Sashe 13
Bakin Shafi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yauwa abin da ya saka na bugu nayi miki magana a charting baki buɗa ba ya gane ko kuma shirin mu yayi aiki kinsan daman dayan biyu ne idan ya gane a canza wani shirin
kallo kofar dakinsa tayi da sauri ta shiga nata dakin tace
'' hmmm aunty Allah ya rufa mana asiri be gane ba amma kuwa idan ma ya gane to yana cikin ko kwanto ...,
aunty tace
'' dan kuka me jawa uwar shi jifa yanzu da ace ban sani ba da shikkenan kin zubar mana da martabar gidab mu ni ban ga abin so a wannan shegen yaron ba Allah yayi miki kafiya duk da ma lokacin da na sani abubuwa su ƙure da wallahi karya yake ya sani sai dai in kuma shima yana yi...,
dariya ta saki tace
'' shi yasa ka nake alfahari da ke aunty sai an jima ga shi nan...,
da sauri ta kashe wayar ta saka akan gado budewa tayi cikin haɗe rai kamar lokacin da ta fara haɗuwa da shi ba annuri ko ɗaya a fuskarsa yace
'' wato tun yanzu rufaida ban isa na faɗa miki kiji ba ...? , ba zaki share gidan nan ba kitchen ma gashi nan kaca kaca..dakin duk wari yake
wallahi Allah bani na ɓata kitchen ba su Maryam ne da sara suka dafa mana indomi zancen kuma kace daki na wari to ai da sauki tun da bani nake ba dazu da safe na saka turaren wuta
Rufaida ta faɗa tana ɗaga hammatar ta tana shin shi nawa..
wata kan idan kana da rai zaka sha kallo bin ta yayi da ido ya ma kasa magana dole ya nema wa kansa mafita yace
'' kafin na dawo wallahi Allah ki gyara gun nan idan kuma ba haka ba zaki ga abin da zai faru..,
zama tayi a kan gado tana cire daurin ta ashe a jiyan hular gashi ta saka tamanta da yanzu ma bata saka ba ta ture daurin kanta sai gashi yan mutsi mutsin kalba irin wacce ake wa yara da sabulu ta fito kasa tantance me yake gani, kamar fa kan jariri yake gani jar uban can haka ya ambata a zuciyar sa zuciya da hange hange sai ta hango mai dazu lokacin da suke tara da nasreen a lambo da sauri ya kawar da tunanin nan daman ya dade da shafe wannan babun a ransa duk da shi kansa yasan karya yake wa kansa ba zai iya ba..,
afusa ce ya fice domin a halin da yake ciki idan yayi magana to kalma mara dadi ce zata fito daga bakin sa da harara ta bi bayansa da ita sai a lokacin ta lura da kanta tsaki ta ja tace
'' koma mene ai an riga da an daura kome zai biyu da baya me sauki ne..,
kwanciya tayi a binta a nan bacci ya ɗauke ta tayi rashi rashe bakin nan a buɗe miyun bacci na zuba har akai sallar isha tana wannan baccin na asara kamar da ga sama taji an buga mata pillow a gigice ta tashi tana zab ga ihu ganin shi ne ta mustsuka idanuwanta tace
'' kai innalillahi ashe daman haka auren sojan yake haba altab abin da kake ba baya kyautawa ka dena cin zali wallahi..,
wata uwar harara ya gallamata yace
'' idan na rantsai bazan yi kaffara ba akai magariba kina kwance akai isha kina kwance duk baki tashi kin yi ba sannan aikin da nasaka ki baki ba...,
wani uban salati ta saki tana tashi tace
'' haba sweet na ga addinin nan dan sauki ne dan girman Allah idan kai kake amsar sallar nan idan nayi dawo min da a bata naga tun da kata shi da safe baka irin tarairaye ni ba haka kayi sauri ka tafi kayi sallar asuba sai wani cewa kayi,
beb tashi kiyi wanka kiyi sallah tsakani da Allah ya dace ban taɓa shan azaba irin ta yau ba kuma da ace mazan waje ne har toilet suke raka mace
da sauri ya kalleta yace
