Sashe 14
Bakin Shafi Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
okay ni yanzu akwai inda zani komin dare dai ki bar wayar ki a kunne
Okay ba damuwa ta faɗa tana bin bayan altab har suka isa parlour cire takalminta tayi ta shiga zama tayi ba tare da ta kalli kowa ba tace
'' baffa gani..,
wani kallo yayi mata sannan yace
'' KHADIJATOU ABDULRASHEED HUSSAIN MAI TANGARAN.. wannan sunan shi kike amsa wa ko..?,
kai ta ɗaga mai mayafinta ya cire yar stair din dake huyanta ya gani ta tattoo ya girgiza kai yace
'' dabi'un ki da halayyar ki sunyi kama da ta musulmin kwarai..,
da sauri ta kallesa baza ta iya ci gaba da kallon cikin idanuwansa ba maida kallon tayi kan hannayen ta da jiya taje ta cire farcen hannunta tattoo ne kawai a jikinta kasa magana tayi,
murmushi takaici yayi tace
'' ke kanki kinsa gaskiya jibi wuyan ki kamar ba yar musulma ba kai Khalil..,
da sauri yace
'' na'am baffa..,
Na baka nasreen a yau zan daura muku aure ka amince
kai khalil ya ɗaga alamar eh
da sauri ta ɗago altab ya dago zuciyar sa na tafasa Abba kuwa yace
'' gaskiya baffa ban amince ba wata kila ba za a rasa ta da cutar kanjamau ba haka kurum na rasa ɗana altab ne ya ɗago be yi zaton haka daga gurin Abba ba ya buda baki yace.....
turƙashi me hakan ke nufi me altab zai ce tab da sauran rina akaba wacce nasreen wane zai aure ta saboda duk mazan da yayi yunkurin aurenta sai a fasa wai shin ina mahaifinta
ɓangaren mazan gidan har guda uku ko wannensu akwai kudirin sa akan ta shin idan altab yace shi yaji ya gani rufaida fa ita zata ji ta gani yanzu auren ma kuwa zai yiwu...?,
domin jin wannan amsosin wa'yannan tambayar ku biyo ni a littafi na gama book 2,3,4,5
duk akan farashi me sauki 500
Idan na gama ya zama 1000
Alhamdulilah Allah nayi maka godiya da ka bani ikon gaba book 1 lafiya kamar yadda na gama lafiya Allah ka bani ikon gamawa sauran lafiya.
ni fatahiyya Muhammad yakasai (oumyasmeen) nake cewa ku huta lafiya
kar ku manta masu son a tallata musu hajojin su kofa a buɗe take muyi magana ta wannan number 09061890481
Okay ba damuwa ta faɗa tana bin bayan altab har suka isa parlour cire takalminta tayi ta shiga zama tayi ba tare da ta kalli kowa ba tace
'' baffa gani..,
wani kallo yayi mata sannan yace
'' KHADIJATOU ABDULRASHEED HUSSAIN MAI TANGARAN.. wannan sunan shi kike amsa wa ko..?,
kai ta ɗaga mai mayafinta ya cire yar stair din dake huyanta ya gani ta tattoo ya girgiza kai yace
'' dabi'un ki da halayyar ki sunyi kama da ta musulmin kwarai..,
da sauri ta kallesa baza ta iya ci gaba da kallon cikin idanuwansa ba maida kallon tayi kan hannayen ta da jiya taje ta cire farcen hannunta tattoo ne kawai a jikinta kasa magana tayi,
murmushi takaici yayi tace
'' ke kanki kinsa gaskiya jibi wuyan ki kamar ba yar musulma ba kai Khalil..,
da sauri yace
'' na'am baffa..,
Na baka nasreen a yau zan daura muku aure ka amince
kai khalil ya ɗaga alamar eh
da sauri ta ɗago altab ya dago zuciyar sa na tafasa Abba kuwa yace
'' gaskiya baffa ban amince ba wata kila ba za a rasa ta da cutar kanjamau ba haka kurum na rasa ɗana altab ne ya ɗago be yi zaton haka daga gurin Abba ba ya buda baki yace.....
turƙashi me hakan ke nufi me altab zai ce tab da sauran rina akaba wacce nasreen wane zai aure ta saboda duk mazan da yayi yunkurin aurenta sai a fasa wai shin ina mahaifinta
ɓangaren mazan gidan har guda uku ko wannensu akwai kudirin sa akan ta shin idan altab yace shi yaji ya gani rufaida fa ita zata ji ta gani yanzu auren ma kuwa zai yiwu...?,
domin jin wannan amsosin wa'yannan tambayar ku biyo ni a littafi na gama book 2,3,4,5
duk akan farashi me sauki 500
Idan na gama ya zama 1000
Alhamdulilah Allah nayi maka godiya da ka bani ikon gaba book 1 lafiya kamar yadda na gama lafiya Allah ka bani ikon gamawa sauran lafiya.
ni fatahiyya Muhammad yakasai (oumyasmeen) nake cewa ku huta lafiya
kar ku manta masu son a tallata musu hajojin su kofa a buɗe take muyi magana ta wannan number 09061890481