin girman kai..,
Maman arfa tace
'' ai wallahi gwara da suka budewa shegiya aiki yau ma naji ance za aje a kwaso kayan da aka jera a gidan da za akaita sun dauki kayan lefen su ma...,
kai adda asma ta girgiza ta fita yan kawi amarya ne suka zo da uwar gararsu bayan an Kaita gurin su Dada suka bada amanarta sannan suka kaita gidan ta gaba da su sosai..
sai satin gidan nata suka ahaka taro ya watsai sai rufaida da ƙawayenta sai washe baki take amma ƙasan ranta , ta kasa nutsuwa da kwanciyar hankali zare jikinta tayi daga na cikin kawayenta ta shiga wani daki ta murza key dauko wayar ta tayi bugu ɗaya aka ɗaga ƙasa ƙasa tayi da muryar ta, tace
'' wallahi anty tsoro nake karfa ya gane..,
saurarwa tayi domin jin me aunty nata zata ce ajiyar zuciya ta sauke tace
'' duk abin da kika ce insha Allahu zan kiyaye amma wallahi duk randa ya gane a kwai matsala aunty..,
da hallacan rufewa mutane baki ke da kanki kikewa kanki mugun fata kinga sai an jima sauran kuma ki ƙiyin abinda na saka ki wallahi ke ta dama ba ni ba kinsan irin kudin da na ɓatar akan auren nan ita kanta babar tasa, zata shiga uku mudai gama da shi ita duk me sauki ce
Insha Allahu aunty zan kiyaye
karma ki kiyaye tana gama faɗar haka ta kashe wayar ta mai da wayar ta tayi inda ta ciro ta ta gyara kanta ta fito yauwa tun ɗazu nake neman ki sara ta faɗa tana kunna turaren wuta a bonner
dafa kanta tayi tace '' na dan shiga can daƙin..nayi waya hayaniyar ku ba zata bari naji komai..ba,
dariya suka saka sara tace
'' amarya bakya laifi ko kin kashe dan masu gida kedai faɗi gaskiya ko kin matsu muyi gaba ango ya shigo..?,
tura ɗauro gaban goshi tayi tace
'' ku kwana mana ni me ce damuwata...,
wallahi karya kike kina da damuwa ke ɗin ni wallahi nayi mamaki ma da har aka fara bakin nan cikin sauri rufaida ta tari numfashin Maryam tace
'' haba dan Allah ku dinga sanin zancen da zaku yi yanzu me ne abin yin maganar nan anan salon wani yaji kamar baki san komai ba..,
dariya sarah tayi tace
'' kura da fatar akuya wahainiya me canza siffa an zaton wuta a maƙera sai a ka ganta a masaƙa...,
ke yi shiru kamar knocking naji ana yi ko
gaskiya kamar shi ake yi koma ɗaki wata kila yan uwansa ne mu zamu tare su da sauri ta koma har tana tuntuɓe buɗe kofa sara tayi aunty lubna da aunty Aisha su suka shigo suna ɗaga kai sama..
kusan halin su ɗaya da umman yaya wato mahaifiyar altab a kwai jin kai da isa da sauri Sara tace
'' bayin Allah ku suwa ye kun shigo mana kai tsaye kamar baku ga mutane a parlour ba ba gaisuwa balle sallama...?,
wani kallo aunty lubna tayi wa sara na sama da ƙasa sannan ta ja ɗan ƙaramin tsaki tace
'' da hallacan matsai ko na bige ki ke kinsan mu suwa ye to Kannan ango ne..,
Maryam ce ta, ta tashi tace
'' Allah ya saka uwar sa ce taya za ku shigo mana ba sallama ko wayanne irin gidadawa ne..?,
chingum ɗin bakin ta , A'isha ta tofar tace
'' ke har awa kike wannan maganar to wallahi idan yau muka ga dama sai kun yi kwanan cell kinga ko abin da nake umma ta fahimta ta toshe kunnen ta dangin matsiyata ga kayan ɗakin nata zo mu tafi..,
ta ina zata gane aminci ya rufe mata ido cewar aunty lubna
jan hannunta A'isha tayi suka fita sai jin karar tashin motar su sukai fitowa rufaida tayi tace
'' gwara da kukai musu haka yan iskan karya wallahi sai na gyarawa kowa zaman ta..,
dariya suka saka da shewa
POV ALTAB....