'' ke ina kika san ana yin haka..,
da sauri ta rufe bakin ta tace
'' kar ka ne mi ga zarge ni nima faɗa min ake yadda yake yi shi ya saka na kwanta ina jiran ka dawo to shiru shiru baka dawo ba kuma ga yanayin sanyi na shigowa garin nan gudun mura sai kawai nayi kwaskwarima idan rana ta danyi na yi wanka na haɗa sallar nayi to da rana tayi na duba zan kunna heater switch din yaƙi kunnuwa kawai sai na hakura idan ka dawo ka haɗa min ruwan wankan nayi
tamkar wani mata laka haka ya zauna dafe da kai yace
'' yanzu dai asuba ahazar la'asar magariba isha duk baki ba..?,
cikin da confidence ta ɗaga mai kai domin ita bata ga abin laifi ba addnin nan dan sauki ne kuma Ubangiji yaga zuciyar ta
tsawa ya daka mata da sauri ta takure guri ɗaya tana zare idanuwa yace
'' wallahi rana ɗaya nasan na gamu da ƙaddara domin ke wallahi kaddara ce da ranki da lafiyar ki har ki dinga haɗa sallar saboda baki da tunani wallahi idan zaki ci gaba da haka wata ran bazan san lokacin da zan karkaryaki ba kin san kuwa mece sallah kinsan kuwa wanne mahimmanci Ubangiji ya bata...itace fa marabar arne da musulmi sannan kuma itace idan mutum ya tsayar da ita zata zo ta dinga tash zaman kabari..,
zunburo baki tayi ta tashi tana karka da mai zani ta shiga toilet fita yayi dakinsa ya kwanta wayarsa ya ɗago duk ƙarfin zuciya irin tasa a yanzu zuciyar sa tayi rauni yasan ba zai taɓa samun muradin sa limshe ido yayi ya buɗe a lokaci ɗaya ka ƙurawa screen din wayar sa ido itama kamar shi din take kallo ajiye wayar yayi..
ya kurawa suspender ido yawa me shirin gano wani abu idan ya furta zai zama barazana da farin cikin wasu har da nasa idan ya furta yasan baƙin cikin da mahaifiyar sa zata shiga ba ƙarami bane gwara ya bar shi a ransa idan ya mutu ajalinsa ne wayar sace tayi ringing da sauri ya ɗaga ganin me kiran cikin girmamawa ya yi mai sallama tare da gaishe shi
amsawa me kiran yayi yace
'' ya kowa da kowa dafatan kowa yana lafiya..?,
Altab yace
'' lafiya qalau alhamdulilah ya su ni'ima..?,
Suna lafiya qalau alhamdulilah kowa lafiya dan Allah ka ƙara riƙe min amanata ina gab da dawowa
tashi zaune yayi yace
'' Allah ya dawo da kai lafiya...insha Allahu baka da wata matsala.,
godiya yayi mai sukai sallama ya kashe wayar sa
_______________ BOMPAI
jazz ka tabbatar wannan zancen gaskiya kake faɗa min cewar nasreen da ta dora kafa ɗaya kan ɗaya acikin mota shi kuma jazz yana tsaye da kan sa yawa abarba saboda tara gashin da ya yi yayi tsaibebe a ka yace
'' na taɓa kawo miki rawo tan karya ne..?, da kunnuwana naji suna maganar..,
cije lips dinta tayi ta duki staring wheel tace
'' kasan me jazz wallahi tara matar nan nake akwai ranar da zan kamata naci ubanta..,
Sai wacce rana kenan kawao hajiya ta ki baza yanayin ki kema
ɗagowa tayi tace
'' ban gane ba nayi mai kaga duk wata harkar haram kai ne a sahun gaba nidai barni a nan rabon bawa da arziki mutuwa baruna yanzu ba wannan ce a gabana ba da sauri ta ɗago jin karar parking din mota baffa ne driver sa ya fito ta buɗe mai idanuwansa ne lokaci ɗaya suka canza launi tun daga sama har ƙasa ya kalli...
jazz shi kansa wandon sa yawa an kwato shi daga bakin kura ga wani Ban zan aski sai kace kan abarba kai ya jin jina ya wuce a yau zai zartar da hukunci ko ya yiwa kowa dad'i ko karya yiwa amma dole ya ɗauki mataki akan yarinyar nan tun kafin ta fara ajiye musu shegu a gida..
idan na waje yaƙi zama da ita dole ya tursasa wanda yake ganin ko bayan ransa ba zai iya hufuntar da ita ba wanda zai tsaya tsayin daka gurin tarbiyyar ta ta dawo yadda take a baya kafin ta haɗu da shedanun mutane wayar sa ciro bugu ɗaya aka dauka cikin girmamawa alhaji Usman yake kokarin gaishe shi katsai shi yayi yace
'' ka buwa yan uwanka su duk inda suke suzo ina son ganin ku...,
yana kaiwa wannan be jira me zai ce ba ya katsai wayar kafin kace mai kowa ya hallara gyara zama yayi sannan ya karato addu'ar buɗe taro yace
'' ba komai ne yasa ka na tara ku ba sai akan dalili Babba na lura ina gab da shiga cikin wani yanayi da al'ummar gari zasu fara zagina na gama hukunta masu laifi amma me laifi dake rayuwa a cikin gidana na kasa wani ɗaukan mataki akan abin da ke faruwa bayan dogon nazari da nayi yau kuma idanuwana sun gane min abin da ya kamata tun farko na yiwa tubkar hanci duk masu gadin gidan nan da security din dake cikin gidan nan da raina da lafiya ta a matsayina na babban alkali wanda ya rike mukamai da dama ni za a dinga tara yan iska a cikin gida to yau zan zartar da hukunci duk wanda yaga an mai rashin adalci ba haka naso ba amma ba yarda zanyi da nayi fushi sai kuma na gane hannunka baya taɓa rubewa ka yanke ka yar
gyatsuna fuska Hajiya tayi duk wannan kwana kwanar ya fito fili ya fada musu me ke faruwa amma sai zance yake cikin zance kallon ta mamy tayi tayi ƙasa da murya tace
'' yaya me kika fahimta a cikin wannan zancen na tsoho..?,
kallon ta tayi ta take mata kafa tace '' sai an lura damu koma mene ai zai fada...,
dan jim baffa yayi ya kalli altab yace
'' jeka ka kirawo min wannan yarinyar Khadijah..,
tashi altab yayi da sauri ya fita har yanzu tana inda take kallon ta yayi yace
'' baffa yace ki zo...,
fitowa tayi daga motar jazz tana cewa hukuma tayi kira muyi magana ta waya
kallo kofar dakinsa tayi da sauri ta shiga nata dakin tace
'' hmmm aunty Allah ya rufa mana asiri be gane ba amma kuwa idan ma ya gane to yana cikin ko kwanto ...,
aunty tace
'' dan kuka me jawa uwar shi jifa yanzu da ace ban sani ba da shikkenan kin zubar mana da martabar gidab mu ni ban ga abin so a wannan shegen yaron ba Allah yayi miki kafiya duk da ma lokacin da na sani abubuwa su ƙure da wallahi karya yake ya sani sai dai in kuma shima yana yi...,
dariya ta saki tace
'' shi yasa ka nake alfahari da ke aunty sai an jima ga shi nan...,
da sauri ta kashe wayar ta saka akan gado budewa tayi cikin haɗe rai kamar lokacin da ta fara haɗuwa da shi ba annuri ko ɗaya a fuskarsa yace
'' wato tun yanzu rufaida ban isa na faɗa miki kiji ba ...? , ba zaki share gidan nan ba kitchen ma gashi nan kaca kaca..dakin duk wari yake
wallahi Allah bani na ɓata kitchen ba su Maryam ne da sara suka dafa mana indomi zancen kuma kace daki na wari to ai da sauki tun da bani nake ba dazu da safe na saka turaren wuta
Rufaida ta faɗa tana ɗaga hammatar ta tana shin shi nawa..