Dan rainin hankali ko ka gama zumu ɗin ne kamar baka son barin gidan nan tun ɗazu nake ce maka an kawo ta ka haɗa kayan ka zuwa sallar isha sai mu kai ka amma kayi buruss
Cewar RUFA'I
dan murmushi yayi shi kaɗai yasan me yake ji a jikin sa ba daban biyayyar mahaifiya ba da son kaucewa zaɓen tumin daren da yake neman ya yiwa kansa ba zai iya auren rufaida ba duk da ba abin da ta rasa ilimin addini aiki da shi tsoron Allah ya khalil ne ya shigo a birkice zama yayi ya na sauke gauran numfashi..
Zuciyar ta kasa aminta da abin da idanuwansa suka gani zancen ta yake so ya gaskata amma me ya ga fa takai bakin ta innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Allah ya yaye mai wannan baƙin shafin da ya lulluɓe kwakwalwar sa wannan wacce irin ƙaddara ce
kallon sa altab yayi ya taɓe baki wani irin haushi sa yake ji tashi yayi yace
'' malam lafiya ka shigo min ba ko sallama..?,
idanuwansa ne suka ƙada sukai ja haka idanuwan altab akwai abin da yake hangowa a idanuwan altab amma tunanin da hangen nesan sa sun kasa hasaso mai mene wanne abu ne kamar yadda idon altab yayi ja haka na Khalil kallon ido cikin ido sukewa junan su cikin jin zafin abin da altab ya aikata khalil yace
'' Wallahi Allah altab ka bani mamaki yan zu da ka nuna musu wacce riba ka samu ni nasan wace ce nasreen na Fika sanin ta..,
Cikin ƙaraji altab yace '' wallahi karya kake yarinyar da na raina da hannuna yarinyar da tun tana cikin jini aka danƙa min ita a hannu na..,
tashi khalil yayi tamkar zai shiga jikin altab yace
'' wannan duk abanza tunda baƙa kokarin sakata farin ciki baka kokarin gushe mata damuwa ni nayi rawar gani akan nasreen dan nayi mata maganin damuwar ta na haɗa wata mata da Allah akan ta zama mahaifiyar nasreen ta nuna mata so tamkar mahaifiyar ta ta jawota a jiki sai dai kash tun kafin a je ko ina matar ta gajiya...nasreen bata cancanci tsana daga gurin ka ba har da zaka tun zura baffa yanzu dan an hanani aurenta sai me idan har nasreen mata ta ce zan aure ta...,
Karya kake idan har ina numfashi a doron duniya baza ka taɓa auren ta ba
da sauri RUFA'I ya shiga tsakaninsu yace
'' haba khalil me kuke yi haka kun tashi tare komai naku tare kuna yara ba kuyi faɗa ba sai yanzu yau fa ranar farin ciki ce a gare ku..,
Ni wallahi ba ranar farin ciki bace rana mafi muni a guri na kasan irin halin da ya jefa baiwar Allah nan kasan a halin da na barta shi ya zo yana rayuwa kamar ba shi ya saka ta ba bara kaji RUFA'I idan aka bawa ALTAB bindiga ya harbe nasreen tsab zai iya harɓe ta domin baya kaunar ganin ta a doron duniya
A'uzubilla me kake faɗa ne haka..?,
Cewar rufa'i yana riƙe altab da yake kokarin kai wa khalil duka
Ja da baya khalil yayi yace
''sake shi RUFA'I ce mai akai shi ka dai ne me zuciya...,