wata kan idan kana da rai zaka sha kallo bin ta yayi da ido ya ma kasa magana dole ya nema wa kansa mafita yace
'' kafin na dawo wallahi Allah ki gyara gun nan idan kuma ba haka ba zaki ga abin da zai faru..,
zama tayi a kan gado tana cire daurin ta ashe a jiyan hular gashi ta saka tamanta da yanzu ma bata saka ba ta ture daurin kanta sai gashi yan mutsi mutsin kalba irin wacce ake wa yara da sabulu ta fito kasa tantance me yake gani, kamar fa kan jariri yake gani jar uban can haka ya ambata a zuciyar sa zuciya da hange hange sai ta hango mai dazu lokacin da suke tara da nasreen a lambo da sauri ya kawar da tunanin nan daman ya dade da shafe wannan babun a ransa duk da shi kansa yasan karya yake wa kansa ba zai iya ba..,
afusa ce ya fice domin a halin da yake ciki idan yayi magana to kalma mara dadi ce zata fito daga bakin sa da harara ta bi bayansa da ita sai a lokacin ta lura da kanta tsaki ta ja tace
'' koma mene ai an riga da an daura kome zai biyu da baya me sauki ne..,
kwanciya tayi a binta a nan bacci ya ɗauke ta tayi rashi rashe bakin nan a buɗe miyun bacci na zuba har akai sallar isha tana wannan baccin na asara kamar da ga sama taji an buga mata pillow a gigice ta tashi tana zab ga ihu ganin shi ne ta mustsuka idanuwanta tace
'' kai innalillahi ashe daman haka auren sojan yake haba altab abin da kake ba baya kyautawa ka dena cin zali wallahi..,
wata uwar harara ya gallamata yace
'' idan na rantsai bazan yi kaffara ba akai magariba kina kwance akai isha kina kwance duk baki tashi kin yi ba sannan aikin da nasaka ki baki ba...,
wani uban salati ta saki tana tashi tace
'' haba sweet na ga addinin nan dan sauki ne dan girman Allah idan kai kake amsar sallar nan idan nayi dawo min da a bata naga tun da kata shi da safe baka irin tarairaye ni ba haka kayi sauri ka tafi kayi sallar asuba sai wani cewa kayi,
beb tashi kiyi wanka kiyi sallah tsakani da Allah ya dace ban taɓa shan azaba irin ta yau ba kuma da ace mazan waje ne har toilet suke raka mace
da sauri ya kalleta yace
'' ke ina kika san ana yin haka..,
da sauri ta rufe bakin ta tace
'' kar ka ne mi ga zarge ni nima faɗa min ake yadda yake yi shi ya saka na kwanta ina jiran ka dawo to shiru shiru baka dawo ba kuma ga yanayin sanyi na shigowa garin nan gudun mura sai kawai nayi kwaskwarima idan rana ta danyi na yi wanka na haɗa sallar nayi to da rana tayi na duba zan kunna heater switch din yaƙi kunnuwa kawai sai na hakura idan ka dawo ka haɗa min ruwan wankan nayi
tamkar wani mata laka haka ya zauna dafe da kai yace
'' yanzu dai asuba ahazar la'asar magariba isha duk baki ba..?,
cikin da confidence ta ɗaga mai kai domin ita bata ga abin laifi ba addnin nan dan sauki ne kuma Ubangiji yaga zuciyar ta
tsawa ya daka mata da sauri ta takure guri ɗaya tana zare idanuwa yace
'' wallahi rana ɗaya nasan na gamu da ƙaddara domin ke wallahi kaddara ce da ranki da lafiyar ki har ki dinga haɗa sallar saboda baki da tunani wallahi idan zaki ci gaba da haka wata ran bazan san lokacin da zan karkaryaki ba kin san kuwa mece sallah kinsan kuwa wanne mahimmanci Ubangiji ya bata...itace fa marabar arne da musulmi sannan kuma itace idan mutum ya tsayar da ita zata zo ta dinga tash zaman kabari..,
zunburo baki tayi ta tashi tana karka da mai zani ta shiga toilet fita yayi dakinsa ya kwanta wayarsa ya ɗago duk ƙarfin zuciya irin tasa a yanzu zuciyar sa tayi rauni yasan ba zai taɓa samun muradin sa limshe ido yayi ya buɗe a lokaci ɗaya ka ƙurawa screen din wayar sa ido itama kamar shi din take kallo ajiye wayar yayi..
ya kurawa suspender ido yawa me shirin gano wani abu idan ya furta zai zama barazana da farin cikin wasu har da nasa idan ya furta yasan baƙin cikin da mahaifiyar sa zata shiga ba ƙarami bane gwara ya bar shi a ransa idan ya mutu ajalinsa ne wayar sace tayi ringing da sauri ya ɗaga ganin me kiran cikin girmamawa ya yi mai sallama tare da gaishe shi
amsawa me kiran yayi yace
'' ya kowa da kowa dafatan kowa yana lafiya..?,
Altab yace
'' lafiya qalau alhamdulilah ya su ni'ima..?,
Suna lafiya qalau alhamdulilah kowa lafiya dan Allah ka ƙara riƙe min amanata ina gab da dawowa
tashi zaune yayi yace
'' Allah ya dawo da kai lafiya...insha Allahu baka da wata matsala.,
godiya yayi mai sukai sallama ya kashe wayar sa
_______________ BOMPAI
jazz ka tabbatar wannan zancen gaskiya kake faɗa min cewar nasreen da ta dora kafa ɗaya kan ɗaya acikin mota shi kuma jazz yana tsaye da kan sa yawa abarba saboda tara gashin da ya yi yayi tsaibebe a ka yace
'' na taɓa kawo miki rawo tan karya ne..?, da kunnuwana naji suna maganar..,
cije lips dinta tayi ta duki staring wheel tace
'' kasan me jazz wallahi tara matar nan nake akwai ranar da zan kamata naci ubanta..,
Sai wacce rana kenan kawao hajiya ta ki baza yanayin ki kema
ɗagowa tayi tace
'' ban gane ba nayi mai kaga duk wata harkar haram kai ne a sahun gaba nidai barni a nan rabon bawa da arziki mutuwa baruna yanzu ba wannan ce a gabana ba da sauri ta ɗago jin karar parking din mota baffa ne driver sa ya fito ta buɗe mai idanuwansa ne lokaci ɗaya suka canza launi tun daga sama har ƙasa ya kalli...
jazz shi kansa wandon sa yawa an kwato shi daga bakin kura ga wani Ban zan aski sai kace kan abarba kai ya jin jina ya wuce a yau zai zartar da hukunci ko ya yiwa kowa dad'i ko karya yiwa amma dole ya ɗauki mataki akan yarinyar nan tun kafin ta fara ajiye musu shegu a gida..
idan na waje yaƙi zama da ita dole ya tursasa wanda yake ganin ko bayan ransa ba zai iya hufuntar da ita ba wanda zai tsaya tsayin daka gurin tarbiyyar ta ta dawo yadda take a baya kafin ta haɗu da shedanun mutane wayar sa ciro bugu ɗaya aka dauka cikin girmamawa alhaji Usman yake kokarin gaishe shi katsai shi yayi yace
'' ka buwa yan uwanka su duk inda suke suzo ina son ganin ku...,
yana kaiwa wannan be jira me zai ce ba ya katsai wayar kafin kace mai kowa ya hallara gyara zama yayi sannan ya karato addu'ar buɗe taro yace
'' ba komai ne yasa ka na tara ku ba sai akan dalili Babba na lura ina gab da shiga cikin wani yanayi da al'ummar gari zasu fara zagina na gama hukunta masu laifi amma me laifi dake rayuwa a cikin gidana na kasa wani ɗaukan mataki akan abin da ke faruwa bayan dogon nazari da nayi yau kuma idanuwana sun gane min abin da ya kamata tun farko na yiwa tubkar hanci duk masu gadin gidan nan da security din dake cikin gidan nan da raina da lafiya ta a matsayina na babban alkali wanda ya rike mukamai da dama ni za a dinga tara yan iska a cikin gida to yau zan zartar da hukunci duk wanda yaga an mai rashin adalci ba haka naso ba amma ba yarda zanyi da nayi fushi sai kuma na gane hannunka baya taɓa rubewa ka yanke ka yar
gyatsuna fuska Hajiya tayi duk wannan kwana kwanar ya fito fili ya fada musu me ke faruwa amma sai zance yake cikin zance kallon ta mamy tayi tayi ƙasa da murya tace
'' yaya me kika fahimta a cikin wannan zancen na tsoho..?,
kallon ta tayi ta take mata kafa tace '' sai an lura damu koma mene ai zai fada...,
dan jim baffa yayi ya kalli altab yace
'' jeka ka kirawo min wannan yarinyar Khadijah..,
tashi altab yayi da sauri ya fita har yanzu tana inda take kallon ta yayi yace
'' baffa yace ki zo...,
fitowa tayi daga motar jazz tana cewa hukuma tayi kira muyi magana ta waya